Chapter 83
Chapter 83
ala dole ita cele Tsaki wacce ta ware kanta tayi wanda sai yanzu nagane itace wanda tamawa Zuly rashin kunya ceh "Wai nikam _Mom_ miyesa alkiblanki ya banbanta dana mutane neh?"wata daga cikinsu tafada Dagowa tayi takalli kawarta ayatsine kafin tace" yanzu wannan mai kama da gwaigwai dinne kuke cewa tayi babban Kamu?" Batarai wannan babe din tayi jin anzagi sweety darling dinta "Nifa banason irin haka Mom yazaki dinga fadin haka akan boo dina" tafada kaman zatayi kuka Tsaki Mom taja tana tab'e baki tareda cigaba da danna wayarta, chan tadago tace "Nine yakamata ace kunce nayi babbar Kamu soboda jibi wanda zai aureni zaizo Nigeria dashi da mamanshi wacce takansance autan gidansu babana" Kura mata idanuwa sukayi cikeda mamaki jin tace zaizo Nigeria "kenan ma ba dan Nigeria bane?" Wata tafada cikeda son jin tsegumi, rola idanuwanta tayi tace" daman ance muku ni dan Nigeria zan aura neh? Aini banyi kalar matan mazan Nigeria bah! For your information dan Dubai neh" Tafada tana Mika musu wayarta cikin murmushin jin dadi. Zaro idanuwa sukayi ganin wani hadadde wanda ganinshi zalla ma zai tabbatar maka dacewan kudi sun zauna mai daram "Yah Allah kabani mai kudi, mai kyau , mai ilimi ma..."bata karasa bah Mom ta katse ta dacewan "Amma ba irin wannan bah soboda gabadaya bai dace da kalarki bah" "Haba Mom ance kaso wa Dan uwanka abin da kakeso!" "Son so neh amma sonkai yafi my dear" tafada tareda karbe wayarta ahannun su Har hawaye sun cikowa wancan soboda gaskiya abinda kawarsu keyi baya musu dadi amma ya suka iya?(nace saiku rabu daita tinda ba dole bane) "Girls zanje wajen sisterna na nuna mata abin alkheri idan akwai mai zuwa yabiyoni"tafada tana mikewa, kallon juna sukayi kafin kowannensu yamike tareda daukan jakkan yenmatan su... "What!!"Lutfiya tafada hannunta na bari kaman wanda aka jona ta da wutar lantarki "Miye neh sis?"Mom ta tambayeta "Wannan akace zaizo ku sasanta?" Ta tambayeta still bata gama believing abinda take gani bah "Erh mana sis, kyakyawa dashi koh? wlhy kinji yanda sonshi ke fixgata kuwa?" Tafada tana murmushi Girgiza kai tayi tace"wannan ba mijin aurenki bane Mom" Bata rai Mom tayi tana hararan Lutfiya Mom tayi tace" ai wlhy sis kekam daman ba'a abin arziki dake, yanzu bakin cikin samun wannan tsalelen gayen dayaji kudi,ilimi, wayewa kikemin saikace ba uwa daya uba daya muke dake bah" Shafa fuskarta Lutfiya tayi cikin sanyin murya tace" sis wahala zakisha awajen shi shiyasa "Bangane bah, naga dai hanyan jirgi daman kuma na mota daban so miye hadin ki dashi?" "Sis kigane wlhy inkika auri Mourad kin kade" _toh fah ga Mom fah_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 86* _MARYAM ABBA AND ZAINAB ABDULWAHAB SHAGUMBA(UMMU AMAAN) WANNAN PAGE DIN NAKU NEH MUCH MUCH LOVE❤️_ Da kallon kin haukace Mom kebin Lutfiya kafin ta zabga mata wata harara tace" ohh tanan kuma zaki bullo? Toh barina fada miki Mourad bakaramin sona yakeyi soboda kullum saimun yi waya akalla sau 3 arana(nace naki kadan neh akan na Zuly) kuma bakiji yanda yake bah so sweet, ance kafadi alkheri kokayi shiru don haka kimin shiru...tafada tareda yin hanyan waje soboda bakaramin bata mata rai Lutfiya tayi bah, sanda taje wajen kofa tace...inkin gadama jibi dasafe kizo muje mu daukosu a airport" Tana gama fadin haka tayi waje abinta kaman zata tashi sama, Ajiyar zuciya Lutfiya tasauke kafin tasake gajeriyan murmushi tace" toh kukuma miye kuke jira tinda uwar gayyan ta tafi?" Su kawayenta dasuka cika da mamakin wannan al'amarin suka mike, cikin sanyin jiki suka mara mata baya Wayam suka gani babu motanta alaman Fushi tayi ta tafi tabarsu "Mysha yakikaga kawarki?" Wata daga cikinsu tayi magana tana kallon wannan babe din wanda aka zagi sweety darling dinta Wani irin murmushi tasake tace" mu cigaba da binta a hakan har adaura aurenta dashi Mourad din" "Inaga fah gaskiya sister ke fadi"wannan farar cikinsu tafada "Haba Maram saikace bakisan halin kawarki na rashin son gaskiya bah"Mysha tafada tana danna wayar dake hannunta "I can't wait naga an disga yar banza wlhy"Wannan farar tasake fada tana sakin murmushi Mom,Mysha,Maram dakuma Maira kawaye neh tin suna nursey sch har yanzu dasuke university. Mutum dayane fara acikinsu wato Maram wacce ta kasance Shuwa amma duk sauran dasuka rage black beauties neh(kala na kenan😎💋) Mahaifin Lutfiya yafi kudi shiyasa take musu abinda taga dama kuma duk tafisu iyayi dukda sun dan fita kyau, Itace leader dinsu,tafisu buri sosai kuma tafisu rigima da rawan kai in daya daga cikinsu yayi saurayi ita zatayi judging koyayi ko baiyi bah, Ga kushe mutum awajenta kaman miye kuma ita komiye kayi baya tab'a burgeta asalima saidai agasa maka bakar magana agarin yin gwaninta shiyasa duk abinda tace bataso toh koda sauran sunaso saidai suyi bye-bye da abin Gashi batason harka da yara shiyasa duk wanda ya wanke kafafuwanshi yakawo gabanta bata jin shakkan disgracing din koda kuwa manya neh! Abinda batasani bane shine kawayen natan jira suke abu kadan yafaru su mata dariya.... _DUBAI, UNITED ARABIAN EMIRATE_ "Ammi nah DanAllah banason zuwa naija dinnan" Mourad yafada kaman zaiyi kuka Qudsiyah ceh tace"Sweet DanAllah kayarda muje mana kasan fah bantaba zuwa bah" "In zakije ban hanaki bah ga fili ga mai Doki" yafada in I don't care manner Kallon Ammi datayi shiru Qudsiyah tayi hawaye na cikowa idanuwanta soboda babban abinda ta tsana shine a nuna ba'a damu daita bah, cikin sanyi jiki tamike tace" Adawo Lafiya Ammi" Ganin yanda tayi magana neh yasashi jin wani iri soboda gabadaya saiyaji bai kyauta bah "Sweet kinfasa tafiyan neh?"yafada ahankali kaman mai jin tsoronta Hawayen dasuka dan silalo mata neh tashare sannan tajuya ta da murmushin yake tace" nafasa zuwa daman da ace zakaje toh nima zani amma bazaka jeh kuma sai naje? Bari kawai in Allah yayi zanje Naija zani" Lumshe idanuwanshi yayi yace"zanje!" Waro idanuwanta tayi cikin tsananin farinciki tace"thank you so much Sweet, barina kirah bro muje mu dauko kaya" Gyada kai kawai yayi yana miyarda dubanshi wajen Ammi datayi gyara murya alamun magana takeson mishi Miyarda hankalinshi yayi gabadaya zuwa kanta yana jiran miye zatace "Akwai wata yar yayana achan inda zamuje nasan inkaganta maybe kasota please karka watsa mun kasa a ido"Ammi tafada tana kallon yanayinshi Kura Ammi yayi da idanuwanshi wanda suka sauya kala zaiyi magana kenan tadakatar dashi dacewa" karka ce komai har saika ga ita yarinyar" Busassun labban shi ya lashe yanajin kanshi nadaukan zafi, batareda yace komai bah mike tareda haurawa sama abinshi itakuwa Ammi tabishi da idanuwa... _Nnamadi Arzikwe International Airport Abuja,Nigeria_ Tsaye suke sunkai su biyar suna jiran jirginsu Mourad yasauka Inda Mom taci kwalliya kaman zata gidan biki tasa atamfa wanda aka mishi dinkin enmatan zamani ga wata yaloluwar gyalen data yafa sai wani daddaga kai takeyi tana shan kamshi kaman ance ga Mourad zuwa. Lutfiya ma tayi kwalliya ba laifi kyanta yasake fitowa, haryanzu kuwa bata gama yarda cewan Mourad din Zuly dan Uwansu bane gashi kuma wanda ake sa ran zai auri kanwarta sai Allah Allah take su sauka taganshi azahiri. Mamansu da babansu ma tsaye saida wani police guda daya wanda alamu sun nuna tsaronsu yakeyi... Saukowa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138