Chapter 50
Chapter 50
ɗinta, suyi flat tamkar babu, dama Allah yasa su 6ace muga yarda zata yi........ Shi kansa baisan dariya ta kubuce masa ba, har ya fetsar da cornflakes ɗin dake bakinsa, zuba mishi ido sehrish tayi gaban ta na faɗuwa tsoranta kada ace wani abu junaid ya ganu wanda zaisa ya gane cewa ita maca ce,😳 Sai faman tiƙar dariya ya ke yi ba kakkautawa, sam ya gaza stopping kansa, Tamkar tv haka ta ƙura wa junaid ido yana dariya, fararen hakoransa jere rass take kallo ga ƴar wushiryarsa siriri ya, ganin ya kasa controlling kansa ya sa ya miƙe ya kama hanyar fita yana ci gaba da dariyar, Abun ya bata mamaki, ganin ya tashi yana ta dariya gashi baici abun kirki ba, anya junaid yana da lafia kuwa? Ko dai yana da psycriatric disorder ne? daga bisa ni ta ta6e bakinta alamar i dont care taci gaba da shan abunta, Bedroom ɗin abbansu ya wuce directly, a hankali ya tura kopan ya shiga, samun shi yayi a tsakiyar gadon ya baje abunsa, ya warware, Murmushi ya saki ganin abban nasa, har cikin ransa yaji daɗi ganinsa ya dawo cikin ƙoshin lafia,... "Lallai abba abu yayi kyau, shine an dawo ko a neme ni, aiko yanzu baccin nan naka zai ƙare,' Ja da baya yayi sannan ya watsa a guje ya faɗa saman gadon sai ajikin abban nasu a firgice cikin magagin bacci abban ya rinƙa faɗin "a miko bindiga 6aro ya shigo ' fashe wa da dariya junaid ya yi, yana kallon abban nasu wanda idonsa ke a rufe yana ta faman sambatu,' tabbas yaji nauyin mutun akansa, amma sam ya gaza buɗe eyes ɗinsa sbd a gajiye ya ke, Cikin rashin imani junaid yasa hannunsa yana gwale masa idanu, sunyi ɗan ja, biji-biji yake ganin junaid sai faman zabga murmushi yake, Cikin nishaɗi ya ce "Abba its me your heart beat, i came here to disturb u, 🤣 a hankali abban ya idasa buɗe idanunsa, a firgice ya yunkura ya janye junaid gefe ɗaya, ba ƙaramin tsorata yayi ba, saboda idonsa wani farin aljani nuna masa sai da ga baya gane cewa she junaid ne, "Yanzu ka kyauta ? dama ina ji an hau saman jikina nasan cewa kaine, duk duniya babu maiyi mun haja sai kai,' "Cikin shagwa6a junaid yace "ka dawo baka neme ni ba abba,' ya ƙare maganar yana zumbura masa baki, yatsina fuska abban yayi yana kallonsa aransa yana cewa " ynx fa sai yace zaiyi mun kuka shi ala dole gabu auta, bari na jaraba shi nagani ya canza ko hanyarzu yana nan yadda na barsa, ɗaure fuska yayi tare da nuna ma junaid hanyar fit yace "kai tashi ka fice mun bana son takura jarababbe,' cikin yanayin mamaki junaid ya ce" abba Ni kake ce ma jarababbe? Kadawo baka neme ni ba kuma shine kake korata ? Abba yace "ka ga tashi ga fice mun tunkan nawaje suji mu,' ya faɗi yana kara tamke fuska, .ganin cewa dagske abban nasu yake yasa ahi tashi jiki a sanyaye ya sauka daga saman bed ɗin ya isa bakin kopa, bai bude kofan ba tsayawa yayi yana jiran abban ya bashi hakuri, ɗan juyawa yayi da kansa ya saci kallin abban nasu wanda ke zaune tsakiyar gadon, haɗa ido sukayi lokaci guda 👀 narai narai da ido junaid yayi alamar zai yi kuka, shi kam Abban abun ɗaure masa kai ya ke yi, har wani sa in tunani ya ke anya Junaid namiji ne ba mace ba? Ace har yau mutun jin kansa ya ke kamar jinjiri, ko don ba nonon fatima yasha ba ? Don tabbas yasan cewa da ace fatima ta shayar dashi da guyababbe zai zama ba susu ba, amma duk da hakan ƙara son yaron nasa ya ke fiye da sauran, zuba mishi ido ya ci gaba da yi, Junaid dake tsaye yana sum6ura baki, biji biji ya soma gani a idanunsa, lokaci guda ya soma sakin tari, hannu yasa tare da dafe saitin zuciyarsa, yana ambaton kalmatussha hada, Hankalin abban nasu a tashe a wani irin firgice, shi kansa baisan lkcn da ya wuntsilo daga saman gadon ba, sai wurin junaid wanda kafin isowar abban nasu ya zube ƙasa 😨 Cikin wani irin tashin hankali, abban ya dire guiwarsa a gaban junaid inda ya ke kwance ba numfashi, Muryarsa har rawa rawa take yi wurin furta "Innalallahi wa'inna ilaihirraji'un junaid !! Junaid!!! meke faru wane ! Ka tashi dan Allah nifa wasa nake ma, hannunsa yasa yana bubbuga ƙirjinsa, tuni idon abban nasu ya cicciko da kwalla "kai ka tashi bana son wasa ! ya kake so nayi da rayuwata in na rasa ka, Junaid bai buɗe ido ba sai da yaji dirar hawayen abban nasu a fuskarsa sannan ya buɗe su yana dariya, Aikuwa abban ya rufesa da duka, ta ko'ina, tashi ya yi ya watsa a guje suka shiga zagaye ɗakin suna yar guje guje "wlh junaid baka da mutunci, ko tausayina baka ji, ka rasa irin wasan da zakamin sai wannan, kasa shugan sojoji zubda hawaye, ' Yana biye dashi yana magana, haye wa saman gadon junaid yayi abban ya bisa, A tare suka kwanta sama suna facing ceilling, junaida yace "abba na gaji wlh" "nima na gaji junaid, dan Allah kada ka sake min irin wannan joke ɗin bana so, baka ji yadda hankali na ya tashi ba,' abba yayi maganar yana haɗiye yawu, Junaid ya ce "dama haka kake so na abba, tab dole na tsula tsiyata son raina, wlh abba ka ban mamaki hada yar hawaye,' 🤣 dariya abban yayi tare da cewa "ba dole ba, hmmm baka son yarda nake jin ka bane shiyasa, ynx dai tell me da bana nan waya ta6amin kai ? muɗaura ɗamarar yaƙi, ? 🤨 tashi zaune junaid yyi saman bedmattress ɗin yace "zan faɗa maka daddy but firstly tell me ka yi mun tsarabar da nace ? Abba yace "ya za'ae na manta babyna, ba traditional dress ka ce kana so ba ,na ƴan china? Ae na siyomaka abubuwa da dama ma, suna nan,' Wani irin murmushin jin daɗi junaid ya saki tare da cewa "abba kayima kanka ƙiyamul laili da ace baka siyamun ba ko, hmmm da kaga rigima, dariya abban yayi yana kallonsa har time ɗin yana daga kwance, junaid yaci gaba da cewa "amma abba baka haɗu da wata zazzafar ƴar budurwa haka ba acen? Nasan ka da farin jini , Cikin zolaya junaid yayi maganar, ɗan zaro ido abban nasu yayi tare da cewa "tab ! ae na gama wlh, Wa ? ni hussein la la la laa, waɗannan fararen basu da guarantee, yadda momynku ta gasa mun aya a hannu, wannan gasuwar ta ishe ni haka, na ɗauki darasi, Ae ko zan ƙara aure iya nan ne, bazan wuce hausa fulani ba, mata masu kunya, ga riƙo da al'ada ga girmama muji Allah sarki maryam 😢 dariyar junaid yayi tare da cewa "su Abba anji jiki, dama ance jiki magayi ne, ynx kaji jiki ko? sai yanzu ka gane cewa matan mu suna girmama muji ko amma ka tashi ka auro mana ....' bai bari ya idasa maganar ba ya yunkura ya janyosa jikinsa yana yi masa dundu a baya, yana cewa
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113