Chapter 48
Chapter 48
da zuwana yana ina?" ganin yanda take maganan da confidence yasa security ya yarda yace "suna asibiti wajen jikanshi mara lafiya" da sauri Kaka tace "wani asibiti ne?" "prestige private hospital" "kaini asibitin Faruku" dogon tsaki Faruk yaja dakuwa tamai tace "uwarka kama tsaki bani ba ja'iri kawai" hararanta yayi ta madubin gaban mota yace "nifa ki kawo kudin mai nasa ato bazaki kararmin da mai a gantali ba" hannu ta tusa a cikin lalitan ta tace "nagode ma Allah dai niba matsiyaciya bace daka kwance min zani a titi" dubu daya ta zaro ta wurgamai tace "gashinan kasa" murmushi yayi ya dauki kudin yarike dukdan ya kular da ita sanan ya kunna motar yaja har zuwa asibitin parking yayi yace "nidai wlh bazan biki ciki ba rana yay yawa" bude motar tayi tafita tace "kuma wlh katafi ka barni Allah ya isa" tai cikin asibitin tana Kalle kalle, ta tsaya agaban wata nurse dake rubutu tace "ke inane aka kwantar da jikan Alhaji Gambo Sawaba" sama ta nunama Kakan batare data kalleta ba tana rubuta, tabe baki Kaka tayi ta wuce tace "mummuna sai masifar kafidiri Faruku ya kawomin ke yace kezai aura ai wlh saina fatattake shi, wayyo Allah kafafuwana wanan bene da shegen tudu yake" ta rike gwuiwa tana hawa matattakalan benen da kyar harta gama hawa, hango Baffa datayi yana dogara sanda sun shiga wani daki tareda likita yasa itama tai dakin da saurin ta, tura kofar dakin tayi daidai lokacin Aabid na kokarin cirema Aadil din oxygen daga hancinshi sabida wani irin tari dayake yi jini na fita yadagashi ya zaunar dan ance sudena barinshi yana tarin a kwance shikuma Dr yana kokarin hada wani allura da sauri da sauri Mami ta zauna akan wani kujera ta rufe fuskarta da handkerchief tana wani irin mugun kuka Abie na patting bayanta, shikuma Baffa na tsaye tareda Dr da Suleman big Mum da Muhammad sunje gida kawo abinci. Tarin dataga yanayi ita karan kanta Kaka saida taji tsoro ahankali amugun galabaice ko ido baya iya budewa yace "Hamida my wife Mami, Hamida" batasan lokacin da hawaye ya zubo mata ba ta share da sauri, alamu Dr yama Aabid daya gyarashi yazo yamai allura nan aka samu bacci ya daukeshi. "Allahu akbar kabiran wanan yaro nashan wahala" da sauri kowa na dakin ya dago kai ya kalleta harda Mami da rinanun idanunta, cike da mamaki Baffa yace "hajiya? Ya akayi kikasan nan?" karasowa cikin dakin tayi tana kallon Aadil dake bacci awahale akan gado ta kalli Aabid tace "sannu kaji kaima dukkai zuru zuru dan uwanka ba lafiya kaine Hassan ko Hussaini?" ahankali yace "Hussain" kujera Suleman ya miko mata zama tayi tana kallon Aadil din tace "wlh daga gidan ka nake nida jikanane ma yana mota awaje yana jirana, magana nazo muyi, alkhairi yakawo ni wanan karan ba shairi ba, share hawayen ki maman yan biyu" tai maganan tana kallon Mami dawasu sababbin hawaye suka zubo mata, dan murmushi Mami tayi ta share hawayen Kaka tai murmushi ta kalli likitan tace "abamu waje likita" murmushi likitan yayi yace "sorry" yajuya yafita saida yarufe kofan sanan Kaka tajuyo ta kalli Baffa tace "bayan kun tafi naji abinda nayi ban kyauta muku ba koba komi ai kaga d'a nakowa ne ko?" Baba Suleman da Abie da gabanshi ke mugun faduwa sabida fargaban abinda tazo dashi sukace "hakane" Kaka tace "kuma ai kaga Allah shike daurama bawan shi ciwo, da Allah yatashi dauramai ciwo ai bai nemi shawaran kuba kuma lokaci daya yakan iya warkan dashi, banda ma haka bamusan alkhairin dake tattare da auren su ba, dan haka ne yasa nai tattaki nabiyoku dakaina nazo na shaida muku kuzo gobe in sha Allahu sai asaka musu rana kuma nida kaina a goben nan zan shiryo jikata Hamida nataho da ita yaganta koya sami lafiya, kidena Kuka kinji nabaku auren Hamida" wani irin faduwa gaban Aabid da Abie sukayi atare, wani irin jiri ne yadibi Aabid da sauri ya dafa bango yana kara kallon Kaka, Mami kuma cikin wani irin murna da tsananin farin ciki ta zamo daga kan kujera tai sujjada tana godema Allah, Baffa da Baba Suleman kuma kaman anmusu kyautan makka, Kaka ma ta washe baki ganin yanda suke farin ciki, Tashi Mami tayi daga sujjadan tazo gaban Kaka da kneels dinta akasa tarike mata hannu zatai mata godiya kuma sai kuka ta daura kanta akan cinyar Kaka, dariya sosai Kaka tayi hawaye na cika idonta dan sosai ayanzu taji tanajin tausayin su tace "ya isa ya isa, ai yanzu Allah zamu gode mawa ba wani abu ba, babu zancen kuka kuma sai fatan samun lafiyan shi taso kiga" ta dagota tana share mata hawaye, murmushi Mami tayi tace "nagode Umma, nagode Umma, Allah ya kara lafiya ya kara arziki" baba Suleman ma da Baffa sukace "mun gode" tashi Kaka tayi tace "kunga jikana Faruku dan banza ne saiya iya tafiya ya barni sai anjiman ku Allah kara sauki" dariya akayi, ta tashi tana gyara zani tace "gobe in zakuzo karku manta da kudin kagani ina so, kudin gaisuwar uwa da uba, kudin saka rana da kayan sa rana" dariya Baffa yayi yace "shikenan hajiya angama" suka dunguma zasu rakata tace "dukku koma ku zauna gaku da mara lafiya, Allah kara sauki sai anjiman ku" tawuce tafita ta sauka kasa sai uban murmushi take kaman ba itace tagama Kuka dazuva ta fita daga asibitin tai wajen motan Faruk ta tarar dashi yacika kaman zai fashe daure fuska tayi ta shige motan ta share shi, kwafa yayi ya kunna motar yaja dawani irin shegen gudu dukdan tai magana aiko ta fashemai da kuka tace "ka tsaneni ko, dan Allah kawa Allah karka kasheni kagadai yanzu inada biki agabana, gobe dazaran ankawo kudaden dana lissafa musu nizan karba na likama Halimatu dubu biyu sauran yar sudan zan dauko afara gyaran amarya". Rage gudun motar yayi yajuyo ya kalleta yace "wace amarya?" . [11/23/2019, 2:45 PM] Aishat Muhammad: _🌹IN BANI 🌹_ Maman Abd Shakur 34 - 35 _This novel is for sale, karki karanta in baki biyaba, in kika karanta ina binki bashi pay anan or pay achan_ _in kinason novel dinan zaki turo 300 acess fee to 3107021073 first bank aisha Muhammad saiki turo evidence of payment ta watsapp number na 07012181461 sainai adding dinki a group din danake posting_ _you can also send MTN card ta watsapp number na 07012181461 for those da basu da account sainai adding dinki a group din danake posting kullum_ Da asuban fari Kaka ta tashi tana mitsike ido tana salatin annabi ta wuce bandaki tayo abunda zatayi tafito daure da alwala tadau charbin ta tasaka hijabi tahau kan sallaya ta kabbarta salla, saida gari yay haske sanan ta sallame ta ijiye hijabin kan kujera tafito tabude kofar sasan ta tafita tai dayan sasan indata tarar da Hamida da Zainab suna sharan compound din, Hamida ce tafara gaisheta tana murmushi tana sunnar dakai. "ina kwana Kaka" ballamata harara Kaka tayi tace "rike gaisuwar ki munafika" dariya Zainab tayi itama tace "ina kwana Kaka" kallon Zainab din Kaka tayi yanda takema Hamida dariya tana washe baki tace "ke dalla chan rufe mana wanan bakin mai kama da rubabben shadda" wani irin ware manyan idanunta
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128