Chapter 51
Chapter 51
"junaid wai tsaran wasanka ka maida ni ko ? na ta6a cire kaya agabanka ne ? Shiyasa ka raini ko,? dariya junaid ke ta faman 6a66akawa, shima abban dariyar ya yake yi, haka suke in suka haɗu suyi ta shiririta kai kace ba uba da ɗa bane, 💓 .............Sehrish..................... ta koma cikin ɗaki kasancewar babu wani aiki da zatayi, su aunty azmee da chef ummu da momina duk suke gyara komai, zarya take ta faman yi a room ɗin nata, zuciyarta husanna da jahad kawai take Calling, aranta tana cewa "meyasa duk cikin abunda bature ya ƙirƙira baiyo wings ba ? fika fiki, a shiriritar ta , da ace tana da fiffike da tuni tayi sama ba tare da sanin kowa ba ta ware sai wurinsu husanna 😢 ita ce har wurin sallar magriba tana tunanin abu ɗaya, Acan ciki kuwa abba , yasamu ya fito shida baby junaid, bayan sun gudanar da sallah kowa ya hallara a main palour ɗin mazan kawai suka zauna, suna kara gaisawa da abban su,*💫💫HAFSAT BATURE💫💫* ~BossLady~ *Novel writer of* *💋💋💋ABBAN SOJOJI💋💋💋* *page 53-54* 😍 general ishaq na zaune a 3 seater shi da Captain najeeb da talal, Abuhaisam na tare da Abbas da kanal yusif atare suma a mazauni ɗaya, Fawan da khaleed da jabeer da irfan suma duk suna a tare, Yayin da abba ke zaune tare da junaid a side ɗinsa sai twins, gyran murya abban nasu yayi sannan yace " ina kara godiya ga Allah dayasa na dawo na same ku cikin ƙoshin lafiya, naji daɗin hakan sosai, naga wasu sunyi ƙiba, wasu sunyi haske wasu kuma fara ajiye tumbi 🤣 gaba daya suka fashe dariya, dama indai zolaya ce abban nasu ya saba, general ishaq yace "wannan dai dani ake, maganar masu ajiye tumbi, kuma na gode, murmushi abba yayi tare da cewa " Sorry first born ni na isa na sa dakai, kai fa na fara gani kafin sauran,' Abbas yace "ƙwarai mu aka fara gani kafin sauran, ƴan shisshigi da kutsu, ' yayi maganar yana kallon junaid wanda ya kwantar dakansa ajikin abbansu, "Ya fi kowa iyayi abba, kamar shi kaɗaine auta nima fa autan ne,' acewar talal, fawan yace " ae wani aikin ma sai in BABBAN YAYA ya dawo nan zaku ga shagwa6a da narkewa da yake mutuminsa ne, Abba yace "oh wai harynx kuna yiwa junaid irin wannan taron dangin, narasa me ya tsole maku, to bari kuji nan gani nan bari dukiyar uban wani ehe, ya faɗi yana kara janyosa ajikinsa, dariya su kayi abuhaisam yace "Abba kana sane kuwa da zuwan Lion da tiger? ɗan zaro ido abba yayi tare da cewa "kai haba ? Badai wannan uban ƴan ji dakan ba, ɗan wurin Alexandra kke cewa ba? Ka ce na tattara kayana na gudu ," Yayi mgnr ne cikin zolaya sai kace ba akan ɗansa ake magana ba, "Abba kana kiran sunan momynmu kai tsaye ko sakayawa baka yi, ina laifin kace ɗan wurin fatima a musulunce dai," Ayaan ne yayi maganar yana hura hanci, dakuwa Abbas yayi masa tare da maimaita sunan ance "alexandara ba sunan ta bane ? ita da kanta tace ko ƴa'ƴanta bataso su kira ta da mommy tafison sunanta Alexandra ko ƙarya nayi? Kanal yusif yace "aɗan sakaya dai yayanmu, saboda ƙannenmu," Abba yace "ynx don rashin kunya, abbas agaban idona kake faɗin sunan masoyiyata kai tsaye? gaban kuma shalelena ? Junaid ya ƙara rakwabe fuska, dariya su kayi cikin nishaɗi suke firar kowa na ɗan tsoma bakinsa, Azmi ce ta kawo musu abunsha kowa ya kar6a, dama ka'ida ne duk bayan ƴan minti na sai ansha tea ko coffee 😌 tura kopan ɗakin tayi ta shiga tana faɗin "Amani baki ga text ɗina bane nace ki same ni a ɗaki"? aunty babba ce ta shigo ɗakin da amani ta sauka tana mata magana, Amani dake kwance saman bed hannunta rike da waya tana daddanawa, jin muryar auntyn tata yasa ta tashi zaune, bakar jallabiya ce a jikinta, kanta ba ɗan kwali sai doguwar sumar kanta data zuba a shoulder ɗinta, "Sorry aunty na ban ankara ba, na dai ji shigowar message ban duba ba,' Ƙarasa wa tayi kusa da ita ta zauna a side bed din suna facing juna tace "hmmm amani kenan, wato tunda nayi miki hanyar arziƙi, ki kayi kyau kika ƙara haske, kwanciyar hankali ya samu ki ka daina tako wa kizo inda nake ko? Ko phone calls babu ? A whatsapp ma ina ganin ki online ba magana, wato naira ta zauna ko? Yar dariya amani tayi "haba aunty na, pls stop saying that, ke fa ce silar shigata wannan daular taya zan share ki ? Ae kullum ƙara gode miki nake, sbd ynx ko a mate ɗin mu ba wadda takama kafa ta wurin arziƙi, ynx fa takai ga ko taro za'a yi na class mate ɗinmu indai ban halacci taron ba to fasa shi akeyi, kowa burinsa na zo ba don komai ba sai don aga wanka leshin da zan ɗauka da zinaran da zan sanya,' jinjina kai Aunty babba tayi tana ƴar dariya "haka nake son ji my sister, nafi so naga kuna wuta ana binku da fetur, ku zama on top kai kuzama ma topic ɗin gaba ɗaya, inji kawai ana zancen ku a ko'ina, ta ƙarashe maganar da cewa "ina fata dai baki raga masa ko? Kina tatsarsa sosai kina matso sa sbd kinsan fa abunda ya kawo mu family ɗin nan dukiya muka zo mallaka domin mu raya namu family ɗin,' Zuru Amani ta ɗanyi tana kallon auntyn tata, cikin sanyin murya tace "Mallakar dukiya kuma aunty? banda kuɗaɗen da muke samu a hannun mazajen mu har wata dukiya zamu mallaka ? dariya aunty babba tayi tare da dafa kafaɗar Amani tace "ke fa matsala ta dake wani lokacin baki da lissafi, bakya gane wa, ae ynx kowa ta kansa ya ke yi, kuɗi kawai dole mu nemi kuɗi kamar hauka, saboda ynx mun shigo wani zamani da in baka dasu ba'ayi dakai, ka zama tamkar non living thing, masu kudi sune living thing, masu rai kenan,' Ta ƙare mgnr tana kallon Amani wadda ta ɗan dabarbarce sbd auntyn tata ta fara bata tsoro, Aunty babba taci gaba da cewa "Oh wai ke da soyayya kika zo kisha wurin ABBAS? Ae ni ban haɗa auranki da abbas ba don soyayya kawai, face don ki rinƙa tatsar mana shi, sannan naga haryanzu babu ciki a jikin ki, uban me kika tsaya jira !? Hankalin Amani fa ya tashi ganin yadda lokaci guda auntynta ta, ta bayyana mata mummunan ƙudirinta akan family ɗin Abban Sojoji, Ajiyar zuciya tasaki kafin tace "aunty ra'ayinmu ne yazo ɗaya, shima bayason haihuwa da wuri munyi planing sai nan da 5yrs, ynx soyayya kawai muke sha....... " Katse ta auntyn tayi da cewa "ko ba soyayya ba? Nabi soyayyar da gudu, ashe head fish gare ki sam bakya gane wa, to bari kiji in faɗa miki, ki aje wannan planing ɗin, ki ɗauki ciki kawai ! mun samu mai cin gado, nima nan da kike gani na, ba don lalurar da ta same ni ba, da tuni na jima da sauke wani, Jinjina kai Amani tayi tana kallonta cikin mamaki, ƙasa ƙasa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113