Chapter 43
Chapter 43
haka akeyi" binsu akayi da kayan amma har sun tafi haka aka dawo da kayan. Wanka tayi adakin Anty Lami takawo mata wani free doguwan riga blue tace "gashi nan kisa inkin gama kizo dakin Abban su yana nemanki" tajuya tafita, ahankali takarasa gaban madubin dakin tadau man Anty Lami ta lakato da hannu ta kalli Madubin zata shafa fuskar Aadil tagani ajiki yana turo mata baki yace "why did you leave me?" da sauri ta juyo ganin babu kowa a wurin yasa taji wani irin sanyi ajikin ta, jikinta yay wani irin sanyi taji jikinta dukya mutu, ahankali ta juyar da kanta tafara shafa man ajikinta kaman ance ta kalli madubin, Aadil tagani ta madubin yana mata kuka ahankali yana mata alamu da hannu datazo cikin kuka sosai yace "please come back Hamida my wife, I need you in my life, u promise you will not leave me" da sauri tasake waigawa ta kalli bayanta babu kowa a wurin wani irin fadawa kan kujeran gaban madubin tayi ta kifa kanta akan slap din madubin jikinta yay wani irin sanyi, kwala mata kira da akayi yasa ta dago kanta da sauri tace "gani nan zuwa" man dabata shafa ba kenan ta tashi ta dau doguwar rigan ta zira tafita. Sallama tai agaban dakin mijin Anty Lami suka bata izinin shiga dakin ta shiga kanta akasa tace "ina wuni Abba" murmushi yayi yace "Hamida kenan tawaje na, zauna kinji abinki" yanuna mata kan kujera, tabe baki Anty Lami tayi tace "wlh bakai zabi me kyau ba indai Hamida ce ta wajen ka Alhaji, wanan miskilan yarinyar kayan haushi kenan, yarinyar nan saita sama ciwon zuciya" "baruwan ki tsakanin uba da ya sai Allah, ya kike kinji y'ata" dan murmushi tayi Anty ta harareta tace "ja'irar banza kawai" sunnar dakai tayi da sauri tace "lpy lau Abba" gyadakai yayi yace "masha Allah, ashe abinda yafaru kenan Allah ya kyauta ya kiyaye gaba amma ke mesa bakima iyayenki explaining ba, tsaya ma menene asalin abinda yafaru ya akayi kika hadu dashi yaron mara lafiyan?" ahankali kanta akasa tace "da ina dawowa daga makaranta yaboyoni, nina tsayama naji tausayinshi ne sabida naga shine yataba taimakana a Lagos dana fada ruwa" da sauri Anty Lami tace "au shine daman?" girgiza kai tayi tace "bashi bane yan biyu ne amma kaman ninsu daya nadauka shine, shi kaman baida hankali ne nace yatafi yaki tafiya yadunga bina yana kuka harnakai gida akofar gida yace min zaisha ruwa na shiga gida na daukomai ina dauka najuyo kawai naganshi abayana ashe yabiyoni ciki, shine na kulle kofa dankar Kaka taganshi tasa Abba koya Faruk yadaken" hararanta Anty Lami tayi tace "kaji wawancin natako Alhaji inda ace tafadi ko Kaka saita bashi wajen kwana inyaso washe gari a nemi gidansu amma tai shiru, waye zaiga kato daga dakin yarshi baiyi tunanin wani abuba incedai bai miki komiba ko?" gyadamata kai yayi ahankali, Anty Lami zata cigaba da mata masifa yadaga mata hannu yace "ya isa haka" , ya kalli Hamidan yace "tun dazu dasafe da mahaifiyar ki takira tafada na shirya naje gidan naku amma lokacin mahaifinki yatafi gidan kaji haka nabishi wajen nan yafara koromin laifuffukan ki, Hamida kema baki kyautawa fisabilillahi ace baki attending lectures, saida aka tura zainab taje department dinki nan yan ajinku sukace rabon dasu ganki harsun manta, Hamida karatun nanfa kanki kikemawa, ina ruwanki da mutane mezasu miki iye?" da sauri Anty Lami tace "su dena kashe kudinsu wlh akanta nafada ma mamanta ai, aure yarinyar nan take bukata bawani abuba, duk wani abinda zai fitar da Hamida waje batason shi itad..." shiru tayi sabida mugun kallon da Alhaji ya mata saanan ya kalli Hamida da kanta ke kasa yace "tashi kije ki kwanta in Allah ya yarda gobe da safe zamu maidake inyaso sai atattauna mu lallaba Kaka tahakura, tashi kije ki kwanta Allah bamu alkahiri" tashi tayi ahankali tace "nagode Abba" tajuya tafita yabita da kallo yana girgiza kai sanan ya kalli Anty Lami data rakata da hararan takaici, yace "ku dena abinda kukeyi yarinyar nan ba itatai kanta ba, Kune iyayenta dole ku nuna mata so ayanda take, sanan kununa mata taso kanta ayanda take, kune zaku bata confidence amma wanan abun dakuke mata saisa kuma batason rabanku zakiga saidai ta gwammace ta zauna ita kadai kokuma ki ganta da Ihsan, kokuma ta nemi wani irinta wanda halin su yaso yazama daya, addu'a zaku mata wata rana sai labari" ahankali Anty Lami tace "hakane nagode Alhaji" murmushi yamata yace "bakomi Hamida y'ata ce kaman su Ra'is da Ra'yyan" murmushi tayi nan suka cigaba da hira. Koda takoma daki dadduma tahau tai salla sanan tai shafa'i da wuturi tajawo AL Qur'ani ta karanta danyau bata karantaba sai wuraren sha daya sanan ta rufe ta ijiye ta kwanta akan dadduman tai shiru tana kallon yatsunta tanajin wani irin sosai, ahankali tafara kirga yatsun kaman yanda Aadil yakeyi kafin takai hanun saman kan idanunta tafashe da kuka sosai da ita kanta batasan kona menene ba but deep down jitake tanaso ta ganshi koda sau dayane, tasan hala yanzu yatashi yana nemanta yana kuka, sosai tafashe kukan tawani irin lankwashe har bacci ya kwashe ta ahaka. Bubbugamai kafada da akeyi yasa yabude idanunshi ahankali kanshi namai wani irin masifaffen ciwo ya kalli waiterncikin muryan maye da bacci yace "wat?" ahankali yace "sorry Sir natadaka, we've closed this is 1 nadare, you have to go zamu rufe" wani irin dogon tsaki yaja yana bude idanunshi da kyar dake neman rufewa yace "nawane bill dina" "56,000 naira Sir, 3 bottle of rum kasha" da kyar ya sauka dagakan kujeran dayake kai zaune yatura hanunshi a aljihu yaciro wallet dinshi yazaro ATM card dinshi ya jefamai a fuska yakara kife kanshi saka katin a pos yayi ya mikomai yace "your pin sir" saka pin dinshi yayi kanshi na juyawa mutumin ya cire kudin shi sanna ya mikamai atm card din da slip ya karbi ATM card din yafara tafiya yana layi da kyar yakai parking space ya zube a wurin yana amai saida yayi yagama sanan yatashi yana tangadi yatashi ya xaga wajen mazaunin driver yabude ya shiga ya kunna motar. Yaja yana bubbuge ido da kyar da kyar yakai gida yay horn aka budemai gate ya shiga yay parking yakai kusan minti biyar zaune sanan yafito ya rufe motar yay wurin tap din dake wajen yabude ya wanke fuskarshi sanan ya kuskure bakinshi yarufe tap din yazaro handkerchief daga aljihun shi yana goge fuskarshi tass sanan yawuce cikin gida yana tafiya ahankali yabude palonsu ya shiga, hayaniya yaji sosai. "kuka yaketamin kan ina Hamida, daga nafadi mai gaskiya nace tatafi gida shine yafara convulsing" taku yaji daidai lokacin Abie da Suleman dake sanye da jallabiya sun fito rike da Aadil dake wani irin convulsing sosai kumfa nafita daga bakinshi idanunshi suna kakkafewa kaman wanda ke shirin mutuwa, Abie nafadin. "innalillahi wa innailaihi raji'un, innalillahi wa innailaihi raji'un, Hassan, Hassan" Mami na kuka sosai, duk wani mayen dayake ciki wartsakewa yayi ya kalli Mami data fito da gudu tana kokarin saka hijabin data riko a hannu harta na neman fadi kasa, arude Abie yace "Sulemanu tsaya kaga kar yaron nan yafadi daga hanunmu ya karye, tsaya mu kwantar
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128