Chapter 39
Chapter 39
kuma wani ya shigo ya cutar da ita tun da ba kofa a gidan buhu ne kamar labule, da tagama buga game ɗin taji shiru gidan ba kowa ta kwakkwala masu kira kawai sai ta kama rera kuka tayi mai isarta ta koma ta kama bacci, Ringing ɗin wayar ne ya tayar da ita har sai da ta tsorata saboda ta ajiye wayar a saitin kunnan ta, Cikin sauri tasa hannu ta ɗaga wayar tana sauraran jin muryar wanene, Sehrish ta gyara murya tare da cewa"assalamu alaikum yar uwa ni ce pls kiyi mgna da sauri ya jikin naku ya husanna taji sauƙi ko har ynx da haukan nan akanta ? ta tambaya tana jiran amsa Sautin kuka taji tunda taji hakan ya tabbatar mata da cewa husanna ce ta ɗauki wayr saboda ta tsani ace mata tana hauka ita bata yarda ba har yau ! "Subhanallahi kash ! husanna ke ce..? ta tambaya kamar tana a gabanta, Cikin muryar kuka tace "ni ce! shine kika tafi ki ka barmu ko ? cikin wahala da bakin talauci kullum ba abinci sai mu jera kwana 5 muna cin ɗumamen tuwa....' Jin wannan maganar yasa kwalla ta taru a idon sehrish ci gaba da sauraronta tayi "ni nagaji dan Allah ki dawo ko kizo ki dauke ni wlh bana jin daɗi, ko isasshen bacci bana samu ga sauro ga yunwa ko kayan sawa babu kullum wasu tsummo karai tsohuwa take bamu muna sawa ni nagaji gsky,' Sehrish batasan lokacin da kuka ya 6arke mata ba, sam tagaza magana tuni jikinta ya soma jijjiga kamar wadda sanyi ya buga "Kinyi shiru baki ce komai ba ? kin manta oumman mu tace duk runtsi duk wuya karmu rabu da juna amma kika tafi ko ? baki sona ko ? So kike na mutu ko, to shikenan zan je na kashe kai....' tsawa sehrish ta daka mata wanda hakan ya dakatar da ita daga magana " ya isa ! Ya isa! ya kike so nayi? saboda ku nake zaune a nan husanna, bashi ne na dubu ɗari tara akaina how can i pay it ? i dont ave anything dole na tsaya nayi musu aiki na tsawon shekara ɗaya da rabi,saboda ku ! daker ta ƙarasa maganar tana share kwalla, Jin yadda sehrish ke faman shesshekar kuka yasa jikin husanna yin sanyi ta ce "kiyi hakuri in na 6ata miki rai bansan ran ki zai 6ace ba,' dakyar sehrish ta tsaida hawayen ta gyara wayar a kunnanta tace" rai na be baci ba ina kuka ne saboda ku halin da kuke ciki, amma karki damu kinji ƙanwa ta in na samu kuɗi zan tura muku insha Allah ki tayani da addu'a,' cikin sanyin murya husanna tace" ina miki addu'a kullum bana mantawa,' Murmushi sehrish tasaki kamar suna kusa da juna tace"I love u so much shashasha,' tana jiyo muryar husanna ta cikin wayar tana tiƙar dariyar saboda ta tuna mata da wani abu, daga nan sehrish tace "zan ajiye waya send my regards to jahad & tsohuwa,' husanna tace"insha Allah zasu ji" daga nan ta katse wayar ranta fal saboda taji muryar husanna, cikin koshin lafiya, nan fa ta soma tunanin yadda zata haɗa masa chocolate cake ita hasalima a suna kawai tasan cake ɗin, Wuri ta samu saman ta zuƙunna ta shiga lalubar masa waya instead taje tayi aikin daya sata, Gallery ɗinsa ta shiga madaddalar hotuna, na fa ta fara ganin haɗaɗɗunan pictures ɗin samarin familƴ ɗinsu hada waɗanda su kayi a ƙasashen waje, A nan ne taga hotonan wannan haɗaɗɗen matashin saurayin mai shegen kyan nan, shi da junaid su kayi hoton a cikin jirgi da alama privet jet ne mallakinsu saboda su biyu ne acikinsa, sunyi hugging ɗin junansu fuskarsu ɗauke da murmushi, wuce wa gaba tayi next picture nan fa ta ƙara ganin hotonsa cikin dandazon sojoji suna sara masa, Ƙasa tayi ta shiga videos nan fa ta gane wa kanta zahiri, Videos ɗinsa tagani kamar hauka da alama junaid na yinsa sosai, ran ta yana bata cewa wannan ba kowa bane face BABBAN YAYA wato surgeon general RAFAYET, ta jinjina wa matsayinsa ganin kowane video zakaga dubban sojoji ne turawa kewaye da shi suna taka masa baya, ko suna sara masa , tana cikin wannan laluban wayar ta soma ringing bin hoton da ya bayyana a calling ɗin tayi , zaro ido waje tayi tare da buɗe baki alamar mamaki, mutumin da take bibiya ynx haka shine ke kiransa a waya, tunani ta soma yi ta yi ɗaga ko kar ta ɗaga ? katse wa kiran yayi wani kuma ya sake antayo wa wayr ta ci gaba da ringing, Cikin tsananin tsoro da jin fargaba ta ɗaga tare da karawa a kunnanta bata ce komai ba, tayi shiru tana sauraronsa abun da ya ɗaure mata kai shima bai ce komai ba ! hasalima alamu sun nuna cewa ya manta daya danna kiran saboda tajiyo hayaniya mutane ta cikin wayar alamar tattauna wa ake, katsewa kiran yayi, janye wayar tayi daga kunnan ta ta zuba ma number ido da sunan da aka a jiki "My everything" ta jima wurin zugudun tana kallo kamar daga sama taji muryar junaid "An kammala haɗa min cake ɗin" A firgice ta tashi zaune tana kallonsa tayi wuri wuri da ido tana mazurai, Murmushi ya saki tare da miƙa mata hannu ya ce "Gimme my phone," cikin rawar murya tace"am..umm..dama ynx nake am..: hannu yasa yayi mata alamar tayi shiru kafin yace its ok ba damu zan sa a kawo min ne kawai,' ya faɗi hakan tare karban wayar ya shige ciki binsa da kallo tabi shi har ya 6ace wa ganin ta, A cikin waɗannan kwanakin wata irin shakuwace ta shiga tsakaninta da junaid tarasa dalilin dayasa yake kyautatamata sannan abunda ke ɗaure mata kai ynx baya bari ta shigo ɗakinsa musamman inda ga shi sai shorts (gajeran wando) a jikinsa, abunda bata sani ba shine ya gane cewa ita macece da cen abunda yasa yake sakin jiki bai kunyar yin komai a gabanta saboda a tunaninsa namiji ce, ga shi kullum sai ya bata aron wayarsa ya ce ta buga game, waɗannan abubuwan na matuƙar ɗaure mata head, Ba ƙaramin daɗin hakan taji ba, kullum sai sunyi waya dasu jahad da husanna, kullum sai tayi mata complain akan ta turo musu kuɗi sun gaji da talauci, tai ta faman basu hakauri akan su bata lokaci, bata samun matsala da kowa ynx, tana taka tsantsan akan duk wani abu da zai sa a kore ta daga gidan, Mutunci tsakanin ta da azmi sai ƙara habbaka yake abun ba'a magana ta maida ta kamar auntyn ta ita ma haka azmi ta maida ta kamar yar cikinta ko nace ƙanwarta komai na tafiya dai dai, A 6angaren su husanna kuwa dake cikin mawuyacin halin kamar kansu farau talauci, suna buƙatar agajin gaggawa domin maganungunan da doctor ya ba ta sun ƙare dole sai an samu ƙuɗi an siya mata wani, don haka jahad ta yanke shawarar turama sehrish saƙo, a lokacin da message ɗin ya shiga wayar na hannun junaid, Karantawa yayi kamar haka" sister maganin husanna fa sun ƙare akwai matsala tazama wata zararriya ta hana mu sakat pls ki taimaka mana," Koda junaid ya
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113