Skip to content

Chapter 39

Chapter 39

Juhud Book One 1 Complete Hausa Novels 1,205 words 0 views Progress saved
Download Book

ta bare ta wanke tasa mata suger da gishiri kadan ta dora a wuta ta dauka qwai ta fasa ta zuba masa kayan qamshi ta kadashi sosai ta dauki kasko ta zuba Mai ta wanke hannunta ta Dora ruwan zafi da yaji kayan qamshi ta tace ta zuba a tea flast din komawa tayi ta tsame doyar ta soya da qwan ta zuba a warmer ta gyara kitchen din ta fito ta aje a dinning din ta koma saman ta tarar dashi kwance yanata latsa wayarsa ya dago ya zubanta ido itanma shi take kallo da sassarfa ta qarasa ta tsugunna a gabansa tace “morning Baffa'am...." Bai bata damar qarasawa ba taji ya janyota jikinsa ya kwantar da ita bisa faffadan qirjinsa Yana shafa bayanta yace bakisan waye mijinki ba ko?"Meenah banson nayita nuna qulafucina akan haqqina hakan zai iya jamana matsala" Yana fadin haka ya dagata yace “ki cire komanki kizo ki fara aikinki" da sauri ta dubeshi ya daganta gira yaci gaba da latsa wayarsa babu yanayin wasa a tare dashi dole hakanan ta zare komanta ta kwanta a samansa tsoro na cinta gashi bata isa tace batayi ba hakanan ta cirensa komai nashi. Bakinta ta Dora saman nasa ya lumshe idonsa tare da sakin ajiyar zuciya yanajin yanda boobs dinta ke gugan qirjinsa yasa hannu ya tallafosu Yana shafasu ita Kuma tana tsotsan bakinsa a hankali ta janye ta dora lips dinta a nipples dinsa tana tsotsa da salonsa daya koyar da ita yaja wata ajiyar zuciya me doubles yana matsa bombom dinta. Hannunta tasa ta kama twins dinsa tana mulmulawa da shafa joystick dinsa shikuma yana matsa nononta da salonsa me fitar da ita hayyaci, yana tsotsar nonon Yana jan numfashi Yana tura yatsansa qasanta a dabarance. Ya fara wasa da yatsansa a gurin taja numfashi juyar da ita yayi ta koma qasa yaci gaba da tsotseta a hikimance har ya sauke harshensa a qasanta ya fara kalkaldawa taja ajiyar numfashi ta riqe kansa ya dago suka hada ido ya kanne mata dayan ya sakeyin qasa yaci gaba da tsotseta yana zuqota tana banqarewa tana janyewa Saida ya aikanta saqo sosai ya tabbatar data shiga hannu sosai sannan ya fara qoqarin samawa kansa mafita yana fara shigarta taji wani mugun zafi ta zabura zata miqe yayi saurin danneta yaci gaba da danna mata kaya tana cijewa har ya saita kansa ya rinqa sukuwa akanta zafi takeji sosai shikam mugum dadin yanayin yakeji ya rinqa tura hannunsa cikin sumarta yanaci gaba da cinta da qwarewa aikuwa taji a jikinta bata taba sanin Baffa'am din nata yakai hakanba sai yau tun tana daure masa Saida tasa masa kuka yanajinta ya shareta yaci gaba da sha'aninsa Saida yaji ya samu nutsuwar da yake buqata sannan ya kwanta a jikinta Yana mayar da numfashi ita Kuma tana sauke ajiyar zuciyar wahala. Daqyar ta tashi tayi wanka ta sauko falon Yana zaune a dinning ta qarasa ta zauna sukayi break din suka koma falon suka baje binta kawai yakeyi da kallo yanayin kallon nasa kunya yake bata tayi qasa da kanta ya dago kanta yace “me kikeji game dani?" Sunkuyar dakai tayi ya sake dagota yace “kiyi mgn my Meenah" kwantar da kanta tayi a jikinsa yaja numfashi ya tureta yace wato bazaki iya fadamin matsayina a gurinki ba ko?" Girgiza kai tayi yayi murmushi yace “ni nasan matsayinki a gurina ki riqe naki basai kin sanar dani ba kije kikai kasuwa ki siyar ko idan kin mutu ayi mawa kabarinki ado dashi" yanda ya miqe ya fice daga falon fuuuuu yabata qaramar dariya. Tace “masifaffe kawai" juyowa yayi yace “me kikace" turo baki tayi yayo kanta ta miqe da sauri ya cafkota da qarfi yace “ina tambayarki me kikace kina tashi saboda kin rainani?" Cikin in...Ina tace “to...toba li'ilafi nake karantawa ba...." Sakinta yayi ya fice daga gdanma gabadaya ta tabe baki tace “Umma ta gaida Assha. Gyaran gdan tayi ta sake shirinta tayi kwanciyarta ta dauko wayarta ta kunna data suka gaisa da Ya'isha sukaci gaba da hirarsu tanata nishadinta abinta ba ita ta sauka online ba sai wajen uku da taji tsayuwar motarsa tayi maza ta boye wayar ya shigo shida wasu yara ya budensu store suka zuba kayan abinci ya sallamesu suka tafi ya nufi step na benen tace “barka da dawowa" tsayawa yayi batare daya juyo ba ta miqe a sanyaye ta nufesa ta rungumeshi ta baya ta dora kanta a bayansa cikin sanyin murya tace “Ginshiqin lamarina. Kainefah muradin Raina! Kaina baiwa yarda zaka sharen duk kukana!! Karbi zoben alqawari kasashi a hannayena!!! Kaina baiwa Amana ta zuciya, ko Ina zan nuna!!! Nazamto Laila kai majnun mi alqawari ba rabewaaaaa!!!." Wata runguma yayi mata me qarfe ya dagata cak ya direta a kilishin dake qaramin falon saman ya tsugunna gabanta yace “are ur sure My Meenah?" Hannunta tasa ta rufe fuskarta tana qaramar dariyarta da take mugun rikita masa lissafi yayi murmushi yace “shi yaro gabadayansa abin tausayi ne Meenah kinajin kunyata to waye bazakiji kunya ba a duniya please nikam ki dainajin kunyata zan cinye kunyar nan idan taqi qyalemin ke haka" bude fuskarta tayi ta harareshi ya lakace mata hanci yace “kinada baiwa da yawa matata inasonki da yawa" Aljihunsa ya duba ya dauko wani qaramin akwati ya bude ya zari sarqar ciki ya saqala mata a wuyanta ta kuwa zauna das ya dauki zoben da agogon duka yasa mata ya zare dankunnen kunnenta yasa mata na sarqar yace “tashi kiga sadakinki nasan dai na fansheki da daraja domin kudinsu sunfi kudin saniya dayan da aka yankamin a rugarku" dafe wuyanta tayi tana kallon sarqar tana kallonsa ya bayanta daga jiya zuwa yau duk sanyinsa take gani bashi da walwala sosai takowa yayi ya saqalo qugunta yace “banida kowa saike sai Mom saboda ke Mai Martaba ya ciremin tallafi ya zareni cikin yayansa ban damu ba Meenah indai kedin zakiyimin halacci dama komai na rayuwa Yana zuwa da dalilinsa" “Meyesa naka dalilin ya zamo ni?" Ta fada tare da durqushewa cikin hawaye tace “ana canza mata ana canza miji iyaye basuda madadi Baffa'am don Allah kada ka zabeni saman mahaifanka Allah zai jarabceka dani don yaga ya zakayi....." Da sauri ya rufe mata baki yace “kinajin hakan zaisa nayi nadama ne? Meenah bana nadama duk abinda kikaga nayi Ina sane banson da girmana a rinqa qoqarin maidani wani qaramin yaro kedai kiji zaki rayu dani a duk yanda nake.............." *Oum Hairan* [7/30, 7:40 PM] Oum Hairan: *JH022* Shiru sukayi na dan lkc ta janye a kasalce ta shiga bathroom ba wani abu zatayi ba kallon yanayinsa ne yake sauke mata kasala shiyasa ta zabi tadan qaurace masa kada ya fahimci rauninta da wuri tabbas ta rasa ma'aunin da zata auna qaunar da Rasheed yakeyi mata inda wanine irin yanda tayi watsi da lamuransa ta zabi Kareem akansa da tuni ya cire mata tallafi maimakon hakan ma shi sai ya zabi rasa komansa akanta a hankali ta zame ta zauna a saman set toilet din wani kuka me ban tausayi ya qwace mata tayi saurin toshe kunnenta saboda gudun kada ya jiyota. Shirun nata yaji tayi yawa ya nufo bathroom din shassheqa kunnensa ya jiyo masa ya qara kasa kunnen da gaske kuka takeyi

Table of Contents

Chapters

82 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82