Chapter 22
Chapter 22
cinyewa harda tande kwano cos sosai abincin yayi dadi. "InshaAllah Sai na mawa Yay Mou dina wannan abinci inyazo"tafada tana kwashe plate din tareda ficewa. "Umma bari nashiga cikin fadan ko Malam yafito" ya fada hade da tashi,hannunshi yasa a aljihu sannan yayi ficewarsa, daman kuma Umma tashige cikin daki... ```1:50pm``` Fitowarta kenan cikin Erin Embellished Denim Mini Skirt da Missoni Wave Textured Top kafanta cikin Miu Miu Crystal Detail Skate Sneaker Ga kamshi Sai tashi daga jikinta yakeyi. Iya haduwa fah ta hadu. Kallon ta yakeyi daga balcony yana mamakin yanda akayi yanzu tadaina kunya, yanzu da irin wannan kayan take yawo daga inda ta taho kenan. Sosai ranshi yabaci kuma ya daura duka laifin akan Umma wai itace bata taka mata birki amma InshaAllah yakusa yin maganinta. Cikin motar ta tashiga akayi gaba daita, kallon koina takeyi cikin nutsuwa wani dadi takeji yana ziyartar zuciyar ta. Daidai wani katon industry din cikin garin ta kafe da ido. Lumshe idonta tayi cikin son tariyo abubuwan da bazata taba manta da yanda komai yafaru bah..... *Asalin su*... *ZULFA*ya'ce ga Malam Abubakar Umar wanda yakasance Kani ga Alhaji Muhammadu Kabir Umar(Malam,wato sarkin Azare) sunan Mamanta Salamatu neh wance takasance yaya ga Ramatu(Umma kenan). Ramatu da Salamatu sun kasance yaya da kanwa kuma babansu abokine ga Babansu Malam. Suna mugun son junan su sosai hartakai ga babu inda zaka ga daya baka ga dayan bah. In daya na rashin lafiya to makawa dayan mah bata da lafiya. Tin suna yara Umma takamu da matsananci son Malam Abubakar amma zurfin ciki ya hanata sanar da yar uwarta dukda basu boyewa juna sirinsu. Ashe awajen Salamatu mah suna chan suna soyewan su da Malam Abubakar amma itama ta boyewa dayarta harta kai ga bashi izinin turo magabatan shi. Yana turo magabatan shi akace anbashi ita kuma atake aka sa ranar aure. Lokacin da Ramatu taji wannan zance bakaramin kaduwa tayi bah. Taso tasanar da yayarta abinda ke zuciyar ta amma ganin irin murnar da Salamatu keyi yasa jikinta yin sanyi tareda barin komai ahannun Allah cos tasan ko banza masoyinta nason abinda take so. Sai karewa takeyi kaman kudin guzuri ta rame sosai duk alokacin da aka tambaye ta abinda ke damunta toh amsan ta daya zatayi kewar yayarta. Har daki tasa araba musu wai tin yanxu take son tasaba da rashin yayarta din sosai suka tausaya mata. Itakuwa Salamatu bata wani damu sosai bah tinda zataje gidan masoyinta amma kuma in taga yanayin kanwarta saitaji jikinta yayi sanyi sosai. Umma kam dalilin sawa araba musu daki bai da nasaba kukan daren datake yi. Har kwantawa rashin lafiya takeyi, sosai mamansu ta lura ba zallar tafiyan Salamatu bane yake karar da yarta amma da ta tuntube ta amsan ta daya. Sosai lokacin biki ya yanko kwana inda sauran kwana uku daurin aure. Amarya tayi kyau takara cikowa sosai itakuwa Umma banda ramewa babu abinda takeyi duk tafice hayyacinta ta rage walwala,ta rage fita fara'an mah tadaina yinshi inkaganta saika tausaya. Kwatsam ranar daurin aure labari yazo mata cewan andaura aurenta mah, abin ya mugun daga mata Hankali soboda da bata tsanmaci hakan bah. Bata gama kaduwa bah saida taji wai da Muhammadu Kabir aka daura aurenta(Malam). Sumewa tadinga yi tana farfadowa soboda daman chan basuda jituwa atsakanin su. Sosai iyayensu suka nutsar daita akan sunyi akane soboda su zauna kusa da kusa da yar uwarta tinda daman soboda rabuwan su tazamo mara walwala... Aranar Salamatu ta tare inda suka sha amarcin su batareda damuwan komai bah. Adaren ranan akayi asibiti da Ramatu soboda rikicewan da jikinta yayi sosai. Asibiti aka tabbatar musu da Ramatu na dauke da ciwon zuciya sosai hankalin iyayenta yatashi. *A month later* Zaune take akan tabarma tana shan kunu cos yanzu tafara jin relief azuciyar ta dukda haryanzu babu abinda ya rabu acikin kaunar shi datake yi. "Kije ku gaisa da Mijin Salamatu" wani irin bugawa kirjin ta yayi nan ta hau Tari ba kakautawa. Sosai mamansu ta rikicewan da yanayin datake cikin. Jin tari acikin dakin Kanwarta neh yasa hankalin ta yatashi cikin sauri ta nufe kofa domin fita,daidai kofar dakin Ramatu din tayi turus SAKAMAKOn abinda taji inda Ramatu tace "Mama ya zanyi da rayuwata neh wai??,miyesa Sai alokacin danafara wartsakewa zasu zoh?? Ko sunzo su tasar minda ciwo na neh??, Umma kice su tafi kar shaidan yasa na aikata abinda ba shine bah" tafada cikin kuka Sosai jikin Mamansu yayi sanyi numfasawa tayi sannan tace"bangane abinda kike nufi bah" "Umma nah tinkafin nasan kaina nakeson mijin Yar uwata, ina mugun sonshi mama" Jitayi kafafun ta bazasu dauke ta bah ,cikin sanyin jiki tabar wajen tana mai jin kishin yar uwarta acikin ranta. Daidaita nutsuwar ta tayi kafin tashiga cikin inda yake, murmushin daya sakar mata neh yasa ta sune kanta kasa cikin kunya tana jin sabon sonshi na huruwa cikin kohon zuciyar ta. Bayan Umma tagama mata nasiha tafito cikin sanyin jiki tana mai jin tausayin Ramatu sosai acikin ranta soboda itama tasan Zafin so. Cemusu tayi Ramatu tayi bacci , cikin jin haushin mama Salamatu tace"bacci ko munafurci??" Akidime mama take kallon ta cos tinda take bata taba jin daya ta fadawa daya irin wannan kalman bah koda kuwa acikin wasa. "Ayyerh in ta tashi ace ina gaishe ta"Abubakar yafada cikin sakin fuska. Murtuke fuska Salamatu tayi jin abinda yace cikin sauri tace wa maman su sun wuce. Mama kam ta kasa magana don mamakin chanzawar halin yar tata... Kowani jumma'a sai Malam yazo wajenta amma daga gaisuwa Sai kowanne su yayi shiru wai soboda yanxu mah don tana dan jin nauyin shi. Kwanaki sunja inda ake neman wata uku amma haryanzu Ramatu bata tare bah... Sosai tadan miyarda jikinta kyawun ta yafara dawowa mama kuwa bata fasa bah don kullum saita mata nasiha mai ratsa zuciya ga gyaran jiki da ake mata soboda sauran kwana biyu ta tare... Abin mamaki in Salamatu tazo ko gaisuwan ta ma dakyar take amsawa shi din ma da hanci. Sosai ta damu hartana tambayan ta ko laifi tayi amma amsar dayace"nace miki kin min wani abu neh??" Fadawa mama tayi akan sabon halin da Salamatu ta tsiro dashi. Nan kuwa babansu ya aika aka ki.... *Vote,comment&share* *Mhizzphydo* [21/08, 11:59] +234 806 421 6666: *ZULFA* @MHIZZPHYDO A Sweet and pitious Romantic love story *Bismillahir Rahmanir Rahim* *Page 29* *Zulyn Mourad* Nan kuwa babansu ya aika aka kirawo ta daga gidanta daddare kuwa saigata tazo. Kamar kodayaushe yauma haka ta kasance Ramatu ta gaisar da Dadanta amma usual da hanci ta amsa yaukam ma harda tsarabar harara kuma agaban mamansu. Zuwan babansu neh ya nutsar da su inda baba yatambaye Salamatu "wai koda akwai abinda Ramatu ta mata" Cikin kuka Salamatu tace"baba wai don wannan yarinyar bata da hankali har ta iya fadin cewan mijina takeso!!" Afirgice suke kallon ta inda baba ya cika da mamaki cos kokadan baida wannan labarin. Miyarda kallon shi yayi ga Ramatu Wanda take kallon cikin idon Salamatu. Sosai ranta ya baci ace ita dayakamata tadaina mata magana batayi bah sai ita. Gyaran muryan da baba yayi neh yadawo da ita daga tunanin da tashiga. "Baba danAllah amata iyaka da zuwa wajena dakuma wajen mijina" Bacin rai dabata shiga irin bah tajita aciki bata San lokacin
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138