Skip to content

Chapter 31

Chapter 31

Juhud Book One 1 Complete Hausa Novels 1,202 words 0 views Progress saved
Download Book

zance da Ya Kareem da wacce siga zan fada masa yayansa shine ya karbi abinda na dade Ina masa tanadinsa" Juyawa tayi ta murda qofar tajita a rufe tace “idan hakan shine burinka tabbas kayi nasara bama zai qara ganina ba cikin rayuwarsa balle yaji a ransa zai aureni ya zauna dani na hqr da auren har abada tunda banida abin nunawa mijina ka zuba ruwa qasa ka shanye burinka ya cika Rasheed na gde da kulawarka ta farko na gde da kulawarka ta qarshe Kuma na gde da halaccin da danginka sukayi min........ Murmushi yayi mata daya sanyata katse kalamin nata ya matso gabanta ya miqa mata rigar ta karba ta Sanya ya shafa kansa yace “sune kalaman da zasu sanyayamin jiki? Ko kuwa sune zasusa nayi nadamar abinda na aikata? Bance bana nadama ba saidai Ni akanki bazanyi ba domin idan na barki kika auri Kareem tabbas na cika asararre wannan yasa na zabi daukar wannan matakin shawara daya zan baki ki iya bakinki wajen fallasa wannan sirrin babu inda zaki Ni zan mayar dake inda na daukoki na rantse da Allah ko Ya'isha kika fadawa abinda ya faru tsakaninmu saina fasa kanki da harsashi idan Kuma Kinga zaki gwada to ki fara" Bathroom ya juya ya shiga ta zube a qasa cikin kaduwa da kalamansa wannan shine duka hanin kokawa gashi ya rufe dakin bare ta fice daga dakin miqewa tayi ta janyo rigarsa ta dauki mukullin ta bude qofar ta fice daga dakin tana tafe tana faduwa jini da wani ruwa yanabin qafarta tana cije lebe tare da hawayen azaba da haka ta samu ta fice daga gdan ta samu napep ta fada masa inda zai kaita yaja suka tafi ta kifa kanta a cinyarta tanaci gaba da kukanta tabbas da tanada wani guri na zuwa da bazata koma Gdan sarautar ba har ciki ya shigar da ita ta bude bayan wayarta ta zari naira dubu ta bashi bata tsaya karbar canji ba ta shige ciki tanabin bango cikin saa kuwa data shiga babu kowa a babban falo hakan ya bata damar shigewa dakinsu ta zube a tsakar dakin tana hakin azaba. Daga Ya'isha har Amrah miqewa sukayi cikin tashin hankali suka nufota suka tsugunna gabanta sukace “ina kikaje tun dazu Mai Martaba yake nemanki" sai yanzu wani kuka da yake fita daga zuciyarta ya qwace mata tace “Innanillahi wa Inna ilaihir raji'un Allahumma ajirni fih musibati, Allah dama ka dauke rayuwata na huta wannan wacce irin masifa ce ni taketa fadowa rayuwata....." Rufe mats baki Amrah tayi sunabin qafarta da kallo dafe qirji sukayi Ya'isha tace “jin....jini Meenah jinin meye wannan yakebin qafarki?" Da sauri takai dubanta ga qafar tata sai yanzu ta ga jinin ta sake rushewa da kuka tana cewa Allah ka sakamin wlh bazan taba yafe maka ba ka cutar dani me nayi maka daka yankemin wannan mummunan hukuncin" “waye" suka hada baki suka fada a tare, “Baf....bansanshi ba" da sauri sukace “wht?" Baki saniba fah kikace fyade yayi miki kenan?" Miqewa tayi ta shige bathroom daqyar ta iya hada ruwan zafi ta shiga ta fito tana rawar sanyi zazzabi ya saukar mata me zafi, gabadayansu sukayi jingum² abin duniya ya damesu wajen uku Jikin yayi zafi sosai zazzabin ya sanyata sai amai takeyi Can Kuma ta fara qaqqafewa tana suma ganin abin yafi qarfinsu ne yasasu fita da gudu sukayi karo da Rasheed Yana shigowa gdan fuskar nan a daure Yana ganinsu ya zubansu ido Amrah tace “Ya ka kawo agaji Juhud ce keta suma tun dazun mun rasa meye yake....." Bata qarasa ba ya watsar da takardun hannunsa ya nufi dakin ya tararta sai jijjiga takeyi ya isa da sauri ya cacumota fargabarsa tana qaruwa ya rinqa Kiran sunanta daidai lkcn su Mom suka shigo suma sukayo kanta Adda ce ta Kira Mai Martaba ta sanar dashi abinda yake faruwa Yana zaman fada ya Kira likita suka shigo tare likitan ya dubata yayi mata Allurai ya rubuta mata magunguna har lkcn bata farka ba sai binta yakeyi da kallo Yana tunano haduwarsu ta dazu da yanda wasan ya tashi Yana sauke numfashi Dr Razaq ya juyo ya dubesu yace meye ya haddasa mata ciwon ne?" Kallon kallo suka rinqayi tsakaninsu baija mgnr ba yace “any way koma dai menene Allah ya sauqe Aminah batason mgn Mom a tsayar mata wajen shansa numfashinta ne take daukewa kamar akwai abinda ya faru da ita Wanda bata shirya masa ba koda yake ba lallai ya kasance abinda yake janyo hakan bane zai iya zama lalura ce kawai" da wannan suka hice daga dakin suka barshi tsaye ya zubanta ido duk jikinsa yayi sanyi bai zaci haka zata wahala ba da yabita a hankali murmushi yayi Yana shafa sajensa ya fice daga dakin ya nufi part dinsa ya kwanta cike da nishadi iskancinsa da neman matansa baitaba kaishi ya jiyo abinda ya jiyo yau ba bai taba bare budurwa dal a leda ba sai yau ashe haka gindin budurwa yake da maiqo?" Zuciyarsa ta karkata akan mataki na gaba da zai dauka saidai ya rasa ta hanyar da zai bullo mawa lamarin ya riga yayi rantsuwar ko Mai Martaba zai fitar dashi cikin yayansa bazai zauna da Zulaihat ba, kwananta biyu tanajin jiki sannan ta fara samun sauqi batada aikin daya wucce kuka komai ya sukurkuce mata jin duniyar takeyi duka ta daukar mata zafi ana haka wata sabuwar rigimar ta ballo tana daki tana kwance taji Mai Martaba Yana qwalanta Kira ta diro a gadon da sauri ta zari hijjab dinta tasa ta fito ta zube a gabansa ya shafa kanta yace. “Jiki yayi sauqi Ko Aminatuh?" Jinjina kai tayi yaja fasali yace “rikicin Kareem ya isheni yau ya kirani yake fadamin kwana biyu kin daina daga wayarsa kin daina sauraronsa meye yaja hakanne?" Sunkuyar da kanta ta qarayi yayi murmushi yace “haka rayuwar ta gada saidai hqr ya matsa min akan a hada bikinku dana Abdulrasheed saboda haka ga wannan ki fara shirye²nki kinsan saura sati hudu daga wannan satin ma zaa fara hidimar biki......" Da sauri ta dago idanunta ya ciko da hawaye tace “Mai Martaba Ni na fasa auren don Allah kuyi hqr ku qyaleni kada ku tambayeni dalili...." Tana fadin haka ta miqe ta zuba a guje ta shige daki Rasheed yabita da kallo tare da tabe baki ya miqe yabar gurin. Ba Mai Martaba ba hatta su Ya'isha sun girgiza da kalaminta waita fasa auren Kareem to meye ya janyo hakan duk wannan dokin da takeyi da shauqin qaunarsa da take nunawa lkc guda zatace ta fasa aurensa? Tambaya ce mara Amsa iyakar tambayarsu taqi furta komai sai kuka duk sanda aka tambayeta meye dalilinta na daina kula Kareem din saidai ta kama kuka harma sun hqr sun daina tambayarta Amma babu abinda aka fasa na shirye²n bikin. Sati biyu aka diba ana shagali a gdan sarautar Juhud yaqe kawai takeyi idan ta kebe tayi kukanta me isarta Baffa'am din nata ya matsanta lamba ta bam mamaki duk sanda yaso iskancinsa sai ya Kira Mom yace tace da Meenah ta kawo masa abinci hakanan Mom zata nemota duk inda take ta fada mata bataso haka zata dauki abincin takai masa yasata a gaba yayita kallo idan Kuma yan

Table of Contents

Chapters

82 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82