Skip to content

Chapter 61

Chapter 61

Abban Sojoji Book One Complete Hausa Novel 1,184 words 0 views Progress saved
Download Book

hankalinta, bakomai idonta ke hasko mata ba fa ce wannan doguwar sumar kan tasa mai dan bala'in kyau, 😳😳😳 Shigowa azmee tayi tana fadin "kinsa mun gishirin aciki "? jin muryar azmee yasa ta dawo daga tunanin da take yi, sai lkcn ta ankara da ledar detergent ɗin da ta zazzage acikin farfesun wadda ke a ƙasa, a razane ta dafa ƙirji tana fadin "Nashiga ukuna, wayyo Allah wlh omo na zuba maimakon gishirin !!!? Sakin baki azmee tayi tana kallonta, jinjina kai kawai take yi, tana jinjina wa lamarin, sehrish kuwa ido yayi luhu luhu duk ta kame kanta, "Sannu kin ji ? Azmee ta fadi tana kallonta, sunnar da kai ƙasa tayi tana fadin "am so sorry aunty azmee sharrin shaidan ne ba yin kaina bane,' Azmee tace "sharrin shaiɗan kuma ko dai sharrin babban yaya wanne ciki? cije le6enta kawai take yi itama tarasa meke damunta, "U did a good job sehrish, u need to ave some rest, aikin ki ya ƙare, sai da anjima in kin dawo hayyacin ki,' cikin sanyin murya tace "dan Allah aunty azmee kiyi hkr, nasan fushi ki kayi dani, I made a big mistake am so sorry, bazan kara ba" Murmushi azmee tayi tace "sam ni baki 6atamin rai naba, hasalima tausayin ki nake ji, Je ki huta,' Kama hanya sehrish tayi ta fice daga kitchen ɗin tana mamakin haukanta na yau akan big bro, (nace ba saura na anjima ko na gobe) 😂 Sehrish bata dawo cikin hayyacinta ba sai da tayo wanka, tasamu natsuwa sosai, a gefen gadonta tazauna tana ta faman zabga murmushi, farat ɗaya taji wani irin yanayi atare da ita, har takai ga ko runtse ido tayi shi take gani sanye cikin bathrobe, a tunaninta jinsa yafi ganinsa ashe ganinsa yafi jinsa nesa ba kusa ba, hannu tasanya ta janyo fillow ta kwantar da jikinta a saman gadon, idonta na kallon ceilling, *tabbas shiɗin burin kowace ƴa mace ne 💋 _Alƙalamin_ *HAFSAT BATURE MOHD* ~BossLasy~ 🔥💋 *Page 65* *Baki washe an samu dinner 😂* ....................*........................... ~Husanna & Jahad~ Ƙanƙame suke da junansu A cikin Cell ɗin, cikin mawuyacin hali, sun rame sunyi baƙi, haƙiƙa sun ga rayuwa, yanzu an kammala shirya komai na shigar dasu kotu domin gudanar da shari'a A next week, ƙarar bude cell ɗin suka ji, da sauri suka ɗago, wata jami'a ce sanye cikin kakin ƴan sanda, mai riƙe da muƙamin inspector, su biyu ne ita da wani jami'i amma ita kaɗai ta shigo ciki, zuƙunnawa tayi gabansu tana binsu da kallo fukarta cike da tausayinsu, a tsorace suke kallonta, baka ce babu annuri a fuskarta sai manyan tsaguna a fuskarta na rumawa, "Idan zaku bani haɗin kai zan taimake ku, ku fita daga haɗarin da kuke ciki," ta faɗi tana kallonsu Cikin sanyin murya Jahad tace "komai kike so zamuyi dan Allah ki taimake mu mubar wurin nan, mun gaji, bamu ji daɗin zama anan, kuma bamu so akwai mu kotu a yanke mana hukuncin kisa," ta kare maganar idonta cike tab da kwallo, Murmushi inspector eesha tayi kafin tace "tabbas zaku fita, amma bisa sharaɗin in muje kotu zaku amsa cewa kune ku kayi kisan batare da jayayya ba !!!? Zaro ido jahad tayi tana fadin "sabod me ? taya zamu ansa hakan bayan bamu ne muka kashe ta ba "? shiru inspector ɗin tayi tana kallonta, da alama yarinyar zatayi taurin kai, Husanna dake kanƙame gefen jahad tace "Ni na amince zan ce ni nasanya mata shinkafar 6era taci ta mutu, indai zaki fidda mu dan Allah," "Husanna !!! kada ki kuskura ki amince wlh ni banyarda ba wlh," Jahad ce tayi maganar tana kallon fuskar jami'ar, wadda tabisu da ido, "Wlh ni na amince dan Allah aunty ki fidda mu, zance ni nayi kisan indai zaki cika alƙawari, hannu jahad tasa ta rufe mata baki daƙarfi tana cewa "amma sai yau na tabbatar baki da hankali husanna wlh bazan bari hakan ta faru ba sbd we're not guilty, ' ganin sun soma ƙoƙarin ɗaga murya yasa ta dakatar dasu da cewa "You have to trust me, ni turo ni akayi na taimake ku kuma dole sai ta wannan hanyar, Cikin mamaki Jahad tace "wa"? Murmushi tayi kafin tace "daga wurin ƴar uwarku SEHRISH," Jin ta ambaci sunan sehrish yasa su gyara zama suna masu tsananin mamaki, wani irin farin ciki ne ya bayyana a fuskarsu, "Dan Allah dagaske ne sehrish zata taimake mu ? dama tasan halin da muke ciki ne, Allah ne ya amshi addu'ar mu zamu fita daga wannan uƙubar," Jahad ce tayi maganar da tsantsar farin ciki aranta, husanna kam sam tagaza rufe bakinta murya na rawa tace "Dama nasani Sehrish bazata bari a cutar damu ba, nasan tana son mu sosai, dan Allah a fiddamu daga nan akaimu wurin ƴar uwarmu," Kallansu kawai inspector ɗin take yi, wani irin kallo na shu'umanci ganin sun miƙa wuya yasa tace "kun amince zaku amsa cewa kune ku kayi kisan!!"? Atare suka haɗa baki wurin cewa ehh mun amince,' ƴar dariya tayi kafin ta fita daga cell ɗin, a harabar police station ɗin ta tsaya jikin motarta, hannu tasa a aljihun wandonta ta ɗauko wayarta ƴar nokia, daddanawa tayi kafin ta kara a kunnanta tare da cewa "Yaran fa sun amince, zasu amsa cewa sune su kayi kisan, yaushe zanji alert na cikon kuɗi na ? Natsuwa tayi tana sauraron mutumin da ta kira a waya, wanda ba'a bamu damar jin me yake cewa ba, Dariya inspector ɗin tayi kafin tace "nima fa shu'uma ce kamar kai, muddin banji alert ba na cikon kuɗi na, ina mai tabbatar maka da cewa, zansa su fasa amsa laifin,' Ta jima tana wayar kafin ta kashe wayar tana tikar dariya (to fa) A can cikin cell ɗin kuwa, wani tunani ne yazo ma Jahad ita mai hankalin taya akai ƴar sandar nan tasan sunan sehrish !!!!? Kuma taya akai Sehrsh tasan halin da suke ciki ? Tabbas akwai makirci acikin lamarin, Miƙewa tsaye tayi tana zagaye, can dai tace "husanna so ake mu amsa laifin kisan nan don akashe mu, ba don ataimake mu ba !! jiki a mace husanna tace "jahad ni nagaji da rayuwarnan, so nake na mutu kuma yanzun nan,!! hankali atashe jahad tayi hanzarin komawa kusa da ita tazauna tare da dafa shoulder ɗinta tace "Husanna bakya jin daɗi ne," "Eh mutuwa zanyi yanzun nan," ta bata amsa, bin ta da kallo jahad tayi a tsorace ganin , jini ya soma biyowa ta hancinta, daga magana sai abu ya tabbata, kafin ta ankare husanna ta zube ƙasa, ba numfashi, Wata irin razananniyar ƙara Jahad tasaki tare da faɗin "Innalallahi wa'inna ilaihirraji'una !!! Nashiga uku !!Wayyo Allah na Husanna ta mutu........... da gudu police ɗin dake waje suka shigo ciki, sun gigita da ganin halin da yarinyar take ciki tamkar ba numfashi, kuma sun son tabbas ta mutu a hannunsu sai anji dalili, hakan yasa aka kira women police guda biyu suka ɗauki husanna, hada jahad aka tafi da su cikin mota domin kaita asibiti, Sai faman kuka Jahad take kamar ranta zai fita saboda tana ji aranta cewa Husanna fa wannan karon dakyar zata rayu, Ganinsu da ƴan sanda yasa, reception nurses saurin karbarsu, aka shiga

Table of Contents

Chapters

113 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113