Chapter 38
Chapter 38
iyaye Baffa'am kada ka zabeni saman mahaifanka don Allah kabarni da qaddarata......" Bakinsa yasa ya rufe nata a hankali suka zube a qasa Yana hura mata iska ya zare bakin nasa yasa saman hawayenta Yana lashewa Saida ya tsotsesu tsaf sannan yace “zan tayaki jigila da qaddararki bakin rai bakin fama yanzu ne wasan zai fara Meenah ko kowa zai gujeki Ni zan rayu dake" hannu yasa a aljihunsa ya zaro wata baqar leda ya kunce ta zubansa ido ya tasheta zaune ya zaro abin wuyan dake ciki sai walwali yakeyi ya dubeta itama shi take kallo tace “lahh Baffa'am Ina kasamu wadannan?" Murmushi yayi yace “tun ranar farko dana tsinceki na cire miki shi a qugunki na adana maki su ke Ina kika sameshi?" Sunkuyar da kanta tayi tace “Innatu tacemin na kakata ne da Babanta yabata lkcn aurenta shine data rasu baffana yaci gado shikuma yaketa ajiyarsu gareni har zuwa lkcn da ajalinsa ya riskesa ya samqawa Innatu itama ana gobe zata rasu tabani su Ni nama manta dasu badan yanzun ba"............... *Oum Hairan* [7/28, 8:26 PM] Oum Hairan: *JH0021 Bonus* *Regular group 300 VIP 600 via bank Account 0255526235 Fauziyya Tasiu Umar GTbank or card for This number 09013718241 only WhatsApp or vtu only for dis 09031307566* *Ga yan Niger da suke son wannan littafi basusan ya zasuyi ba ga number da zasu tuntuba 94775574 zasu tura katinsu daidai da kudin littafin sai suyimin mgn na gde* Follow this link to join my WhatsApp group: https://chat.whatsapp.com/Bazm4gobWZH8v1KnZDzmBk _Ina kuke manyan Hajiyoyi masu ji da kansu, shin kunason siyayya a qasashen duniya cikin sauqi arha da rahusa kayanku suzo ba jeka ka dawo ba mgnr nayi order wata biyar taqi zuwa? To albishirinku ga dama ta samu ga masu siyan daya ko sari wannan group kawai zaki shiga domin kashe qwarqwatar idonki._ _Komai kike nema akwai musamman dangin kayan kitchen domin amare da iyayen gda kunfi amare jakankuna na alfarma sa uwar wani kuka da takalma irin na shiga Villa, kedai kada ki Bari abarki a baya yi maza antaya sanqama domin samun naki rabon albarkar wannan janun ne babu bogi cikinsa domin yarda da aminci yasa na aminta da kawowa masoyana shi domin suma su qaru kamar yanda na qaru_ _Mun gode _ _Sai mun jiku_ Jinjina kai yayi ya karbi Diamond stone din ya zubansu idanu sosai yaja numfashi ya sake miqa mata ta girgiza kai tace “zasufi samun tsaro idan suna gurinka" lumshe idonsa yayi ya budesu akanta yace “me kikaci yau?" Qasa tayi da kanta yasa hannu yaja dogon hancinta yace “kinsani banason zama da yunwa ko?" Dagansa kai tayi ya lashi lips dinsa yace “to meye yasa kika zauna da ita?" A kasalce tace “banma jita bane ji nayi na qoshi sosai yau" Murmushi yayi tare da miqewa ya fice daga dakin daga qasan taji Yana kiranta ta fito ta tararsa zaune da daron kaji a gabansa ta kalli agogo goma na dare harta gota ta dago ta dubesa tace “fita kayi?" Murmushi yayi mata yace “kina mamaki ne?" Akanki babu abinda bazan iyaba" shafa sumarta tayi ya janyota jikinsa ya zaunar da ita ya soma bata Naman tanaci Yana tuno farkon haduwarsu yana dariya ta dubesa tace meye kakewa dariya?" Lakace mata hanci yayi yace “lkcn da kike tausayin kaza na tuna" kanta ta tura a qirjinsa tana dariya shima dariyar yakeyi ya sanya hannunsa Yana shafa bayanta yanayinsa na sauyawa daga normal zuwa wani daban a hankali taji ya sauke hannunsa a saman bombom dinta ta dago da sauri gabanta ya fadi lkcn da suka hada idanu ya kanne mata ido daya ya kwantar da kansa a kafadarta Yana shaqar qamshinta. Janyewa tayi zata miqe ya rigata miqewa ya sabeta kamar wata babe ya nufi saman da ita ya azata a gadon ya fice ya hade kayan abincin yasa na sawa a freezer ya nufi saman, a bathroom yaji motsinta alamar da take nuna wanka takeyi ya bude bayin ya zubanta ido tana kwance cikin komin wankan ta baje gashinta abin yayi mugum daukar hankalinsa. Takawa yayi da sanda bataji shigowar tasa ba kasancewar a zahiri ne take wanka Amma kacokan hankalinta yanaga tunanin makomar wannan murdadden lamari daya tunkaro rayuwarta to waima shin Ina yaje ya qwaqulo su Baffa Ribado har ya nemi aurenta a gurinsu Kuma suka bashi meye yasa bai sanar da Mai Martaba burinsa ba ya yanke hukunci babu shawara? Da wannan tunanin tajishi cikin ruwan ta bude idanunta akansa shima ita yake kallo lkcn da yake saita zamansa cikin ruwan yasa hannunsa ya kama boobs dinta suka saki ajiyar zuciya lkc daya Yana shafa boobs dinta yana tsotsar bakinta da yanayin gusarwa da abokin harqalla hankali taja numfashi shima ya sauke ajiyar zuciya ya Sanya hannunsa Yana shafo mararta yanayin qasa dashi da nufin turawa a gabanta ta riqensa hannu ya dago idanunsa da suka canza kala sosai ya saukesu cikin nata cikin in...Ina tace “Bai...bai tsaya ba...." Wata wawuyar matsa yayima nononta data sata sakin qaramar qara ya hade bakinsu yanaci gaba da matsa nonon a hankali har yayi qasa ya kama da harshensa da bakinsa yanasha salon yanda yake tsotson nonon ya kidimanta yanayi matuqa sai shafa kansa takeyi zuwa bayansa tana tura masa nonon a bakinsa shikuma Yana qara narkewa a jikinta. Sunfi awa guda a bayin sunan Wai wanka akeyi Saida yasan yanda yayi ya samawa kansa nutsuwa sannan sukayi wankan suka fito yayi sallar Isha itakuma ta kwanta tanajinsa yanata kwararo addu'o'insa bayan ya idar ya kashe fitilar dakin shima ya hauro ya kwanta tana manne a jikinsa har yanzun ya fahimci akwai sauran tsoronsa a tare da ita so yake ya mantar da ita duk wani nau'i na tsoronsa ta sake jiki dashi suyi rayuwa me dadi, jin Yana neman takura mata ne yasata lumshe idonta a dole tayi bacci yasan ba baccin tayi ba so baison takura mata duk da cewa zuciyarsa har yanzun tana cike da jin radadin asarar da tayi masa ta cikinsa to Amma yaya zaiyi da abinda yafi qarfinsa iyakar bala'insa mugun ragone shi akan abinda ya shafeta baya iya daukan mataki akanta akan abubuwa da yawa. Da wannan tunanin bacci ya daukesa cike da tunanin halin da ya riski kansa kawai don ya zabi farin cikinsa saman farin cikin kowansa, baccin nasu na yau na musamman ne Basu farka ba sai asuba shine ya tasheta tayi miqa da salati ta bude idonta Yana tsaye akanta ta miqe ta wucce ta gefensa zata shiga bathroom ya riqota ta baya ya kwanto jikinta Yana shaqar qamshin sumarta yace “ina cikin yanayi wifey nikam don Allah ki taimakeni kiyi ki wanke abinnan" Saida gabanta ya fadi ta fara tuhumar kanta ya akayi ya san ya tsaya? Numfashi taja ya fara shigewa jikinta ta janye da sauri ta fada bayin ta rufe yayi murmushi ya fahimci Meenah muguwar lazy ce a wannan harkar batada kuzari. Wanka tayi ta tsaftace jikinta ta fito lkcn ya idar da sallah yana azkhar ta raba gefensa ta tayar da sallah yaji dadi sosai a ransa ya miqe ya koma ya kwanta tana idar da sallar tayi wuf ta fice daga dakin ta fada kitchen tana duba abinda ya dace tayi doya ta dauka
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82