Chapter 102
Chapter 102
haduwa dakai ba a gidan mayb shiyasa bamu fahimci juna ba." Hira suke sosai har suka isa inda zasu, waya ya kira akace su shiga. Nan suka shiga ciki aka mata hoto sannan aka basu form da sauran abubuwa. Ba musu take yin komai, sai dai tana bukatar amsar tambayoyinta daga bakin Ashraf. Sun dade sosai sai bayan magrib suka fito, akan sai zuwa gobe azo a amsa. Gida suka wuce, ta kalleshi tace " kana zuwa gida kuwa?" Yace " nadaije kwanakin can da dadewa." Tai shiru kafin tace " Baffa fa?" Shiri yai shima kafin ya daure yace " yayi aure sannan ya bata labarin zuwansu da kamashi da akai." Tayi dariya sosai jin turancinsa abinda ya ja mai. Suna isa gida sukai sallama sannan tai bangarensu, duk da tana san magana da Ashraf sai dai tana tsoron zuwa bangaren tagansu da Anisa. ********** Washe gari da safe, Ashraf yai wanka ya fito, bangaren Umma ya fara zuwa, tana kwance ba lafiya dan hawan jininta ya tashi, Anisa na zaune kusa da ita. Ya gaishesu sannan yace zaije station yaji ya ake ciki, Umma tamai godiya tare da rokon ya taimaka ma Asim. Ashraf yana fitowa ya kira Habib yace " mutumin kana ina?" Yace " ina gida." Yace " Dady fa?" Yace " wlh dazun nan ya fita wai banki zaije, nace zan rakashi ma yaki." Ashraf yai murmushi dan dama jikinshi ya bashi za'ai haka. Mota ya fada Dan Litti yace mu tafi? Ashraf ya girgiza kai yace " yanzu kawu zai fito so nake kabi bayansa ka sanar dani inda zaije." Dan litti ya amsa da to, sannan yai waje shikuma Ashraf ya ja motar yai gaba. Wayarsa ta jaka ya dauka ya kara turama Kawu sakob Auwal. Kawu wanda ke ta zirga zirga a falon, hankalinsa duk ya gama dugunzuma bacci ma kasa samu yai jiya, yanajin sakon Auwal hankalinsa ya kara tashi ainun, da sauri ya kira number Dady. Dadu ya dauka yace " Ya akai Mansir?" Kawu yace " ya ya? Ka ciro kudin?" Dady yace " ganinan na fito daga bankin yanzu sai dai ina za'a kawoma kudin? Sannan kana tunanin inkaba Auwal zai kyalemu kaga wlh duk na tattare kudina na sa a jakar nan." Kawu yace " ni zansan yanda za'ai, sannan karka damu nace zan san yanda za'ai wasu kudin su shigo." Dady yai ajiyar zuciya sannan ya kashe. Kawu ya runtse ido yace " yanzu na samu kudin da zan taimaki Asim, in na gama dashi sai in dawo kan Auwal." (Azahiri gaskiya Ashraf dama ya sani sarai, yasab duk yanda kawu yaso ga san Dansa bazai tava yadda ya tattare arzikin daya tara dakyar ba ya taimaki Asim ba, ya kuma san kawu zaiyi amfani da sakon magana na Auwal dayake turamai yai blackmailing din dady akan Auwal ne yake bukatar wannan uban kudi ko kuwa ya toba musu asiri.) _Wannan kenan_ Kawu ya fito da sauri ya fada mota sannan ya turama Dady sako akan inda yake so su hadu. Dan litti kam yana biye dasu har suka isa Mariri gun da gidaje ma kwayanune a gun. Nan ya kira Ashraf wanda ke zaune a office hankalinsa a kwance yanashan tea, jin inda kawu yai yasa ya kira Kabir ya sanar dashi inda suke tare da cewa " ku tabbatar kun kwace." Kb yace " karka damu abokina yaran danasa bazasu baka kunya ba." Nan ya kashe wayar ya cigaba da shan shayinsa cikin annashuwa. Kawu kam ya isa wani kango ya kira Dady yace " ya ya? Ka taho?" Yace " ganinan na gangaro." Daf da gun kadan Dady na tuka mota ga gun hanyar duk batada kyau wasu mutane ya gani a gabansa sanyi da kyalle baki sun rufe daga hancinsu, tsoro yasa ya taka burki tare da kallansu. Nan suka zo suka bud'e motar d'aya yasamai bindiga d'ayan kuna ya d'auke jakar kudin, suka hau mashin sukai gaba. Dady kam hannu kawai ya dora akai sam ya kasa komai. Wayarsa ce tai kara ya duba ganin kawu ne yasa ya daga cikin tsananin tashin hankali yace " Mansir na mutu, na shiga uku, million 80 din dana dauko an kwacesu." Yana kainan ya kasa magana. Kawu ya fito a rikice, nan ya hangoshi ya isa inda yake cikin tsananin tashin hankali. Ashraf ya gama shan shayinsa ya kwantar da kansa kan kujera tare da lumshe ido yace " Dady taya zaka bari Kawu ya dinga juya ka? Da na dauka kai ne mai wayau akansa sai dai yanzu na gane kai din a ido ne kake da cikar zati amma kawu ya fika nesa ba kusa ba." Kawu cikin kunci da bakinciki ya isa station shikam Dady dakyar ya karasa gida idanunsa da jikinsa duk sun nuna alamar damuwa Da karayar zuci. Kawu yana shiga station din wani tunani ya fado mai, ya akai aka kwace kudin da su biyu suka san da shi? Da sauri ya kira Secretary dinsa yace " dubamin ka gani Ashraf yazo?" Nan yaje ya dubomai aka sanar dashi ai tun safe daya shiga office ma bai fito ba. Hannunsa ya dunkule ya naushi bango wanda wani radadi da zugi suka ziyarceshi, yace cikin takaici "To waye? In har ba Ashraf bane wanene wannan da yake neman dimautani?yake neman ganin karshena?" Zufa ce ta karyomai ya karasa cikin station din ya samu kabir yace ya ake ciki? Kabir yace " yaki fadar inda ya samu wannan filayen, sannan wadanda suka bashi kudi sunce tabbas suna bukatar kudinsu yau zuwa gobe." Kawu yace "in aka ki fa?" Kb yai dariya yace " ai dole ne ma abiya dan kuwa kuto za'a shiga dashi wani satin dokene yabiya kudi sannan asan kuma hukuncin da za'amai " Kawu yace " hukunci?" Kb yace " kwarai dan in har satarsu yai to fa lalai sai ya ziyarci prison." Hankalin Kawu ya kara tashi, jiki a sanyaye ya fito ko Asim bai gani ba. Da yamma Dan Litti ya amso passport din Nafi nan Ashraf ya sa aka musu visa na umara wanda zasu tashi jibi nan, dan dama yafisan su tafi da wuri to sai yai sa'a ya samu International saboda ya tabbata daga Asim ya sanar da kawu a inda ya dauko takardun nan to fa babu makawa yasan shikenan Kawu zai san shine ya shirya komai... Hmmmmmm😷 *#ASHRAFEENAH TEAM* 💞 [8/28, 19:55] Umar Dalha: *ZUCIYA* _ĸowa da ιrιn тaѕa_ © *na Ayυѕнer Mυнd* ayushermohd.blogspot.com *HASKE WRITERS ASSOCIATION*💡 *80* Mikewa yai daga zaman da yake tare da furzar da wata iska sannan ya d'au wayarsa yama Nafi da mumy sako akan su shirya saboda tafiyarsu. Nafi kam kallan sakon take tayi, duk da tana masifar san zuwa kasa mai tsarki sai dai abin ya zo mata a ba zata, na farko ga bikin Jibiya wanda ya matso daf sannan ita a iya saninta Hajj ake fara yi tunda shine farilla. Sai dai taci alwashin yima Ashraf magana in ya dawo. ********* Sai Yamma ya fito daga office station ya wuce inda acan ya samu Umma, kana ganinta kasan tana cikin wani halin kusa da ita ya karasa yace " Umma lafiya?" Hawaye ne ke zubowa a idanta tace " Ashraf
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115