Skip to content

Chapter 31

Chapter 31

Abban Sojoji Book One Complete Hausa Novel 1,201 words 0 views Progress saved
Download Book

nishi alamar kai ya fara ɗaukan chargy, A hakan da suke a tsaye manne da juna, jahan yasa hannunsa agaban wandon ayaan ya zame masa belt ɗin jikinsa, shima ayaan ya cire masa nasa kamar wasu mayu haka suka koma, ba sallah ba salati ba neman na ɗan caka "Tell me how did you feel it '? Jahan ya faɗa cikin wani irin salo a lokacin da yake bin jikin ayaan yana licking ɗinsa kamar yasamu Sweet Zamewa ƙasa yayi agaban ayaan yayi kneel down cikin wani irin salo, yasa hannu ya idasa zame masa trouser ɗinsa, Tuni ayaan ya gigita tajin abunda jahan ke masa nan fa suka fita hayyacinsu, Sai bayan sallar isha'e sannan sauran suka dawao kowa agajiye ya wuce bedroom ɗinsa, A time ɗin Junaid ya koma bakin swimming pool saman ɗaya daga cikin chairs guda biyu dake kewaye da ɗan table, wayarsa na ajiye a saman table ɗin, bakomai ya ke tunani ba fa ce babban yayansu rafayet yayi kewarsa sosai, gashi ba kullum ake samun sa a waya ba sai in shi ya kira mutun, idonsa yakai yana kallon tsaftaccen ruwan dake malale a cikin faffaɗan pool ɗin launin sa yayi blue sky gwanin burgewa ga wata irin sanyayyiyar iska wacce kai tsaye take ratsa sassan jikin mutun, natsuwa da kwanciyar hankali ne suka zo masa loka ci guda har ya soma tunanin ya ɗauki wayarsa ya bibiyi numbar nan da aka turo masa message da ita ɗazu, ɗaukar wayar yayi ya shiga laluban number cikin contact ɗinsa, dakyar ya gano ta , danna wa numbar kira yayi ta soma shiga ba'a ɗaga ba. *_Hafsat Bature_* ~(Boss Lady)~ Page 29-30 *Katsina State* Kwana 3 kenan da sallamo su daga asibiti, an basu magungu nan da zasu rinƙa sha na tsawon wasu kwanan ki, sun dawo gidan tsohuwa dama wurinta suke zaune a wani tsohon gida wanda ya jima da fita hayyacinsa saboda tsaban talauci , babban matsalar da suke fuskanta rashin abinci gashi doctor yace suna buƙatar su samu abinci mai gina jiki sosai ,duk sun rame bayin Allah ita kanta tsohuwar ta rasa yaya zatayi da su ita ke fafutukar yadda zata samu abunda zata ciyar dasu, dama ƙosai da kokko take yi da safe shine sana'arta toh sakamakon rashin lafiyar su komai ya ƙare mata jarinta ma ya karye komai ya ƙare musu ƙarƙaf, A wani ƙuƙuƙun ɗaki suke kwana gidan ɗaki biyu ne tabasu ɗaya suke kwana ita kuma a ɗayan, Sam babu komai a ɗakin kamar kango haka yake, yar jakar kayansu ce sai wata guiguyayyaiyar katifa wadda ko kyauta akan ban ita banaso sai dai na kwana a ƙasa, Husanna na kwance a samanta idonta a rufe, ga busassun hayawe a fuskarta, kana ganin ta kasan taji jiki har ynx akwai wasu raunukan a jikinta, Shigowa jahad tayi da lemar ruwa ajikinta alamar alwala tayo, cikin jakar kayansu ta ɗauko wata tsohuwar hijabi ta sanya ta shimfiɗa wankakken ɗankwalinta a ƙasa kasancewar basu da abun sallah, kabbara sallah tayi ta shiga karanta fatiha sbd sallar isha'e ce karatu a bayyane ake yinsa, takai raka'a ta biyu kenan taji muryar Husanna tana faɗin "sehrish sehrish ina so naje wurinta ina so naganta, nidai akaini wurinta bazan zauna a nan ba, Sallah take amma hankalinta atashe yake saboda sanin cewa husanna nada ciwon hauka in ta fara ba wanda ya isa ya dakatarta da ita, a firgice ta farka tana kiran sunanta tashi tayi a fujajen ta nufi hanyar fita ɗakin cikin sauri jahad ta katse sallar saboda gidan da suke ciki bai da kofa buhu ne akayi kofar dashi in kuma husanna tafita hanya zata miƙa, ruƙo ta tayi da ƙarfi ta janyo ta nan fa suka kacame da faɗa dama haka ake fama da ita, ga wani irin ƙarfi dake gare ta saboda ba ita kaɗai bace, cikin kuka jahad ke cewa "dan Allah kidaina ya kike so nayi da kaina ne! nima jiran kiranta nake yi kiyi hakuri kizauna,' muryarta har rawa take yi wurin faɗin "ni ita nake son gani, ki kaini wurinta ko ki ce mata tazo yanzun nan husanna nason ganin ta,' ganin dagaske husanna fita zatayi yasa ta ƙara ƙanƙame ta, aiko batayi wani aune ba taji tayi wurgi da ita sai gata baje a ƙasa, nan take kuma goshin ta da hancinta suka fashe jini ya soma fito wa, a guje husanna ta fita jikinta daga ita sai ɗaurin gaba kanta ba ɗankwali, sai tarin uban gashin dake gare ta mai yawan gaske ga tsari irin mai buzu-buzun nan mai kanan naɗar indomie , ya zubo mata har side by side ɗin fuskanta, tana gab da zata fita tsohuwa tashigo cikin gidan hannunta ɗauke da kwano ta samo musu abincin da zasu ci, Aikuwa karaf suka ci karo da husanna tuni kwanon hannun tsohuwa yayi sama ya faɗo kasa wainar dake ciki ta zube cikin ƙasa, saboda tsabagen takaici yasa tsohuwa tafashe da kuka cikin kuka tace" kinsan wahalar nada sha kafin nasamo muku wannan wainar, sai da akayimun wulaƙanci da girma na da shekaruna kafin akaban ita bashi, amma kalki yadda kika zubar da ita kasa....' kasa idasa maganar tayi cikin kunar rai , tsayawa husanna tayi jikinta yayi mugun sanyi saboda ita ba a cikin hayyacinta tayi ba, hasalima ta manta meya faru ita dai kawai taga tsohuwa na kuka agabanta, nan ta shiga tambayarta meya faru meyasa take kuka, fitowa jahad tayi itama tana shesshekar kukan, juyawa husanna tayi tana kallonta cikin mamaki tace "wai meya faru meyasa kuke kuka pls tell me ? Ƙarasa wa jahad tayi gaban tsohuwa cikin lallami tace" kiyi haƙuri dan Allah, kin sha wahala sosai akanmu duk da baki da wata alaƙa damu, akanmu ba irin wulaƙancin da ba'ayi miki ba amma ki kara jure insha Allah wahalarki baxata tafi abanza ba, Allah zai kawo mana mafita, tana gama faɗan hakan takarasa inda kwanon wainar ya ƙife cikin ƙasa, zukunnawa tayi ta kwaso ta saman guda uku ce ƙasar bata shiga sosai ba, kwaso wa tayi ta zuba cikin kwanon ta miƙe da nufin taje ta wanko ta, cikin sauri tsohuwa ta ruƙo hannunta tare da cewa" kin manta lalurar da ta same ki, idan har kikaci wannan wainar ciwonki zai iya dawo wa, ki aje kawai zanje na sake samo wani bashi tunda bazan barku da yunwa ba,' gaba ɗaya jikinsu yayi sanyi tsananin tausayin kansu ne ya kamasu, juya wa tsohuwa tayi zata fita jahad tace "dan Allah ki aramana wayarki mu kira sehrish dama saboda ita ne haukan Husanna ya tashi," Tsohuwa tasa hannu a ha6ar zaninta ta zaro yar nokia ɗinta wadda ake kira da rakani toilet ta miƙa wa jahad tare da cewa "na manta in faɗa miki naga kiran wannan numbar da sehrish ke kira da ita ban ɗauka ba ynx sai ku kira ta,' Wani irin farin ciki ne ya baibaye su, jin cewa sehrish takira su kara su , karbar wayar jahad Tayi tare da riƙe hannun husanna tace mu shiga ciki mukira ta, sam husanna takasa rufe bakinta burinta taji muryar ƴar uwarta akwai abubuwa dayawa da take so ta faɗa mata waɗanda ke damunta, Abuja city........ message ɗin Fawan ne ya shigo wayrsa karantawa

Table of Contents

Chapters

113 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113