Skip to content

Chapter 19

Chapter 19

Gimbiya Balaraba Book One Complete Hausa Novel 1,237 words 0 views Progress saved
Download Book

tuntu ja da adon zane irin na sarautar garin, yana sanye da wata shadda milk colaur mai mugun tsada,wacce a kai wa dinkin "yar shara da dogan wando gaba da baya na rigar surfani ne irin mai dauke da alamun gidan saurata, duk kayanshi na zaman gida haka suke dai-dai da jallabiyoyinshi,a kwai tambarin sarauta, wani kara min littafi ne na addini a hannunshi yana dubawa, ta cikin farin tabarau din dake idanshi, duk wanda san Sarki!Almansor ya kalleshi a yanzu ya san da akwai abinda yake damunshi,sabida walwalar shi ta ragu kuzarinshi ya ragu duk da cewa dama tun fil'azal shi ba mutum ne mai fara'a da dariya ba, kafin ka ga dariyarshi sai kayi da gaske, sannan kullum fuskarshi a tamke take tamau, to a " yan kwanakin nan abin yakara karuwa wanda har sai da Mahaifiyar shi ta fuskanta, lokacin da ta tsirashi da tambaya yace mata babu komai, sam bata yadda da abinda yace ba,tafi zaton ko maganar da tayi mishi ce a kwanaki, take damunshi, sabida haka, tasa Jakadiya Shafa'atu mai mata hidama taje can shashensa ta kira mata shi,tunda takira wayarshi yaqi ya dauka, tasan halinshi da muguwar bakar zuciya da muskilanci, ba ai masa komai ba ma sai ya tsiri share mutane ko yayi kwana da kwana ki bai kula kowa ba, yanzu ma haka tun shekaran jiya da sukaje daurin aure gwarzo shida su Waziri bai kara fitowa daga shashensa ba, shi kadai yake rayuwarshi shida hadiman sa, daya daga cikin wayoyinsa ne tayi kara, cikin ginshera gami da kasaita ya karbi wayar daga hannun daya daga cikin fadawan nan guda biyu,ya kalli scerin din wayar yana ya mutse fuskarshi, "Muddibo na! sunan da ya gani kenan yana yawo ka screen din wayar Wani murmushi ya saki wanda ya fito masa da kyawunsa da zatinsa,ganin sunan Abokinshi kuma dan Uwanshi amininshi, ba tare da bata lokaci ba ya daga wayar, cikin Yanayin muryarshi kasa-kasa yace"ya akai ne, ka shigo garin ne"? *YANZU MUKA FARA*✍🏻 [23/06, 13:45] 80k: https://m.facebook.com/Zamaniwritesassociation πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ» βˆ†βˆ†βˆ†βˆ†βˆ†βˆ† _*GIMBIYA BALARABA*_ βˆ†βˆ†βˆ†βˆ†βˆ†βˆ† πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ»πŸ‘ΈπŸ» _*Na*_ _BINTA UMAR ABBALE_ *MARUBUCIYAR* ```Nana khadija``` ```Yaro da kudi``` ```Gimbiya Balaraba``` Zamani Writes Associatio ```Bisimillahir rahamanir rahim``` *πŸ…Ώ31* ________Daga 6angaran Maddibo yace"yau kwana na biyu da dawowa, nakira wayoyinka jiya shekaran jiya da jiya duk a rufe, ko jiya nazo gaisuwa fada ban gan ka ba, shine Fulani tace kana gurin ka kwana biyu a kulle ka ki saurarar kowa, hakane ko"? Zakuda kafada yayi ranshi ya soma baci jin irin maganar da Maddibo ke masa sai kace wani ubansa,yace"Ubana ne kai da zaka turkeni kana tambaya,in kana bukatar ganina ai kasan in da nake, meye sai ka tsaya tambaye-tambaye, zan kashe wayata in magana zaka fadamin, ya karashe maganar yana kokarin datse wayar, cikin zafin zuciya Sanin halin sa da yayi na saurin daukar zafi yasa yace"zaka fara halin naka ko, daga magana sai hayaniya, baka tsaya ka saurare ni ba, dan Allah ka rage wannan zafin zuciyar taka" Shiru yayi masa, Maddibo ya cigaba da cewa "zan shigo in anjima, muyi wata magana, kwana biyu akwai abinda yake damuna wallahi" Da kyar yace"ina sauraron ka, bai saurari abinda Maddibo zai ce ba kawai ya kashe wayar, Da sauri Dogari ya karbi wayar ya aje ta kusa dashi, ya koma ya tsaya inda yake Ko minti biyar ba ai ba wani kiran ya kara shigowa daya wayar tasa, mika hannunsa yayi ya dauka sabida ba ya san irin abinda suke masa ko zama zai gyara duk sai su zabura suna dube-dube,wani lokacin in abin yayi yawa sai ya hanasu, to ko ya hanasu din ba sa dai nawa Ummina! sunan da ya gani yana yawo kan scerin din wayar sai da takusa tsinkewa sannan ya daga, "Yayi maka kyau, Fulani tafada ranta a bace, ta cigabah da cewa, yau ni kake gwadawa halin naka ko, sabida kawai na yi maka fadan gaskiya,wato kai ba a isa ai maka fada ba ko,shikkenan kazo ina ne manka in kaga dama" tana gama fadar maganarta ta kashe wayar bata saurari abinda zai ce ba Ya fi minti biyar kanshi a kasa yana latsa wayar, zuciyarshi tana masa wani mugun zafi, sam Ummi takasa fahimtarsa da inda ya dosa, shi ba auran ne ba yaso ba, yarinyar da takawo masa a matsayin wacce take so ta zama matarshi kuma uwar "yayanshi itace sam bata kwanta masa ba, Halisa kwata-kwata bata cikin tsarin matan da yake so ya aura Mikewa tsaye yayi, da sauri daya daga cikin hadimanshi ya gyara masa ta kalmanshi wasu masu gashi masu kalar ja da baki, saman su a rufe, ya zira cikin kafafunshi masu dauke da zara zaran ya tsu tamkar wanda bai taba taka kasa ba,Yadda yake tafiya sai ka zaci tausayin kasa yake ko baya san taka kasa, cikin kasaita yake tafiya, hakan ya zamar masa jiki tun yana yaro haka tafiyar shi take, Mama Fulani na ki shingede a wata katuwar dadduma da wani katon tuntu, suna hira da Jakadiya Shafa'atu, tana yan ka mata lemon zaki,dake Fulani tana san shan kayan frut shiyasa kullum bata rabo dashi a gabanta, Yayi sallama ya shiga cikin yanayin tafiyarshi ya karasa ciki sosai Tunda ya shigo Shafa'atu tayi kasa da kanta,har sai da ya zauna sannan ta dago kanta,ta kai gaisuwa sannan ta mike ta bar dakin cikin ladabi Mintuna goma tsakani babu wanda yace komai tsakanin Ummi da shi, Gyaran murya yayi ya ce"Ummi an tashi lafiya"? Shareshi tayi ta cigaba da shan lemonta Matsawa yayi kusa da ita ya rike kafafunta, ya wani marairaice yace"Ummina an tashi lafiya"? Harararsa tayi tace"sai yanzu kasan dani, zaka dameni da tambayar tashi lafiya, da ban tashi lafiya ba baza ka ganni ba" Shiru yayi mata tunda shi maganar ma wahala take mishi, har yanzu kafafunta na rike a hannunshi Tace"sakar min kafa mana" kin saki yayi ya kara rikewa tamau Tasan halin rigimarshi, shiyasa ta saki fuska kadan tace"Lafiya lou nake shikkenan ko"? Gyara zama yayi sosai yana kallonta fuskarshi dauke da wani kayataccan murmushi wanda ita kadai ce take ganinshi, yace"Masha Allah Ummina, "Me sa kaki daga waya ta kwana biyu jiya kuma na aiko kazo kaki zuwa,? Kasa yayi da kansa sabida yasan halin Ummi da saurin fahimtar mutum,gashi shi sam bai iya karya ba, yace " Ummi bani da lafiya" "Karya kakeyi" Ummi tafada kai tsaye" Baki ya bude yana kallon Ummin jin abinda tace saura kadan dariya ta subce masa,sabuda yasan halin Ummi ba ai mata karya "Ko nai maka karya ne"? Ummi tafada hankalinta kwance " Baki ba Ummina" yafada yana boye dariya "Yawwa ko da naji, in ban yi karya ba, sai in ce yaji ka daka min sabida nai maka maganar Halisa ko"? Shiru yayi Tace" ko ba haka bane"? "Hakane Ummi" yafada babu wani boye-boye Kallonshi take cike da mamaki tace"har yanzu kana nan a kan bakanka kenan"? Zama ya gyara sosai yana fuskantar mahaifiyar tasa, domin maganar da yakeso ya da ita muhimanci ce, yace"Ummi ba wai ina kin Halisa bane, a'a ina kin halinta ne, Halisa bata da tarbiya sam bata cancanci ta zama matata Uwar "yayana ba kamar yadda kikeso, amma tunda kina so shikkenan sai ayi amma dukkanin abinda ya biyo baya babu

Table of Contents

Chapters

108 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108