Chapter 55
Chapter 55
uku ne a gidan ko wanne room da toilet Palo guda biyu sai kitchen sai wata toilet din kofarta daga wajen Compound,akwai tsakar gida yaji interlock da flowers,ga parking space zai ci mota hudu suna zaune da Amarya da landlady,Landlady tace ki sa Ido akan mijinki Kinga kyakyawa Kika aura mazan yanzu sai ka sa Ido in ba Haka ba zai barki a nan gida yaje Yana kula wasu a waje,motsi idan yayi ki dinga kula da shi sannan ki Masa biyayya ki rike mijinki Hannu bibiyu amma karki barshi haka sakaka maza mayaudara ne mazalunta ne,Kinga Raudah Namiji ba dan goyo bane ki kula da Shige da ficensa,Raudah tace na gode ya zama dole na sa Ido akan mijina,Affan da Yamma rana Kiri Kiri 4pm ya shigo gidan yazo ya tsallake Landlady ya ajiye hularsa a saman bed kusa da Raudah ya shige toilet Yana ce musu sannunku,Alwala yayi ya fito ya fice,bayan an idar da Sallah ya sake shigowa gidan ya bude wani daki ya fito ya Shiga dakin da su Raudah suke gabanta yaje ya duka tare da Kai bakinsa saitin kunneta yace kinyi Sallah? Kai ta daga masa Yace to me Zaki kici cikin rada ance min tun safe baki ci komai ba kinki cin abinci ko sai na baki da kaina,Murmushi tayi ba shiri tace ae, Landlady bata San me suke cewa ba ya gama ya fita,ba afi 15mnt ba ya dawo ya sake shigowa cikin akwatunansa na kaya ya bude akwatinsa daya ya dauki wani turare ya zuge ya fita, Landlady ta dinga dariya tace yau kin shiga Uku Raudah tashi zanyi na tafi tun kafin ya koreni da Kansa,Raudah ta rike Landlady tace dan Allah karki tafi yanzu ki bari sai dare wallahi kina tafiya Affan bazai kyaleni ba Raudah harda hawaye, Landlady taci gaba da zama suna Jin Affan a tsakar gidan yana duba gidansa Yana kakale kakale dole shi sai yaga Amaryarsa ga Landlady taki tafiya,a daddafe ya hakura ya dawo ta jikin windown baya ya bude tare da lekowa bayan ya janye labilen gefe da hannunsa,Raudah da Landlady Suka juyo ya kalli Raudah tare da sakin Murmushi ya daga Mata gira daya, tace mene ne cikin sanyi yace babu sauro a gidan ko? tace ae,yace okay ya rufe window din, ciki ya sake shigowa ya wuce su yayi Alwala ya fito ya tafi masallaci,Suma Sallar sukayi,ai Affan ka rantse ya Riga liman yin Sallama ana idarwa sai gashi ya dawo ciki yace yau da wuri Zan kwanta Landlady Wai a nan Zaki kwana ne na nuna Miki bedroom dinki? Ki tashi ki tafi gidanki mana,Raudah ta rike Landlady,Affan yace nifa babu me Kaiwa zuwa Sallar Isha a gidana anyi magariba na gaji hutawa zanyi, ba shiri Landlady ta mike ta yafa mayafinta ta dauki Jakarta tace na tafi sai Watarana kuma,Affan harda daga Mata hannu yace bye... Ya bita a baya ta shiga motarta ya bude Mata gate ta fita lokacin Abokinsa ya kawo Masa katuwar Leda ta kayan ciye ciye ya rufe ya garkame ko Ina ya dawo ciki yana cewa harka iya harka. Yana shigowa ya yasa hannaye ya dauki Raudah tare da dan shillata Yana murna dariya tayi ba shiri ajiyeta yayi ya dakko plate tare da zuba musu nama ga fruits Salat ga su Madara da sauransu,Raudah yunwa take ji amma tsabar gulma wai bata Jin yunwa yace Kinga ni dake babu haka ko kizo muci ko na Miki dura ko kici ko ma baza kici ba yau a gidan nan sai nayi abinda nake so dake,Raudah ta sakko kasa ya jawota jikinsa taji wani kamshi yake fitarwa na musamman Affan yayi ta furta a ranta tace sabanin Hussain shi idan ta sa kanta wajen hammatarsa har wani wari tana tashi tana bugawa da hamami Affan Kuwa sai kamshi da kamshi,Raudah tace in baka labari? Affan yace Ina jinki tana dariya tace wallahi tsohon mijina Hussain warin hammata yake har dauke numfashina nake Watarana sai yayi kwana uku baiyi wanka ba,Affan bata rai yayi sai kace wacce ta yabi Hussain din yace ku Wanda kuka taba aure Kuna auren wani sai ku dinga zancen tsohon mijinku,Raudah tace Yi hakuri ai ba yabonsa nayi ba,ae amma kin kwanta a jikinsa ai har kinji warin hammatarsa Raudah tace tab mutumin da bashi da lafiya sai fa muyi sati nawa bamu hada shimfida ba sabo da yasan ba abinda zai iya sau tari ma Yana wajen Shan giyarsa idan ya dawo sai bacci fa bamu hada makwanci ma,nice ma nake dan zuwa,Affan yace ae ke ga mayyar Banana ko to ai gata kin samu ta me lafiya,Raudah tace Allah baka hakuri yace ameen karki sake min Maganar Hussain ko Hassan ne ba ruwana,Juyowa tayi suna facing juna tace I said I'm sorry ko,shuru ya mata,chakulkuli ta Masa tun Yana fuskewa ya Fara dariya sannan da kanta ta Fara bashi Naman itama tana ci har suka gama ciye ciyensu sannan tace bari naje bedroom Ina zuwa ta mike ta tafi bedroom dinta ta shiga wanka,Shima brush yayi sannan ya Fara wanka Kamar zai cire fatarsa haka dama yake wanka,har ta fito ta shirya cikin kayan baccinta green me digon digon yellow ta sha kyau ta shafa turaruka tare da gyara gashinta,Abaya ta dora a Kai da hijab ta dawo dakinsa har ta dawo Yana ciki Yana uban wanka a haka ma Wai sauri yake har ta gaji da jira sannan ya fito sanye da rigar wanka Fara Yana goge sumarsa da towel ya fito ya Fara Shafa lotion dinsa me kamshi ya gama ya dawo ya gyara sumarsa Yana fesheta da kayan kamshi ya gama,yazo ya shafa turarukansa masu kwantar da hankalin me Shaka Jallabiya ya bare sabuwa Fara ya saka ya juyo ya kalleta Yana Murmushi Suka tada Sallar Isha sannan yayi Nafeela ya musu addua yanda addini ya koyar,jallabiyar ya cire daga shi sai boxers yace Amarya tashi a cire Miki Kaya yau juice dinki Zan sha,Raudah ta fara Jin wani tsoro Ya zare Mata abayar Ashe harda rigar baccin ya hado gaba daya,Raudah ta saki Kara tana Kare jikinta, Affan Yana gani ya zauce ya rude ya wani susuce,saman bed ya turata a hankali ta fada,tace a kashe light kunya nake ji,yace Ina dole na kalli komai nawa,ya samu Raudah ya Fara murzata jikinsa Yana tsuma yace kwalele dai ya Kare yau kin Zama tawa, Raudah ta fara hawayen tsoro ya fara shafa kirjinta yanda yaga dama bai san Sanda yace Hussaini kayi asara babba ka cuci kanka,tunawa yayi ance bashi da Lafiya yace Allah ya baka lafiya Usaini ka samu kalarka me wari,duk ya rasa ta inda zai Fara,Raudah ya kalla yace ta Ina Zan Fara ne abin dadin naku yayi yawa,Raudah da mugunta tace ta tafin kafa zaka fara,yace amma bakya kaunata ya Fara Mata ta yatsan kafa Yana lallasheta a nutse,Abinka da dama a kusa ake Raudah tuni ta daina wani iskancin hawaye tana karbar darasi,Yana sarrafata idan taji wani dadin sai ta Fara tayashi suna jiyar da juna dadi,kirjin Raudah yau yaga ta kansa da bakinta,har ya gangaro down Yana Mata salo basa iya magana sai Nishi da kuka sweet,Affan gaggawa yake Yana Jin Raudah wet ya nemi hanyarsa gam gam da kyar
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71