Chapter 23
Chapter 23
da tace" wlhy kin bani kunya,yanxu akan namiji ki gaba da yar uwarki wanda kuka fito ciki daya daita. Kinsan Allah da inada niyar aurenshi wlhy da yanzu an wuce wajen cos nafiki Sonshi!!! Wani irin mari Salamatu ta kwashe ta daita dukda marin yashigeta ba hana ta daina magana bah. "Nadauka zamu iya sadaukar da farincikin mu wa juna in daya yanuna yanaso. Bansani bah Ashe ni kadai nake wannan tunanin, Kin bani mamaki sosai ace soboda namiji kika mare ni?? Nagode adda amma in har maganganu nah sun bata miki rai kiyi hakuri bada niya nayi hakan bah kuma ni har abada bazan iya yin gaba dake bah soboda son danake miki,zan Na gaishe ki kaman da amma kisani kin zubda girman ki a wajena. Tana gama fadin hakan tayi cikin gida dagudu. Sosai jikin Salamatu yayi sanyi takuma ji kunyar abinda ta aikata sai dada sune kanta takeyi akasa(daman Salamatu akwai kunya sosai ita kuwa Ramatu hmm saidai Allah ya shirya zamuce). Baba neh yayi gyaran murya sannan yamata nasiha cikin rashin kwarin jiki cos shima jikin shi yayi sanyi kallau. Tana tashi tayi cikin gida itama, abakin kofa ta tsaya tana karewa yar uwar ta kallon cikin tsantsan tausayi. Jin alamun ana kallon ta yasata miyarda jajayen idanunta wajen. Da murmushi asamar afuskarta take fadin"ya kika yatsaya abakin kofa? kishigo mana adda" Cikin sanyin jiki ta karasa inda kanwarta take, ba kazo ba tsammani kawai saitaji ta ajikinta. Rungumeta tayi tsam ajikinta tareda sakin kuka. Itakam Ramatu zuwa yanzu bata iya kukan cos har ta gaji dayin kukan. Shafa bayan ta tadinga yi ahankali. Cikin shesheka tace"ki gafarce ni kanwata karki daina ganin girmata, bansan miyesa na miki hakan bah kiyafe wa Addan ki" Hannu Ramatu ta sa mata abaki ta girgiza mata kai alaman tayi shuru cos harga Allah batasan abinda zata iya fada mata bah... Ranan da aka kai Ramatu dakinta aranan Malam ya angwance batareda yayi la'akari da irin kukan da takeyi bah... *Three months later* Laulayi sosai Salamatu keyi dukta zabge ta yamushe kaman cinyeyen slippers sosai take shan wuya inda Ramatu dakuma Rumaisa'u dakuma danta mai shekaru 12 suke kula daita. Sosai Dan Rumaisa'u yakeson cikin jikin Salamatu harya kai ga yace in mace ta haifa zata zamo matarshi. Dayaga Salamatu ta share zancen saiyaje wajen su Malam yace musu shikam yanason abinda Salamatu zata haifa cikin dariya irinta manya akamishi alakawarin hadasu aure nan gaba. Rumaisa'u ta girme su sosai kuma ta kasance mata ga Abdullahi wanda yake aboki ga Malam dakuma kaninshi Abubakar soboda gabadaya kusan sa'ani neh amma Abdullahi yadan girme su (dayake Malam da Abubakar yen Uba neh). Abdullahi yayi auren wuri cos ya kasance mabukaci gudun karya fada ga Halaka shima Malam baiyi kasance aguiwa bah yace yanaso bah bata lokaci suka mawa babansu Malam magana wanda ya kasance babban abokin babanshi.(kafin su rasu kenan) Tsoffin sun yaba da kokarin dasukayi ganin sun yakice kunya. Nan aka tambaye su kosuna da wanda sukeso nan sukace sunadashi. Ba bata lokaci manya suka shiga maganan atakaice dai auren soyayya sukayi . Bayan wata daya Rumaisa'u tasamu shigar ciki,sosai aka yi murna. Lokacin data haihu akayi sa'a ta haife santalelen namiji kuma alokacin mah matar Malam itama takusa haihuwa. Ranan suna yaro yaci suna IQBAl... Sosai suke hidima daita dukda ita din ma Ramatu tana da nata shigar cikin amma ko kadan bai bata matsala bah. Rana daya Allah yayi musu haihuwa inda dukkansu suka haifi mata. Ana gobe suna Allah yayi wa yar Ramatu rasu wa sosai mutuwar ya jijiga su,duk wanda ya ganta saiya tausayamata(Allah sarki😭😭). Ranar suna kuma aka rada wa baby ZULFA'U wanda daman shi Ramatu zata sawa yarta... Zuwa dare kuma Salamatu tafara ciwon ciki abu kamar wasa jiki yaki saketa. Ramatu kuwa nan da nan bata iya matsawa koda second daya bata barin ta. Daff da asuba Salamatu ta bawa Ramatu kyautar ZULFA'U halak malak, tafada mata alakawarin auren dake tsakanin Iqbal dakuma Zulfa(Akwai matsala fah🙄) Sannan takara neman yafiyarta kafin Allah ya amshi ranta Kuka sosai Ramatu tayi lokacin da Salamatu given up ghost😭😭😭(saidai muce Allah yajikan ki)... Bayan shekara biyu... Sosai Zulfa tayi wayo har an yayeta mah, son da Umma kemata kuwa ko wa yar cikin ta albarka. Tafiya ce takama Abubakar da Abdullahi mijin Rumaisa'u soboda neman su da akeyi agarin Abuja, kasancewan dukkansu sunyi karatu sosai. Malam ma yaso zuwa amma soboda matsayin dayake dashi na sarkin Azare yasa bai samu zuwa bah... Tareda iyalensa yatafi soboda bayanda za'ayi yabarsu,inda Abubakar yace shi sai an kwan biyu zai taho. Bayan sati biyu Abubakar yabi bayansu Allah sarki Ashe ajalinshi neh ke kiranshi cos ko rabin hanya basuyi bah Allah yamai hatsarin mota... Lokacin da labarin mutuwar ta riskesu sun shiga tashin hankali matuka inda Ramatu tadinga sumewa. Sosai abin yabawa Malam mamaki ace ba mijin ta bane yarasu amma shine take haka nan kuwa yadaura ayan tambaya akan(🙃)... Sanda tayi wata biyu kafin ta dawo daidai dukda tasan abinda takeyi bashi da kyau amma babu yanda ta iya nan kuwa soyayyar datake mawa Zulfa ya nadu. ```10 yrs later``` Abubuwa da dama sunfaru a shekarun da suka wuce, haryanxu Umma bata sake yin wani cikin bah amma bata wani damu bah. Sosai take son Zulfa inkaga Zulfa baxaka taba cewan ba ita tahaife ta bah. Zulfa black beauty ce (we all know that black is beauty) kyakyawa ce sosai,tana son wasa shiyasa ma ko a skull in batayi na karshen aji bah Toh zatayi nabiyu da karshe amma ko akwallar riganta. Tana da kawa daya tak mai suna Kuwahysa itama din halin su daya amma saidai Kuwah tafi Zuly zafin rai. Zuly batada kunya kokadan(nace tasha a nono) gata shagwababiya duk abinda takeso tana samu. Sau da dama Iqbal yakan zo Azare amma abin mamaki ko sunan Zulfa baison ji in yazo cos shi gabadaya bayason bakar mace(Zulyn fah ba wata baka bace). Duk sanda Zuly taji zai zo har wani farinciki take jinta aciki dukda cewarta karamar yarinya... Lokacin da Iqbal yazo da Yusayrah amatsayin wanda zai aura sosai Zuly tanuna rashin Jin dadinta cos gabadaya saitaji Yusayrah din bata mata bah... Wasa sukeyi inda take yin Zane acikin kasa kuma haka kawai takejin wani iri acikin zuciyarta wanda bazatace ga takamemen abinda ke damun ta bah Wasu arnayen motoci neh suka shararo cikin garinsu... Zaune yake abayan mota manyan idanunshi arufe ga giran nan cikeda gashi eye lashes dinshi mah abin kallo... Jefi jefi yake sakin wasu murmushi wanda suka bayyanar da boyayyen sirrin kyaun fuskarshi cos tinda yaji sunan wannan garin ya tsince kanshi cikin farinciki mara misaltuwa. Motocin da suka gani neh hadasu rugawa kofar fada aguje ita da sauran yaran cos sunsan duk bakin da suka shigo cikin garin da mota Toh lah shakka wajen Malam sukaxo. Parkawa sukayi sannan wani bature yazo ya bude mishi mota. Kafar daman shi dayake cikin Christian Louboutin shoe ne yafara musu sallama. Sosai takalmin yadauki hankalin ta shiyasa ma batasan lokacin daya karasa fitowa bah shikuwa sanda yayi 5mins jinjine da mota gakuma hannu shi dayasa ya rike saitin zuciyarshi... Zaro Ido tayi ganin balarabe agaban su azuciyarta tana fadin(dama akwai wanda suka fi Iqbal kyau
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138