Skip to content

Chapter 100

Chapter 100

Abban Sojoji Book One Complete Hausa Novel 1,196 words 0 views Progress saved
Download Book

bada son ranshi ba ya tafi, ganin ya tunkaro shi yasa shi dakatar dashi tare da cewa "kada ka kuskura kace zaka zomin nan, i don't wanna see u bansan ka ba," Da dariya a fuskar Omar ya ƙarasa yana faɗin "haba lion in nazo ka kashe ni, amma nikam sai na rungumi sanyin idaniyata," Yana faɗin hakan yasanya hannu zaiyi hugging ɗinsa, sgr yajanye jikinsa tare da kai masa punch a ƙirjinsa, aikuwa omar ya daddage shima yakai mashi naushi, Zuba ido su kanal yusif su kayi suna kallon ikon Allah dama haka suke da wasa da wasa su jibgi junansu abun ajininsu yake sun saba, kamar afilin dambe suka shiga kaiwa juna naushi a ƙarshe kuwa sgr ya janyoshi tare da rungume shi ajikinshi ssae yace "Tiger I missed u so much, ka tafi kabarni," dariya Omar yayi tare da cewa "Wato shiyasanya ka nannaushe ni saboda ka huce haushinka ko? "Eh mana," ya bashi amsa ayayin da Omar ke janye jikinshi daga na sgr yace "mu shiga ciki Har ynx akwai gajiya atare da ni, " .. Jerewa sukayi suna tafiya yayin da su yusif ke bayansu, "Abubuwa dayawa sun faru a tafiyar danayi, omar yafaɗi a lokacin da suke shugewa palor ɗin, "Haba kamar me"? Sgr ya tambaya, Omar yace "Idan na huta zuwa gobe zaka sha story bro," . Jinjina kai Sgr yayi tare da cewa "Okey," Sai da sgr yakai Omar har izuwa bedroom ɗinsa dake a upstairs sannan ya wuce nashi, Rage kayan jikinsa yayi sannan ya shiga towel yayi wanka ya fito ɗaure da towel a waist ɗinshi, gaba ɗaya jinsa yake cikin nishaɗi musamman da yaji shi acikin gidansu cikin ƴan uwansa, duk da tunanin twins ɗin nan na ɗawainiya dashi, yaso ya kira yaji ya suke bayan daya barsu amma yyi deciding ya bari sai da safe ya kira Aunty babba ta basu wayar, Dressing kan shi yyi cikin sleeping dress riga da wando masu kyan gaske milk colour zo kaga ruwan kyau, Omar fa na musamman ne, feshe jikinsa yayi da turare sannan yasa hannu ya ɗauki wayarsa da ya ajiye a gaban mirror, Missed call ya gani na Abban su murmushi yasaki tare da cewa "Abbana kenan baka mantawa da ƴaƴanka duk yawanmu," Zama yayi a bedside sannan ya danna wa Abban nasu kira bugu ɗaya yyi picking thats means jiransa yake ya kira dama, tunkan yayi sallama Abban yasoma magana "Omar ka shigo Abujan ne? nayi trying number ɗinka baka ɗaga ba why ' Cikin natsuwa yace "Abbana nasanya wayata silent so bansan ka kira ba am sorry for that, ynx haka ina a cikin gida, "Alhamdulillah Omar naji daɗi sosai, da Allah ya mai domin kai lafiya, kayi wanka ka ci abinci ko"? wannan magnar tasa Omar jin tsananin ƙaunar Abban tasu haka yake duk da girmansu in ya kirasu a phone sai ya tambayesu sun ci abinci sunyi wanka, Soyayyar mahaifi kenan "Abbana nayi abinci ne kawai zan nema yanzu, yaushe zaka shigo gida ne "? Omar ya tambaya, "Akwai abunda ya tsaida ni ne, amma insha Allah wurin ƙarfe 12 zan shigo," Omar yace "Allah ya shigo dakai lpy, my dad i will be waiting to ave ur hug," Sun jima suna waya, daga bisani omar ya ajiye wayar gefensa, da murmushi a face ɗinsa, kulawar da abbansu yake basu na matuƙar ƙara musu jinshi azuciyarsu ( Allah sarki yayin da wasu basu da Uban wasu kuma akwai uban amma baisan ya kula dasu koya damu dasu haka ba) Azmee ce kaɗai ta fito ta wuce kitchen domin shirya abincin, ita kanta tayi late wurin zuwa shirya musu dinner ɗin, hakan yasa bata tsaya neman sehrish ba, ta wuce kitchen ta shiga kwaso warmers ɗin acikin tray tana kaiwa saman dining table, tunkan ta idasa jerawa ma, suka fara fitowa kowa sae hamma yake a yunwace suke da alama, "Aunty azmee 2 times kenan ina leƙowa daga bedroom ɗina in ga in an shirya dinner amma ina ganin ba komai," fawan ne yayi maganar yana shafa ciki, Murmushi azmee tasaki tare da cewa "kuyi hkr dan Allah, wlh bacci ne ya ɗan kwashe ni," "Ai kina ma ƙoƙari Allah, girka wa ƙattai abinci, ɗawainiya da tazurai ae is not a simple ɗin wlh,' ɗagowa su kayi gaba ɗaya dan suka wanene me maganar haroon ne wanda shima fitowarsa kenan, kawar dakai kowa yyi cike da jin haushin maganarsa, zama kowannansu yayi, twins na kusa da junansu sai fawan, su irfan da jabeer da khaleed suna facing ɗinsu, Sai haroon daya iso shima yasamu wuri ya zauna yana faɗin "don ƙaniyarku bazaku gaishe ni ba? wai me kka maidani ne sai kace ba yayanku ba, yayi maganar yana kallonsu, banza su kayi dashi sai fawan ne yace "babu kyau ana cin abinci ana surutu," "To fitsararre iya magana dama ae ammi ta faɗi cewa bakujin magana kamar uwaku," Rai a6ace suke kallo shi abunda suka tsana kuma basa so, ganin sun ji haushi yasa shi ci gaba da cewa "Ƙarya nayi ne? Ammi tace ƴa'ƴan fatima fitsararru ne masu jan kunne ƙarya tayi ne"? ya tambaya yana kallonsu, Rai a6ace khaleed yace "yaya Haroon ka daina menene haka wai? taya zaka rinƙa cin mutuncin ƴan uwanmu agaban mu? Azmee dake a tsaye hankalinta ba ƙaramin tashi yayi ba, gashi bata da ikon dakatar dasu ƙa'idar aikinta kenan, "Ta ina suka zama ƴan uwanku? uba kawai kuka haɗa dasu bayan nan sai me? uwa kowa da tashi, kun manta irin tsanar da Uwarsu take yi maku ? Ita batasan baƙar fata, A zafafe Jahan yace "Kai ya isa wlh, kabar ganinka yayanmu wlh zanci maka mutunci a wurin nan, "Dama ae baku da mutunci gashi ka faɗa da bakin ka, ae gadonsa kayi wurin uwarku," Ruƙe hannun jahan Ayaan yayi ganin yana ƙoƙarin tashi yakaiwa haroon bugu, shima fawan ƴunƙurin yayi amma irfan ya dakatar dashi, duk wannan maganganun na Haroon a kunnan Marshal Omar wanda ke tsaye saman stairs yana sauraronsu, babu wanda yasan cewa ya fito, Haroon yaci gaba da cewa "Ae da kunbarsu Allah jiki magayi in ma yara........' Shaƙar da Marshal yayi masa ce ta bayansa yasan shi dakatawa, da karfin gaske ya ruƙo kwalar rigar haroon gaba ɗaya ya wuntsilo dashi ta bayan daga saman kujerar sai gashi ƙasa baje Wani irin sanyi suka Ji aransu, dama ya hanasu sakat ya hanasu cin abincin ga yunwa suna ji, Wani irin biji biji haroon ya rinƙa gani murya na rawa yace "Ya Allah ka nuna min annabi kamar yadda naga wannan bawan naka zahiran a idona," Damƙoso Omar yayi tare da ɗagosa ya buga shi ƙasa da karfi sai ga haroon asusuce kamar wanda aka zarewa lakar jikinsa sam ya fita hayyacinsa agigice yake faɗin " Innalallahi wa'inna ilahirraji'un akashe ni kawai a huta," su fawan sai faman murmushi suka saki ita kanta azmee ba ƙaramin daɗi taji ba, ci gaba da saving ɗinsu tayi, ta zuzzubama kowannansu, cikin nishaɗi suke cin abincin nasu suna kallon yadda Yaya Omar ke jibgar haroon,' "Bazaka min shiru ba don ubanka," marshal ya faɗi a fusace "Ae wlh sai dae akashe ni," agalabaice haroon yayi maganar, Miƙar dashi tsaye Marshal yayi a lokacin so yayi

Table of Contents

Chapters

113 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71
  72. 72 Chapter 72
  73. 73 Chapter 73
  74. 74 Chapter 74
  75. 75 Chapter 75
  76. 76 Chapter 76
  77. 77 Chapter 77
  78. 78 Chapter 78
  79. 79 Chapter 79
  80. 80 Chapter 80
  81. 81 Chapter 81
  82. 82 Chapter 82
  83. 83 Chapter 83
  84. 84 Chapter 84
  85. 85 Chapter 85
  86. 86 Chapter 86
  87. 87 Chapter 87
  88. 88 Chapter 88
  89. 89 Chapter 89
  90. 90 Chapter 90
  91. 91 Chapter 91
  92. 92 Chapter 92
  93. 93 Chapter 93
  94. 94 Chapter 94
  95. 95 Chapter 95
  96. 96 Chapter 96
  97. 97 Chapter 97
  98. 98 Chapter 98
  99. 99 Chapter 99
  100. 100 Chapter 100
  101. 101 Chapter 101
  102. 102 Chapter 102
  103. 103 Chapter 103
  104. 104 Chapter 104
  105. 105 Chapter 105
  106. 106 Chapter 106
  107. 107 Chapter 107
  108. 108 Chapter 108
  109. 109 Chapter 109
  110. 110 Chapter 110
  111. 111 Chapter 111
  112. 112 Chapter 112
  113. 113 Chapter 113