Skip to content

Chapter 20

Chapter 20

Zulfa Book One Complete Hausa Novels 1,220 words 0 views Progress saved
Download Book

Rocket Ankle Crop Skinny Jeans, idonta kuwa manne cikin Ray-ban women's Erika wayfarer sunglasses. Masha Allah shine abinda ake furtawa cos bakaramin tafiya da imanin su tayi bah. Hango Umma dake tsaye agefe tayi ai batasan lokacin da tasa gudu bah. Faduwa tayi ajikin Umma cikin nuna tsantsan farincikin ganinta ahankali tace "Only God knows how much av missed this wonderful creation" tafada tareda pecking din kumatun Umma "Kaji yar turai ji yanda take rungumeta take sumbatar ta"wani yafada cikin tsantsan sha'awar su cos sosai suka burge ta "Zaka iya mawa mama Lami irin abinda Zulfa'u tamawa ummanta??Yusuf ya tambaye abokin shi "Taab ko giyar wake nake sha iyakaci"abokin nashi yabashi amsa.. Cikin fadar suka shiga cikin farinciki while yen gari kowa yayi gaba tareda mamakin yanda rayuwar ta yachanxa acikin kankanin lokaci, Sai cewa suke dama sune... Wajen maimartaba sarkin Azare suka nufa... Wani farin dattijo na hango zaune yake akan kujeran alfarma cikin shigar babbar riga cikin kuwa malunmalun neh kanshi kuma cikin rawani irin na sarauta. Sarakuna neh zaune agefen shi ga wani bafade Sai fifita yake yi cikin nutsuwa. Sallama tayi suka amsa cos Umma sashin ta tayi, ahankali take takowa gabanshi while shikuma ya kafeta da ido yana anyana abubuwa da dama acikin zuciyar shi. Tsugunawa tayi tagaishe shi amma abin mamaki bashi bane yake amsawa wani bafade neh ya amsa mata. Gaishe da sauran sarakunan tayi sannan tayi gaba tana mai mamakin ganin sarki azaune bayan ance mata baya da lafiya... ```Freetown St. 23, WUSE II Abuja Nigeria.``` ``` 9:20pm``` Kwance take akan kafan shi suna kallo daga ganin kallon yana musu dadi. Karar wayan shi neh yasasu dawowa daga duniyar kallon dasukeyi. Wani bugawa kirjin shi yayi sanadiyar ganin sunan daya bayyana agaban screen din wayan. Daga Yusayrah yayi daga samar cinyarshi sannan yabar wayan ya katse kafin yakara Kira. Cikeda girmamawa yake gaisawa da wanda yake waya dashi. Sanda yagama jin abinda ake fada daga danyan bangaren cikeda girmamawa yace "Toh InshaAllah gobe zan shigo" Sallama sukayi sannan ya katse kiran tareda sauke ajiyar zuciya dukda har lokacin gaban shi bai daina faduwa bah. "Yadai??" Yaji muryan Yusayrah Furzar da iska yayi sannan yace" Malam neh yake nema na" "Badai Azare zaka bah?" Ta tambaya cikin sanyin murya cos itama wata faduwar gaba takeji wanda batasan dalilin hakan bah "Erh Azare zanje" yafada agajiye,shiru sukayi na wani lokaci kowa da abinda yake tunani. "Ki hada min kaya akaramin jaka cos kwana daya kawai zanyi in dawo" ya katse musu shirun Jikin asanyaye tahaura sama cikin bin umarnin shi... *Toh komiye zai faru a Azare din??* *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 27* *Like&love* Jikin asanyaye tahaura sama cikin bin umarnin shi. *Katagum Azare,Bauchi state Nigeria* Kwace take akan gado cikin shigar Skin Cotton Slip Dress kasancewan dare neh. Maganar datayi neh yasani sanin waya take yi, banda shagwaba babu abinda takeyi in takaice muku alamu sun nuna da Mourad take wayan. Shigowa Umma eh yasata mishi sallama tareda miyarda duban ta gareta dukda bayanxu taso hirar yakare bah. " Zulyn Mourad"Umma tafada cikin sigar zolaya Murmushi Zuly tayi cos sosai take jin wannan sunan aranta shiyasa mah duk investment nata da sunan aka san shi. "Kuwahysa ce takirani wai tindazu take kiran numbern amma busy" "Erh Umma nah nida Yay Mou dina neh muke waya. Allah Umma nah nayi missing dinshi sosai" tafada cikin marairaice fuska "Inace shekaran jiya kin ganshi??" "Erh mana amma ai shekaran jiya yawuce kuma Allah ji nake kaman muyi shekara bamu hadu bah"tafada cikin shagwaba Allah sarki wani tausayin su neh yakamata cos tasan gaskiya take fada mata. Ajiyar zuciya tasauke sannan tace " Kuwahysa ce tace min gobe zata zoh so kishirya tarban ta" "Allah sarki Kuwahnah gashi gobe inason Zanje Abuja" "Miye zakiyi a Abuja kuma" "Aww daman so nake in nagama waya nashigo nafada miki, wai wani contract fah za'a bani, sunje chan gidan namu shine akace musu muna Nigeria. Kuma Christine tafada min sun iso(tare suka taho da Christine din). "Yanxu haka suna chan gidan nawa na Abuja" "Toh shikenan Zan fadawa Malam zakiyi tafiya,inkin dawo kuma inason muyi magana" Umma ta fada tareda mikewa, tashi tayi taraka Umma dakin ta, ahanyan dawowa ta hadu da Malam. Gaishe shi tayi ya amsa cikin sakin fuska tareda bin jikinta da kallo wucewar shi yayi azuciyar shi yana fadin" yarinya babu ke babu sake komawa wata uwa duniya saida aure akanki!!!"(nace yehh munkusan shan biki) ```washe gari``` Kiran Kuwah neh yatashe ta daga baccin round two dinda takeyi daukan wayan tayi inda Kuwah take fada mata sun kusa isowa... Tashi tayi taje tayi wanka sannan tashirya tana jiran isowan Kuwah din cos ko karyawa bata yi bah tsantsan zumudi... Sa yara tayi akan in Kuwah ta iso azo afada mata cos sosai tayi missing best friend dinta shekaru Hudu bah wasa bah(wallahi kam). Zaune take agaban dressing mirror daga ita sai towel hannunta kuwa Jan baki neh shigowar Umma neh yadakatar daita daga kwalliyan datake yi... "Inazuwa haka da irin wannan kwalliyan ko kuma ince duk wannan kwalliyan nawaye tinda nasan Mourad baya nan?" Umma ta tambaye ta cikin dariya Kara gyara fuskanta tayi sannan tace" Kuwah nah takusa isowa shiyasa nayi mata" "Nayi kyau kuwa Umma nah??" Ta tambaye ta cikin daga gira "Ai ke kyakyawa ceh daman" Umma tafada tareda shafo gefen kumatun ta. Murmushi tayi sannan tace"yauwa Umma nah kaya nakeson insa kuma banson sa wa'inda nazo dasu,ko zaki tambaya min en matan gidan??" "Toh shikenan bari na karbo miki" Umma tafada cikin kulawa "Yauwa Umma nah Allah yabar min ke" "Ameen" Umma tafada tareda ficewa... Tafiya yake cikeda kasaita Sai wani daddaga kai yakeyi bai hankara bah kawai yaga an bangajeshi da karfi... Kiran Kuwah neh yasata fitowa daga cikin fada dagudu hartana bige wani... Tsayawa tayi cikin son bada hakuri, ai bata hankara bah tayi wata wawiyar mari akan kumatun ta... Zare ido tayi cikin tsananin firgici hade da Jah da baya, daga hannunta tayi sama kaman zata rama amma saiyaga tasauke "Ke har abada ba zaki taba yin hankali bah,jaka mara kunya kawai" yafada cikin tsananin bacin rai cos ya dauka mah rama marin zatayi, har yafara hango irin kulikulin wanda zaiyi daita Wani siririn kuka neh ya kufce mata sanadiyar hada ido datayi dashi... Kallon ta yake sama da kasa cikeda tsanarta dakuma kyama tana sanye neh da riga da zani da dankawali wanda suka kasance daban daban fuskan nan amai kwalliyan yen kauye , bakinta shake da janbaki wanda ta danbara shi... "Yar kauye kawai" yafada hade da barin wajen. Taba kafadarta da akayi yasa juyawa tareda runguman wanda ta tabata cos tasan Kuwah neh. Breaking hug din tayi while hawaye suna cigaba da gangarowa daga kwarmin idonta. Share mata hawayen Kuwah tayi sannan tace"haba Zulyn Mourad karki bada mu mana akan dan wannan mari zaki tsaya ki asarar da hawayen Yay Mou dinki" Dariyan da bata shirya yinshi bane ya kufce mata cikin shagwaba tace"Allah marin da zafi kuma wlhy ya yarda Yay Mou dina yasani toh kashin shi ya bushe" Dariya sukasa dukkansu kawai saiga Awad yakaraso cikin dariya yace(dama

Table of Contents

Chapters

138 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138