Skip to content

Chapter 122

Chapter 122

In Bani Book One Complete Hausa Novels 1,202 words 0 views Progress saved
Download Book

da akirga, she's very cute now, gata da addini, aboko kuma tana 400 level yanzu, gata yar charas, kai don't you wanna get married and rest kasami natsuwa, kaimafa baka iya baccin dare i know but dayake kagane ma shan su kanwa da lemun tsami yasa naka baya nunuwa kaman nawa, kasan sau nawa yasha ganin lemun tsami idan masu aiki suka fita da bin dinka? Oh common Zainab is a good gurl, good enough for you, gata gentle, above all she's Hamida's blood" yay maganan yana kallonshi, shiru Aabid yayi yana kallonshi, ganin yadan natsu yasa ahankali Aadil yakama hanunshi yarike yana kallo, ahankali yace "katuna we always say zamu auri mata daya? Don't you think alkawarin yarintar nan ne yasa Allah yadaura mana son Hamida dukan mu? But unfortunately we can't marry one wife, sai Allah kuma yakawo Zainab, yar uwan wacce mukeso ni babba na auri kanwa, kai kanina ka auri yayan bakaganin cross multiplication din da Allah Azza Wa Jal yamana? Aabid" yakira real name dinshi asanyaye yace "I don't want you to finalize any decision yet, let's go kai alwala kazo kai salla raka'a biyu kayi istikhara ka nemi zabin Allah inhar Zainab ce zaka samu natsuwa da ita aranka kuma zakaga auren yazo anyi komi cikin sauki batare dawani tashin hankali ba, let's go" yaja hanunshi binshi Aabid yayi yama kasa musu yayo alwalan yafito shikuma Aadil yahau wanka dan baison zama da najasa. Istikhara yayi yanemi zabi game da Zainab har Aadil yafito daga wanka yana kan dadduma boxer kawai Aadil yasa yakaraso yadau coffee Aabid din ya shanye yahau kan gado Yadau wayarshi yay dailing number Hamida harta gama ringing bata daukaba hakan yasa yagane tana bacci ya ijiye wayan ya lumshe ido har Aabid yagama komi ya kashe wuta yazo yahau kan gadon Shima duk sukai bacci. Washe gari da wuri duk suka shirya cikin bakaken suit Mami tahada musu break sukai office first day a kampanin su, wasa wasa Zainab sai fadoma Aabid take arai, ko abu zaiyi sai ganin fuskarta yake yanda ta kalleshi a idanunshi kwana daya kwana biyu yana daurewa hardai arana ta uku yafadi ma Aadil tsabagen murna Aadil harda rawa, aranan bayan sun taso daga office suna komawa gida Aadil yasami Baffa da Baba Suleman da maganan harda Mami, duk family babu wanda yace komi sukace to zasuje su fara nemamai suji, nan Baffa da liman da manyan yaranshi suka shirya akai gidansu Hamida, ba'awani sha wahala ba abinda yafaru ne akan Hamida yasake faruwa, dan kafin Baba yace wani abu Kaka tace tabasu Baba baice komiba dan dama tun ranan Kaka tazomai da maganan, kuma koba komi yaga dansu yarike mai amanan Hamida ya warke kuma yasota hakan yasa yay Na"am sosai da zancen Mama ma haka Zainab koda taji zancen harda kuka ita adole bata sonshi saurayinta dasuka rabu ne takeso har yanzu shima yana sonta yaron amma mamarshi tace yarinyar kawarta zai aura hakan yasa tahakura dashi kawai daya fada mata gaskiya tai concentrating a school, nanfa aka saka rana biki sati hudu. Sosai Kaka dama tunda Hamida tazo take bata magunguna da akasa ranan Zainab tahada harda zainab din dana turare dana tsugunno duk yimusu take, Hamida ko zama tayi inta tashi sai inda tazauna yajike tarasa maiyasa hakan batasan magungunan Kaka bane hakan yasa tafara using pant liner, ranan data cika 7days kwatsam saiga Aadil yazo da yamma shi adole yazo tafiya da ita, aiko ita babu inda zata koda taje gaidashi sai kallonta yake dafa fita daga sasan Kakan bata kara dawowa ba tai tafiyanta shashinsu hakan yakara ci zamanshi Kaka namai surutu tace "kanada kirki yanzu kafin sati biyun ma saida ka kara zuwa duba matar taka Allah dai ya shimala albarka" shiru yayi yakasa cewa yazo daukanta ne dan yasan Mami dariga tafada musu sati biyu yayi sallama yama Kaka yatafi koda Kaka taje shashinsu ta koro Hamidan tazo tamai sallama kin zuwa tayi dan tasan saiya moreta tsaf a mota sanan zai barta ta tafi dudda tana mugun kewa shi amma bakaramin hutawa jikinta yayiba, duk abubuwan dake mata ciwo sun dena, yakirata amota harya gaji koda yakirata akashe hakan yasa yay cilli da wayan cikkn fushi yaja motar yatafi, adaddafe yay sati biyun nan kaman zai mutu mararshi tacika bana wasaba, ranan data cika sati biyu agidan da magrib yazo, Baba ne ya shigo dashi dan dawowan shi daga masallaci kenan yaganshi akofar gida yafito daga mota, dukawa yayi cikeda girmamawa yace "ina kwana Abba" "tashi tashi, ya kake? Muje ciki" suka shiga ciki, Baba yace "kazo daukarta ko, Ai munma gode kai kokari sosai ka ganni nan banso inada iyali suna tafiye tafiye su dade duk tafiyar su basa wuce kwana biyu kaima haka nakeso kazama, karta kara zuwa gidan nan inba dawata muhimmin dalili ba tai kwana bakwai ba ballema har sati biyu, tariga tai aure kaine mijinta kaikeda iko da ita, mu iyayenta ne amma gidanka shine nata sabida haka ka kiyaye ka killace matarka adakinka banda barinsu yawace yawacen zuwa biki zuwa sunan nan kanajina ko" da sauri ya gyada kai cikeda mugun jin dadi Baba yabude falo da sallama ya shiga ya nunamai kujera yazauna ahankali ya kwalama Hamidan kira. "Mama na" da sauri tafito daga kitchen rikeda bowl din indomie datake ci da hannu ganin Aadil ya tsareta da ido yasa taji kunya sosai taboye bowl din abayanta, murmushi Baba yayi yace "rowa za'amana Mama na" akunyace ta girgiza kai tace "yakare fa Baba" "to ga maigidan ki nan yazo jeki wanke hannu kizo kutafi ince dama ai kayanki ahade suke ko?" gyadamai kai tayi hawaye na neman fitowa bataso ta koma yauwa to tafi kitchen ta shiga ta ijiye roban ta wanke hanunta tafito kanta akasa tai hanyar corridor bin bayanta Aadil yay da kallo asace gani yayi takaro wasu uban hips harda boobs ma, tai haske kuma sosai, Fitowa Mama tayi suka gaisa saiga Kaka da Zainab akunyace zainab ta gaidashi sai dariya yake yana kiranta da amaryan mu ta nan da sati uku, ganin bata fitoba har ankira isha'i yasa Baba yace "tashi muje masallaci mata da shiririta sai kahada da hakuri fa" murmushi yayi suka tafi koda suka dawo wuraren 8:30 Suka dawo gidan lokacin akwatin ta na falo jan akwatin yayi Baba ya kwala mata kira fitowa tayi idanunta sunyi ja alamun taci kuka, hadasu Baba yayi yamusu nasiha sanan dukansu harda Kaka suka rakasu har gate suka shiga mota Aadil yaja motar yana daga musu hannu ranshi fess har zuwa gidansu shida Aabid dake nan cikin GRA, horn yayi mai gadi yabude babban gidane sosai kato dake dauke da bangare biyu left da right duk duplex ne same design yabude motar yafito ya zagayo ta side dinda take yabude motar ahankali yasa hannu yakamo hanunta dayaji yakara taushi sosai yafito da ita fadawa tayi jikinshi ta sakinmai kuka sosai, murmushi yayi ya shafa bayanta ya kankameta tareda sakin ajiyan zuciya yay kewan matarshi bana wasaba, murya chan kasa yace "is okay love kinji please, stop crying for my sake kinji" gyadamai kai tayi tana kara shigewa jikinshi, ahankali yace "I love you so much" murya chan kasa tace "I love you more, i

Table of Contents

Chapters

128 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113
  114. 114 Chapter 114
  115. 115 Chapter 115
  116. 116 Chapter 116
  117. 117 Chapter 117
  118. 118 Chapter 118
  119. 119 Chapter 119
  120. 120 Chapter 120
  121. 121 Chapter 121
  122. 122 Chapter 122
  123. 123 Chapter 123
  124. 124 Chapter 124
  125. 125 Chapter 125
  126. 126 Chapter 126
  127. 127 Chapter 127
  128. 128 Chapter 128