Skip to content

Chapter 69

Chapter 69

Zulfa Book One Complete Hausa Novels 1,211 words 0 views Progress saved
Download Book

tana cikin mawuyacin hali, asalima ayanxu bata iya numfashi dakanta soboda zuciyarta yakumbura gashi kuma tanada hawan jini wanda ba'ason masu condition dinta sukasance aciki" Cikin rawar murya yace" wani condition take ciki" Murmushi yadan yi yace" ai tana dauke da juna biyu" Runtse idanuwanshi yayi zuciyarshi na zafi, tattaro duka nitsuwarshi yayi yace" miye zai hana a zubar da cikin soboda daman yana bata matsala" Kallonshi doctorn yayi dakyau yace" agaskiya asibitin nan bamu irin wannan aikin amma sharawan da zan bayar shine kawai a bar cikin" Zufan dasuka keto mishi yashare yace" toh shikenan doctor amma danAllah kar asanar da ita" Shi anashi zaton Zuly batasan da cikin bah,gyada kai yayi yace" ba damuwa" Hannu Iqbal yabashi sannan yatashi yafice abinshi zuciyarshi na suya, Wajen Yusayrah yakoma sannan yakira nurse yace ta lura mishi ita zuwa gobe zai bata kudi,batareda damuwa bah tace toh tareda nufan dakin da take. Ko leka dakin da aka kwantar da Zuly bai leka bah ya kama hannun Yusayrah suka fice soboda bacin ran dayake ciki gameda Zulyn... _washe gari_ Da Sallama ya shigo cikin ward din idanuwanshi kur akanta, da alaman ma bata farka bah har lokacin, nurse din ceh tagaishe shi, amsawa yayi tareda zura hannunshi a aljihu yaciro envelope yamika mata, godiya tadinga tazuba mai kafin tafice cikin murna duk da batasan nawa bane aciki amma tabbas tasan kudi mai tsoka neh aciki. Ahankali yakarasa inda take kwance,zama yayi akan plastic kujeran dake kusa da gadon datake, Kallonta yakeyi sosai, murmushi yasake yace" daga yi daya sai ciki? Taab kina ruwa" Shigowa doctorn neh yasashi mikewa ya bashi hannu sukayi musabaha, Dubata doctorn yayi kafin yafice.... Sanda Zuly tayi kwana uku sannan tafarka alokacin har Iqbal yasanar dasu Lutfiya dakuma Kuwahysa amma bai fadawa su Umma bah, Zaune take akan gado tana rike da babynZuly cos sunzo dubata ,jefijefi suke tab'a hira, Zuly kaman ba mara lafiya bah suka dinga daukan selfie da babynta itakuwa yarinyar sai dariya takeyi kaman tasan miye akeyi, "Nikam Maman baby kinfada wa mijinki kuwa?" Lutfiya ta tambayeta Girgiza kai tayi tace" tukunna dai amma zan fada mai dazarar nadawo daga gida" "Kina nufin zakije gida?" "Toh miye zai hana ai infadamiki mah sainayi wata 5 kokuma idan na haihu nadawo ,kai..in na haihun ma saina yayeta, bari ma kigani" tafada tana dailing numbern Ummanta Baki suka sake suna kallonta da mamaki, Umma nadaukan wayan mutumiyar ku tafashe da kuka nan kuwa hankalin Umma yatashi tahau tambayanta miye faru "Umma nah banda lafiya"tafada cikin kuka Cikin rawar murya Umma tace" inafatan baiyi tsanani bah?" "Tsanani Umma nah? Ai yafi tsanani tinda har kwana biyu nayi a sume kuma da oxygen nake numfashi" Innalillah Umma tadinga nanatawa cikeda tashin hankali "Shine Iqbal bai fada mana bah?" Tafada kaman zatayi kuka "Nikam Umma wannan bai dameni bah danAllah kicemai yadawo dani gida inbahaka bah wallahi mutuwa zanyi" tafada tareda sake fashewa da kuka "Shikenan kidaina kuka dolenshi yadawo dake gida gobe goben nan ko kuma nazo nadauke ki" Umma tafada cikin kwantar da murya alaman lallasi Jan hancinta tayi ta gyada kai kaman Umman na wajen sannan tace toh... _Bayan wata uku_ Yanzu cikin Zuly yashiga wata na hudu, ta murmure abinta duk abinda takeso ake mata batada damuwan komai ga aikinta ma tanayi jefi-jefi, Kullum kuwa saisunyi video call da Kuwah don ganin babynta, Iqbal kuwa yana cikin tashin hankali soboda yasan mudin cikin Zuly yashiga wata biyar to dakyar ya iya zubar mata da cikin shiyasa yanzu kodayaushe cikin kiran Malam da Umma yakeyi akai akai amma bai koda tab'a kiran numbern Zuly bah. "Umma nah kodai nakira Malam"Zuly tafada cikin tausayawa Murmushin karfin hali Umma tasake tace" basai kin kirashi bah ai zuwa anjima zazzabin zai tafi" Gyada kai kawai tayi tacigaba da zanen datakeyi kuma jefi-jefi tana kallon inda Umma ke kwance. Sallaman da akayi neh yasa Zuly gyara zamanta tana mai amsawa, Malam neh yashigo, gaisheshi tayi ya amsa cikin sakin fuska yana Satan kallon Umma. Kasa hakuri yayi yasauka kasa inda take kwance yazauna "Miye ke damunki neh?" yafada cikin kulawa "Zazzabi" tabashi amsa atakaice soboda har yanzu dai bata gama sakewa dashi amma dai yanzu da sauki sosai akan nada "Subhanallah barina kira doctor" yafada cikin tashin hankali "Kaii... Basai doc yazo bah soboda nasan zuwa anjima zazzabin zai sauka" "A'a ai bazamuyi hakan dake bah" yafada yana dailing numbern doctorn cikin fada Shiru kawai Umma tayi tana lumshe idanuwanta itakuwa Zuly kaman Allah baiyi hallitar ta bah awajen. Bayan mintuna 5 saiga likita na mace tayi sallama ,izini akabata tashigo,gaishe dajuna akayi amutunce sannan tafara duba Umma, Container aka bawa Umma tayi fitsari aciki zata tafi lab dashi, Karba tayi taje tayi fitsari aciki kaman yanda aka umarceta har lokacin Malam baitafi bah. Ba da jimawa bah saiga doctorn tadawo da farin paper ahannunta da alaman na test dinne, Mikawa Malam papern tayi yakarba,kallon result din yayi tareda miyarda kallonshi zuwa ga doctorn alaman karin bayani Da murmushi asamar fuskarta tace.... _jiya nayi mistake din numbering neh maimakon nasa 72 nasa 73, sorry for that..._ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 75* Da murmushi asamar fuskarta tace" ina tayaku murna Umma nadauke da juna biyu na tsawon watanni uku " Zaro idanuwa Umma tayi tana sunkuyar dakai cikin kunya, Shikuwa Malam baki yadinga washewa kaman gonan auduga , cikin tsananin farinciki yace" wannan kyayawan labari neh nabaki kujerun Makkah guda 3.." Kafin yarufe baki Zuly tace"nikuma nabaki miliyan 5 dakuma gidana gida daya dake cikin Bauchi" Ai doctor batasan sanda hawayen farinciki suka soma zubo mata bah, tsugunawa tayi tafara zuba musu godiya kaman ta ari baki, Dakatar daita Zuly tayi tace " ai basai kinyi godiya bah doctor" Cikin kuka tace " irin wa'inan kyaututukan ai dole nayi kuka wlhy ko amafarki bantaba zaton zan samu irin haka bah" Murmushi Zuly tayi tace " ikon Allah kenan ai" Gyada kai tayi tasake godiya sannan ta fita bakinta har kunne. Kallon Umma da kanta ke sunkuye yayi tareda matsawa wajenta, hannu yasa ya dago habanta tareda Kura mata idanu, saiyanzu ma yaga takara mai haske,murmushi yasake yace" ashe ajiyata neh yakesamiki zazzabi" Sake sunkuyar dakai tayi tana sakin murmushi a b'oye shikuwa yawani. Kura mata ido yana sakin murmushi, Karan camera neh yadawo dasu, cikin sauri takarasa wajensu tace " wlhy yayi kyau sosai" "Banson shashanci fah" Umma tafada tana kokarin kamo Zuly,gudu Zuly tasa tana dariya. "Umma nah takusa haifo min kanwa ko Kani"tafada tana tsalle kaman ba mai ciki bah Tsawa taji Umma tadaka mata cikin sauri ta tsaya tana zare ido "Bakida hankali neh kike tsalle da yanayin dakike ciki?" Umma tafada cikin yanayin tashin hankali Idanuwanta neh yakawo ruwa cikin i.i.na tace" Allah Umma mantawa nayi " soboda cikinta a shafe yake luff ko irin dan tasowan nan baifara bah Malam neh yace"Lallai yarinyar nan a gaisheki, yauwa daman mijinki neh yace gobe zaizo daukarki" Gabanta neh yayi mugun bugawa ai batasan sanda tazauna bah zufa na karyo mata cikin rawar murya tace " DanAllah Malam yabari saina haihu tukunna" Dangwalan ta Umma tayi shikuma Malam baki sake yake kallonta "Bakisan miye kike

Table of Contents

Chapters

138 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128
  129. 129 Chapter 129
  130. 130 Chapter 130
  131. 131 Chapter 131
  132. 132 Chapter 132
  133. 133 Chapter 133
  134. 134 Chapter 134
  135. 135 Chapter 135
  136. 136 Chapter 136
  137. 137 Chapter 137
  138. 138 Chapter 138