Chapter 72
Chapter 72
Kamu, Dafashi dayaji anyi ta bayane yasashi zaro gabanshi nadukan uku-uku Shahada yayi yajuya, ajiyar zuciya yasauke tareda jan tsaki yace" wlhy ka tsorata nih" "Dayake bakada gaskiya bah" Awad yafada cikin b'acin rai yana nufan wajen motan Iqbal "Abokina wannan hada rai din fah?" Yafada yana jinjina bayanshi ajikin mota kaman yanda Awad yayi "Miyesa zaka zubar mata da ciki??" "Soboda wa'inda nake dasu sun isheni" yabashi amsa adakile "Soboda baka da tunani dai!Kaga fah ya'ya nan damuke gani bamusan wanne zaijikamu acikin bah, kace fah kai Sun isheka kar ka manta fah wa'incan din ya'yan Yusayrah neh bah Zulfa bah , daga jikin Yusayrah suka fito bah jikin Zulfa bah. Bata chanchanci hakan daga gareka bah Wlhy soboda dakasan rawar ganin da Zulfa ta taka arayuwarka toh narantse saika sota fiyeda komai naka arayuwanan, kuma wannan cikin daka zubar yau Insha Allah saika yi danasani Mara amfani akanshi, saikayi kukanda babu hawaye saika gwammaci mutuwarka akan rayuwarka saik. .." "Dakata Awad ✋ wai nikam Ina ruwanka neh da abinda nayi, nazata zaka fadi abu mai ma'ana ashe bahaka bane, ka Wani tsayar dani kana cewa wai danasan rawar ganin data taka arayuwata da nasota fiye dakomai saikace MY MISS data bani sabuwar rayuwa! Yen yen yen... kawani tsaya kana zuba Kaman ya'yan kurna , dallah matsamin daga hanya" yafada afusace yana ture Awad dake kokarin magana daga wajen kofan mota, shigewa yayi cikin motan tareda badeshi da kura. Girgiza kai Awad yayi yana maijin tausayin Iqbal harcikin ranshi ahankali yafurta" Allah yadawo dakai hanya abokina"... "Anty miyeneh wai yafaru kike kuka?"Zuly tafada cikin sanyin murya , rungumeta Yusayrah tayi cikeda tausayin Zuly cos Allah yagani tayarda da abinda Iqbal yafada dari bisa dari (nace Allah sarki) Cikin sheshekar kuka tace "abinda Doctor yafada neh yasani kuka" "Miye yace" tafada tana kafe Lutfiya da ido, sunkuyar dakai tayi tace "Abinda mijinki yafada min yamaimaita" Ajiyar zuciya tasauke tana jinjinawa ajikin gado tareda lumshe idanuwanta .... _*BAYAN SHEKARU BIYU*_ Abubuwa da-dama sunfaro ashekaru biyun dasuka wuce ciki kuwa shine dawowar baby hannunta wanda tin tanada shekara daya ciff aka yayeta dalilin sabon shigan cikin Kuwah shine suka bawa Zuly kyautan babynZuly halak-malak. Lokacin da Iqbal yalura dacewan bugu daya kawai yakeyi Zuly tasamu ciki yasashi fara mata amfani da magani batareda saninta bah. Itakuwa Yusayrah babu abinda yaragu daga cikin halayenta saikuma karuwan dayayi, yaranta sunkara girma abunsu amma ba'a gidan suke da Zama bah... Umma mah tahaihu abinta inda tahaifi namiji wanda yaci sunan Baban Zuly wato Abubakar amma suna kiranshi da dady soboda lokacin da Zuly tazo a haihuwar Umma haka take kiranshi shiyasa kowa yarike sunan... ★★★★★★★★★ Abangarensu Mourad kuwa komai natafiya normal dukda haryanzu bai fara fita aiki bah soboda yanayin jikinshi amma Alhmdllh dasauki saidai kuma abubuwan da baza'a rasa bah. Duk sanda ya kusanci Qudsiyah kokuma nace duk sanda Qudsiyah ta kusance shi toh washe gari babu shi babu kwana agida cos saiyasha ruwa leather biyar asibiti kafin yake dawowa daidai wannan abu bakaramin damun Qudsiyah yake bah. Zasu iya cewan rabon da suka hakoran shi as yayi dariya sun manta saidai suga yanata murmushi shikadai inhar yana kallon hoton Zuly. Shi karan kanshi so yake yakiceta aranshi ko don karya shiga hakkin Qudsiyah amma he's helpless. Yanzu ma zaune yake yana kallon hoton Zuly soboda ayanxu baida hotunan ta saidai awaya soboda Yusayrah takona su, ai kuwa ranan kwanan gidansu tayi cos cewa yayi ta tafi saiya nemeta... Kaman daga sama yaji ringing tone din numbern Zulynshi _*Assalamualaiku my one and only Yay Mou , it's ZulynMourad here*_ karkarwa hannunshi yaksoma yana kallon wayan dake ringing ahannunshi, murza idanuwan shi yayi yaga still sunanta yake gani zai dauka kenan wayar ya.... ★★★★★★★★★ Zaune take agidan kitso ana mata kunshi ahannu, wayarta nahannun babynta tana wasa dashi dukda uban kayan wasan dake gabanta "kira fah Kaman yarki nan take dannawa" Wata wacce bazata wuci sa'ar Zuly bah tafada cikin yatsine tana wani matsar da babynzuly daga jikinta ita ala dole bata son tabata mata jiki. Kafin Zuly takai ga yin magana har wayanta yadau Kara, tashi babynZuly tayi cikin gwargwancinta tace "Zulynah your phone"(kumin afuwa ban iya maganan yara bah) "Pls kataimaka ki dauka min saikisa a hands free" tafadawa mai yin kunshi din "Video call neh mah"matan tafada tana daukan call din tareda kiran yarta tazo ta rike, Ajiyar zuciya taji ansauke daga dayan bangaren, wafce wayan tayi da hannun ta dake cikin leather gabanta na wani irin bugawa da sauri sauri "Zulynah!!" Yafurta lokacin da ya hango fuskar ta, wani irin kuka tafashe dashi wanda yasa duk wanda suke gurin suka dakata da abinda sukeyi "It's hurts kidaina" yafurta ahankali cikin muryan shi mai dadi yana dafa saitin zuciyarshi "Yay Mou dina" tafada tana share hawayenta da bayan hannu Kuma tana rage volume din kukanta, "Why! Why !! Why!!!" Tafada again tana sakin Wani kukan "Shiih pls kidaina kuka kokuma nakatse wayan"yafada ahankali "MIYE LAIFI NA? (littafin mmn Norul Huda)tafada cikin hawaye maimakon yabata amsa saiyace "Kin rame sosai kokinyi jinya neh?" Turo baki tayi tace "Ni ba wannan natambayeka bah kuma mah Kaima karame miye sameka?" "Tunanin Zulynah neh yahanani sukuni, kullum da tunaninki nake kwana nake tashi Amma nasan ke maybe shigan ciki neh yasaki rama" yafada yana shafa gashin kanshi "Karka manta da matar wani fah kake magana.... gani tayi ya runtse idanuwan shi tabe baki tayi tacigaba da fadin....kuma nibawani ciki bane dani soboda najima da haihuwa kamaga babynah mah" Tafada tana yafito babynZuly da hannu, hasko face din babynZuly tayi Mourad yagani dukda ranshi ajagule yake hakan baihana shi sakin gajeren dariya bah cikin zolaya yace "Haba Zulynah ni neh fah Yay Mou dinki kodai bakigane ni bane na haska miki Kaina da torchi kigani?" Sake turo bakinta tayi tace "dagaske fah baka ga Kama bane?" Dariyan daya dade baiyi bah yasake yace" ai ko shekaru dari nayi banganki bah innaga ya'yan ki ko basu kama dake zanganesu so stop lying ok?" Gyada mishi kai tayi tareda kuramishi idanuwanta sannan tahadiye Wani yawu mai daci tace " Ina matarka? Yaci ace tahaihu kokuma takusa ayanxu koh?" Runtse idanuwanshi yayi cikin yanayin bacin rai yace" na sake t..... _kuyi manage banjin dadi neh_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Ummi😁,Mummy Moimada,Ummi,Rash,M jaafar,Maryam Abba,Asak,Aisha Rabe,Anty Rabi,Maman Hibba,Aysha🥀,Nerdeeyer, Faty... Wannan page din naku neh kuyi yanda kukeso dashi💋. Sauran kuma kusaurara* *Page 78* Runtse idanuwan shi yayi cikin yanayin bacin rai yace"na saketa Last 2 weeks!" Zaro ido tayi cikin firgita, bakinta narawa tace" miyesa Yay Mou ? Nasanka dahakuri what happened?" Gani kawai tayi yana share hawaye Kuma sunki tsayuwa ai nan itama tafara nata hawayen tana girgiza mai kai , tsayar da hawayenshi yayi dakyar yace" how could she? How could she?dukka hardcopy din photos naki takonas. .." Cikin bacin rai takatseshi dacewa"Unbelievable! Don kawai takona photos dina zaka saketa? What came over you? Nasan ka da hakuri but why?Miyesa ku maza saki baimuku wuyar furtawa neh? Abinda baikai Kara ya taka bah saiku miyar dashi babba , Kasan yanda mace keji in aka saketa koda kuwa ita tanema da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138