Chapter 71
Chapter 71
kuwa wani azababben zafi ya ziyarceta a lokaci guda. Kara tasake tana mai tsugunawa a kasa, Wasu zufan wahala neh yake keto mata gakuma hawaye, Kokarta rarrafe tazo yi taga ji.... _DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏_ #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 76* Kokarta rarrafe tazo yi taga jini wani azababben kara tasake wanda inada yakinin cewan duk mahalukin dake cikin gida yajishi. Kuka tafashe dashi hawaye na kwaranya daga idanuwanta, ganin hakan bashine mafita bah yasa tafara rarrafowa daga cikin bayan gidan... Iqbal dayake kokarin shiga cikin bayan gida yaji ihun ta amma soboda rashin tausayi yasashi yin kaman baiji bah yashige wanka abinshi yana murmushi... Dakyar take rarrafawa harta kai tsakiyan parlourn ta duk jini yagama b'ata mata daki, wajen center table ta nufa dakyar tareda daukan wayarta, Numbern Iqbal tafara gwadawa amma harya gama ringing bai daga bah. Hannunta na rawa tayi dailing numbern Lutfiya, bugu daya tadauka "Maman baby harkin dawo n..." Nishi dataji Zuly nayine yasa gabanta faduwa kafin tayi magana har Zuly tace"jini..jini yana fitowa wayyo Anty kizo karna mut.." Bata gama magana bah wayar hannunta ya subuce, idanuwanta neh suka fara rufewa tin tana budesu dakyar harsuka rufe ruff sannan taidda kwantawa akasa... Khimar kawai Lutfiya ta dauka tareda ficewa da gudu. Sanda yagama shirin shi tsaf kaman mai fita anguwa tukunna yafito yana mamakin inda Yusayrah taje. Sauka yayi kasa tareda nufan fridge don shan ruwa, daidai yakafa cup abaki daidai shigowan Lutfiya. Da mamaki yake kallonta ganin yanda duk tabi tarude, "Lafiya kuwa?" Yatambaye ta "Zuly ceh takirani yanxu, inaga ba lafiya bah" "Bangane bah?" Yafada looking a little bit confused "Muje!!" Tafada tana hawa stairs din dagudu ya mara mata baya. Turus taja ta tsaya tana bin Zuly dake yashe akasa da ido, Cikin tashin hankali Iqbal yanufi wajenta yana jijigata tareda kiran sunanta amma ko motsi batayi bah, Kinkimanta yayi yafice daita yana barin Lutfiya da komai yatsaya mata Chak awajen. Karan kofa neh yadawo daita duniyar mutane ai kuwa sai zirr hawaye na silalo mata, binsu tayi dagudu harda cin tuntube... _Hospital_ "Agaskiya matarka tasha maganin zubar da cikine neh kuma mai hadarin gaske soboda dakun kara hour daya bakuzo bah toh bah makawa saita rasa mahaifarta" doctorn yafadawa Iqbal da kanshi ke kan table Dago kanshi yayi cikin muryan dake nuna tsantsan damuwa yace" yanzu kana nufin cikin yazube kenan?" "Erh yazube amma izinin ka muke nema don a wanke cikin" "Toh shikenan awanke tinda hakan zaifi" Hannu yabawa doctorn tareda ficewa duk idanuwanshi sunyi jah Dasauri Lutfiya dake zaune ta tashi tana tambayan shi miye zubar da cikin "Wai mahaifarta bashi da karfi kuma gashi tana yawan tsalle-tsalle "yafada atakaice Zama Lutfiya tayi tana dafe kanta amma kuma chan kasan ranta bata yarda da abinda yafada bah... Kwance take akan gado fuskarta yayi fayau sai ajiyar zuciya take saukewa akai-akai dukkansu sun kura mata ido kama zasu cinyeta barinma Iqbal da idanuwanshi sukayi jahzir. Yamutsa fuska tayi sannan tajuya wajen dayan bangaren gadon, Cikin zafin nama Iqbal yataro ta soboda sauran kadan ta dungura kasa Bude idanuwanta tayi dakyar tana bin jikinshi da kallo, cikin sauri tamatsa baya tana bin inda take da kallo Runtse idanuwanta tayi gam tana fatan Allah yasa duk acikin mafarkin neh cikinta yazube, "Zuly!" Lutfiya takirata Sake runtse idanuwa tayi wannan karan kam harda toshe kunnuwanta tana fadin"DanAllah karku cemin ba mafarki bane karku sanar dani wannan mummunar labarin" Hawaye Iqbal yashare sannan ya rungumota jikinshi tareda sakin kuka Bude idanuwanta tayi zuciyarta na zafi ahankali tace" twins dinne suka tafi?" Gyada mata kai yayi yana cirota daga kirjinshi, Kallonshi takeyi ko kiftawa babu, taso ace shine first suspect dinta amma kuma yanda yake kuka yasa takawarda da zargin daga kanshi. Hawayen fuskarshi tahau sharewa dukda itadin ma hawaye takeyi , cikin muryan lallashi tace" yanzu inkai kana haka miye kake son ni nayi?" Girgiza kai yayi kawai tareda ficewa daga ward din dasauri, Kukan datake rikewa neh yakwace mata,rike cikin tayi tareda kallon Lutfiya tace" ina murnan Umma nah tanada juna biyu don haka daya daga cikin ya'yan cikina wake zan bayar ashe cikin banamu bane" Rungumarta Lutfiya tayi tana bu-buga bayanta cikin tausayawa, Tsayar da kukanta tayi tace" miye sanadin zubewar cikina?" Kaman yanda Iqbal yashararo mata karya haka itama tafada mata "Tare kukaje wajen doctorn?"ta tambayeta Girgiza kai Lutfiya tayi tace" shikadai yaje" "DanAllah kisake komawa wajen doctorn sai yamiki bayani dakyau" "Kardai zargin mijinki kikeyi?" Lutfiya ta tambayeta Dan murmushin yake tayi tace" taya za'ayi na zarge shi kawai naga kaman bai iya ajiye bayani bane" Gyada kai Lutfiya tayi tareda ficewa, share hawayenta tayi tace" inhar zargina ya tabbata akanka Iqbal toh bah makawa karshen zamana dakai yazo". Iqbal kuwa yana fita wajen motan shi yanufa yana sakin dariya "Yarinya man kaza" yafada yana shiga cikin motan shi sannan yakara mata wuta.... Lutfiya neh ke fitowa daga office din doctor idanuwanta sunyi mugun jah kuma jefi-jefi tana sharar kwalla "Miyesa zaiyi karya?..kodai shi ya zubar da cikin neh?.. kai bashi bane bama in nayi la'akari da yanda yake kuka... To waye yazubar da cikin?.. Yusayrah kokuma ita kanta Zuly?...kaii koma dai menene zan tuntubeta naji" tafada tareda share hawayen fuskarta. Dasallama tashiga fuska a hade cikin yanayin bacin rai tace.... _kuyi manage banjin dadi neh_ *DanAllah wattpadians ina bukatan Followers dakuma votes🙏* #team ZulynMourad #team ZulynIqbal☑️ *Vote,comment&share* *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim _*jiddahh😍,Nima yar gatace,Maisha, Rabi Idi Kubau, maman miemie, Hanifah Nura, Maman Khairat, Ummu Minnatur-Rahman, Amina Alhassan..... wannan page din gabadayanshi nabakushi sukutum. Wanda baiji sunashi bah ya saurara😊*_ *Page 77* Dasallama tashiga fuska a hade cikin yanayin bacin rai tace" miyes.." "Assalamualaikum" shine abinda ya katse Lutfiya daga maganan datakesonyi Juyawa sukayi wajen kofa sukaga Iqbal neh, "Namanta da wayana neh" yafada yana karasa wajensu tareda kafesu da idanuwanshi, agefen gado yakalli wayan nashi, Nunawa yayi kafin yace"gashin nan ma" Juyawa yayi zai fita saikuma yatsaya yajuyo wajen Lutfiya yace" DanAllah kidanxo" Gyada kai tayi sannan tabishi abaya itakuma Zuly tarakasu da ido. Tinkafin Lutfiya tayi magana yarigata da cewa" dazu naboye miki ainihin abinda ya faru da Zuly soboda rad'adin da zuciyata kemun....Numfasawa yayi tareda dauke kwallan idanuwanshi yacigaba dafadin... Alokacin da naje daukota daga gida tafada min batun cikin amma kuma tace ita bazata iya haihuwa dani bah soboda bani takeso bah ita Mourad takeso don haka nacire rai daga samun ya'ya daga wajenta...cije lebban shi yayi tareda jan hanci yace...sosai nadinga rokonta amma tayi biris dani,fita nayi nadauka waya nakira Ummanta shine takecemin Zuly nada mutanen b'oye nabita ahankali soboda ta tabbata baita tayi maganan bah soboda yanda take nuna son cikin, ina komawa kuma naga tashige daki saikawai nima nafita abuna, dawowata kenan kema kika shigo, ashe sunsa tazubar DanAllah karki fada mata ainihin abinda yafaru inba haka bah nasan ciwon Zuciyanta zaitashi...yafada yana fashewa da kuka itama din hawaye take cikin muryan tausayawa tace "InshaAllah bazan fada mata bah" "Nagode Allah yabar Zumunci" yafada hade da mikewa , itama mikewa tayi tashige cikeda jimami dakuma tausayinsu, ganin tashige neh yasashi fita shima yana sakin dariya kaman wani sabon
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138