Skip to content

Chapter 95

Chapter 95

Gimbiya Balaraba Book One Complete Hausa Novel 1,217 words 0 views Progress saved
Download Book

jakkunkuna atamfofi masu d'auke da hotanshi da amaran sa , duk Wanda yazo gurin ya samu kuma yayi guziri. Bakwai shaura aka tashi saboda lokacin sallahr magariba ne. Kuma bayan sallah Isha'i Mama tace Ko wacce za'a kaita dakin ta. https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻 _*GIMBIYA BALARABA*_ 👸🏻👸🏻👸🏻👸🏻 _*NA*_ _BINTA UMAR ABBALE_ *®BINTUBATULA👄* ```MARUBUCIYAR``` *NANA KHADIJA* *YARO DA KUD'I* *GIMBIYA BALARABA* *TSANTSAR BUTULCI* _*ZAMANI WRITERS ASSOCIATION🤝🏻*_ _________________________ ```We are here to educate, motivate and entertain aur Reades``` _________________________ _*DEDIGATED*_ _*TO*_ _RAHAMA ALIYU_ _*BISIMILLAHIR-RAHAMANIR RAHIM*_ *🅿106* Hannuwan ta ya zubawa ido kurr!! Sun sha uban Jan lalle wanda yayi jajazur har ya fara yin b'aki, sosai abun ya burge shi kuma ya bashi sha'awa,, nata duk ya fi tafiya da imaninsa, nasu Halisa bak'i ne, irin wanda ake zanawa shima yayi kyau babu laifi, kowa da kalar nashi,Cikin nutsuwa ta had'a plate uku kowa da nashi,, ta mik'a masa nashi tana fad'in "Bisimillah" Ajiyar zuciya ya sauke yana lumshe ido yace"Ke ina naki plate d'in, kin had'awa kowa nashi" babu yabo babu fallasa tace"Na ci abunci kafin na futo,, kai tsaye yace"Ko kinci dole kici na nan, ka'ida tace, wannan" Cikin mamaki ta kalle shi, ganin yanda ya b'ata fuska yasa ta fara zuba abuncin domin bata son ayi ta Jan magana,,Shiru gurin yayi, sai motsin cokola, satar kallonsa take yanda yake cin abunci kamar baya so,, ita kanta taunar sa ma abun kallo ne, Halisa kanta ya k'ara girma ganin yanda yake kula da ita domin shine ma ya tsiyaya mata ruwa,, ya mik'a mata lokacin da ta k'ware ganin, yana sanya Balaraba aiki yasa suka kara mike kafa suna ganin sun fita daraja a gurin shi kuma yasan su dama basu saba da aikin wahala ba,, shine ya fara mik'ewa daga gurin,, ganin ya tashi yasa ta mike da sauri ta gudu part d'inta... To Azima ma da ta kammala mik'ewa tayi ta wuce part din ta, aka bar Halisa tunda itace take da miji a hannu jiya da yau. ******************** ******************** Tsito da Waziri ne zaune cikin duhu,, Aljani Mak'asudu ya hauro kan Tsito nan suka fara magana da Waziri,, yana fad'a masa buk'atun sa, Mak'asudu yace"Akwai alkwarina a kanka na k'afa biyu kar kace na manta da wannan alk'awarin ina sane dashi, kuma sai na bi jinina,, wannan buk'ata kuma da kawo mana, zata biya amma da sharad'i idan ka kuskura ka kauce sharad'in da muka gindaya maka to sharrin zai koma kanka kaji!!!!!!! Ko"!!!!!!!? Waziri yace"Arne ya dafa maka ai duk sharad'in da kuka gindaya min ina me tabbatar maka da cewar zan bishi bazan kauce ba" Mak'asudu yasa dariya yana fad'in"Shikkenan ni zan jirge!! Yanzu amma zan Sanar da Tsito duk sharad'inmu sai ya fad'a maka" Waziri yace"A sauka lafiya Mak'asudu me mukulin mulki mak'asudu d'an gidan K'azaza gaba salamun baya salamun Ubana"" Tsito ya dunga wata irin katantanwa a tsakiyar d'akin yana wani irin ihu!!!!!! D'if dakin yayi shiru kamar anyi ruwa an d'auke. Wajan minti goma Tsito ya dawo dai-dai cikin duhu ya kalli Waziri yace"Da alama d'azu muna magana da kai Mak'asudu ya hauro ko"? Waziri ya gyad'a kai yace"Akwai sak'on da yace zai fada maka ka fada min" Shiru Tsito yayi yana sauraron Mak'usudu sai gyad'a kai yake alamun yana sauroro,, bayan ya gama sauraron Mak'asud'u ya kalli Waziri yana fad'in"Yace"Mu nemo bak'ar kulb'a da bak'ar kunama sai bak'in b'era dunka sai tsohon kadan gare Wanda ya soma sab'a saboda tsufa, duk a yanka su a cire musu fatar jikinsu,, a shanya ta bushe, sai ka kafa kusa a d'akin ka, duk ka kafe fatocin bango d'aya ka samu Jan yanki kasa a tsakiya, bayan nan kuma hanjin su,, a had'a shi guri guda a sanya su su bushe a dake lukwi sai a zuba masa a abunci, da iziinsa sai ya mutu idan bai mutu ba to zai rasa wani b'angare na jikinsa, sannan in ka kuskura mutum ko guda ne, ya shiga dakin Da ka kafe fatocin nan to abun zai dawo kanka,,sai magana ta k'arshe yace"Ka tafi bakin kogi da k'aton rago me tozali ka yanka masa zai shanye jinin" Waziri yace"Duk za'ayi da izininsa mutukar bukatar zata biya, yanzu yanda za'ayi na samu wad'annan dabbobin shine abun dubawa" Tsito yace"Wannan babu matsala gobe sai ka futa dani a mota ni zan samo maka,, sai dai ka ware min lada na" Waziri yace"Duk kar ka damu zan maka kyauta ta ban mamaki in zaka tafi" Nan sukayi sallama Waziri ya futa yana godiya ga Mak'asudu. ************************* ************************* Kwanan Sallau Uku a asibiti yace ga garin ku nan, Lantana ta dunga kuka kamar ranta zai futa,, Uwa! Ma duk da ya sake ta ta koko da mutuwar Sallau,, Shamsiyya kuwa tun sanda ta dawo daga gidan Arrama ta kwanta ciwo kariris,, Amai da zazzab'i duk ta rame ta jeme sai uban zubar da miyau da takeyi,, jama'a 'yan zaman makoki dayawa duk San fahimci ciki ne da ita Uwa! Ta gane da sauran mutan gidan rudanin mutuwa ya hanasu nuna b'acin ransu domin hausawa nacewa wani tashin hankalin yafi wani,,, Lokacin da Balaraba taji mutuwar Sallau kuka ta dungayi sosai, Mama tai ta rarrashin ta, tare suka tafi Da ita da du Halisa Madabo ma taje,, Sarki kuwa dashi akayi jana'izar Sallau, unguwar ta d'auka wanda ma bai yi niyyar zama gurin mutuwar ba dalilin zaman Sarki! A gurin ya zauna,, ya sa aka kafa rumfuna sosai mutane suka zo suna kwasar girgi harda wadanda suka futa kasuwa, sai su dawo domin su kwashi abuncin gidan mutuwa, kullum sai sun zo har a kayi sadakar uku,, Balaraba suka dawo gida cikin jamami,, tayi mamaki da har aka share zaman makoki bata ga Iro da Mabaruka ba, har dai ta gaza hakuri ta tambayi Iya ina suke, sai tace"Mabaruka dai tafi sati hudu rabon ta da gida, shi ko Iro tun kafin ki bar gidanan aka neme shi aka rasa, tace"Shamsiyya fa"? Iya ta girgiza kai tana goge kwalla tace"Tana cikin daki ta d'auko abun kunya shiyasa take buyarwa jama'a" Balaraba ta dunga share hawaye tana tausayawa rayuwar su,, Shamsiyya kuwa tana jin ance ga Balaraba tazo zata dunga lekowa tana taga tana kallonta tana fad'in ina ma itace. ************************* ************************* Duk abubuwan da Mak'asudu ya ce a nemo sun nemo kuma sun aiwatar da aikin kamar yarda yace d'in abunda ya rage wa Waziri shine zuwa bakin ruwa ya yanka rago shima ya sa d'amba gobe da Asuba zai futo domin an samo ragon irin wanda Mak'asudu ya buk'ata... Yau ne girki Balaraba ya kama,, duk dama wancan kwanakin ya na Cikon na Halisa ne, sai Azima da yayiwa kwana uku, wannan mutuwar da akayi yasa Balaraba taga kamar kwanakin sunyi sauri, ita fa bata lissafin komai yanzu duk bata cikin hayyacin ta domin mutuwar Sallau sai ta dawo mata da ta iyayen ta sabuwa,, jiki a sanyaye take yin komai, k'arfe shida ta kammala girki mai rai da lafiya tayi Wankanta gami da fesa turare ko ina a jikinta, tana sanye da wani material sky blue yayi mata masifar kyau, inda tayi amfani da k'aramin mayafi tayi rolling dashi,, anyi mata kitso ta tattare shi a tsaki ta sanya manya-manya ribom sai ya zama kamar a cuci tayi kyau sosai d'inkin

Table of Contents

Chapters

108 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108