Chapter 46
Chapter 46
bakinsa ya dora a Kan nipple dinta Yana sha,Siyama daga ita sai pant dinda da pad, yana sarrafata yanda yake so,tuni ba Kaya a jikinsa cucumber ya saka a tsakanin boobs dinta Yana gogawa zuwa wani lokaci ya kawo a saman kirjin nata,Siyama tana shagwaba tace ka goge min kirjina ji yanda ka bata ni,Tissue ya dakko tare da goge Mata kirjin inda ya baci shima ya goge jikinsa bayan ya huta wanka yayi ita Kuwa Siyama kirjinta ta wanke ta fito ta maida kayanta ta kwanta a nan yazo ya sameta bayan yayi wanka ya tsarkaka,zuwa yayi ya kwanta a jikinta ya makalkaleta suna Hira sama sama har Suka Yi adduar kwanciya bacci Bacci ya kwashe su. Affan kuwa Liman da Yan Uwansa ya tura gidan su Raudah aka Kai kudin aure bayan sunyi bincike a kansa,daga baya aka tsaida ranar aure nan da wata uku,Raudat ana ta murna gidansu daya amma Affan zance yake zuwa abinsa,yau da yamma ma waya ya Mata Yana office yace zanzo ki shirya,tace to tana ta shiri har da wani yi Masa girki Kamar bako tayi wanka ta tsara kwalliya cikin fitted gown ta leshi maroon taci dauri dama Raudah ta iya dauri kala kala,Affan Kuwa wani hadadden gidan wanka ya shiga yayi wanka a can da gidansa da komai amma Wai bazai koma ba zance zai je,a can ya shirya cikin wasu kana Nan Kaya na gaske wasu fararen takalma ya saka me tsadar gaske na manyan Yara kamar Wanda ya sauka a jirgi,ya fito Yana sheki da kamshi,kayan da ya cire ya saka a bayan mota ya shiga ya tafi Shopping mall ya shiga ya siya Mata wasu Kaya masu kyau readmade sannan ya tafi tare da sake kiranta yace Yana Hanya,Bayan dakunansu ta can Bayan compound bishiyu ne da flowers a can Raudaj ta shimfida musu katon Sallaya ta jere kayan abincinta a gefen Sallayar, Landlady da wasu Wanda suke estate din dariya suke basu abinda suke yi,15mnt Aslam yayi parking a gidan ya kirata a waya nazo,Fitowa tayi da mayafinta karami Kalar kayan ta yafa,har jikin motarsa Yana Murmushi Yana kallonta tace muje ya bita inda suke Zama suyi zance Suka zaga Suka zauna,Ina yini ta gaida shi yace lfy Alhmdllh ya kike fari tayi sannan tace Lfy lau,irin wannan kyau haka ai sai ki sa na Suma,Dariya tayi ya zuba Mata Ido Yana kallonta tana Jin kunya,Maganar Landlady Suka ji tazo tace Affan kazo kayi bakuwa,yace bakuwa Kuma? landlady tace wata dai budurwa ce Yar ja haka da ita me Kama da Yan Fulani,Nan take Raudah ta bata Fuska ta cokalo dan baki gaba,yace ki kawo ta nan bazan iya tashi ba lokacin wife dina ne yanzu, Landlady taje ta taho da Nabeela Affan sai ganin Nabeela Kawai yayi yasha mamaki ta ya ta gano inda yake Nabeela tana zuwa Gaban Affan ta tsuguna tana hawaye ta durkusa tana kuka tace dan Allah Affan kayi hakuri na tuba ka yafe min,nasan mun ci Amanarka dan Allah ka yafe min mu dawo Kamar da wallahi ko yayanka Dana aura ban taba Jin dadin aurensa ba, ban samu sukuni ba bare na bashi kulawa haka ya sakeni Sabo da nadamar abinda nayi maka,yanzu Ma Yusuf din ya talauce Wanda suka dora shi akan kasuwancinsu sunce zaluntarsu yake Suka kore shi Yana da aure Kuma komai da ya mallaka Suka kwace Wai da kudinsu ya siya yanzu ma a gidan haya yake zaune da matarsa ko keke baida shi duk wannan hakkinka ne Affan dan Allah ka yafe min ka dawo gareni Zan gyara halayena ka sake bani dama, ka so ni a baya ka sadaukar da dukiyarka a gareni ka tallafa Mana da karfinka da arzikinka da lafiyarka amma na butulce maka maimakon ma na auri wani sai ma na auri yayanka uwa daya uba daya kaico na,na nemeka na rasa har na sake auren wani Farook a kanka na kasa Zama yanzu na dawo dan Allah ka yafe min ka dawo mu koma soyayyar mu Kamar a baya,Affan sai da ya gama jinta ta gama sannan yace ni ai daga ke har Yaya Yusuf na yafe Muku ban rike ku a raina ba a baya dai nace bazan yafe Miki ba amma danayi tunani na yafe miki,dadina da gobe saurin zuwa yau gashi kin dawo na aureki to bari kiji na Miki warning daga yau Kar na Kara ganinki a gidan nan kinzo nemana bana sonki yanzu na tsane ki,kalli wannan ya nuna Raudah yace ita Zan aura an kusa bikinmu Nabeela ta sake rushewa da kuka tana dan Allah ka aureni Affan ko da kishiya ne Zan zauna ko cikin Mata uku ne, kar kaga nayi aure har biyu farjina fes yake ba abinda ya same shi ban Bari na haihu ba a matse nake gam wajen bai bude ba kuma .....kafin ta karasa Raudah ta kwadeta da wani shegen mari tare da Mata tsawa rufe Mana baki munafuka algunguma,makira a gaban nawa? Kaji kwartuwa,Nabeel tace ni Kika mara dafe da kumatu Raudah tace an mareki ko Zaki rama ta mike tsaye ta koma kusa da Nabeela tace ko Zaki rama dan uwarki in Miki shegen duka yanzu,Nabeela ta kwaso kafafun Raudah ba zato Allah yasa ta fada Kan Affan kirjinta gaba Daya a Kan hannayensa,Affan yaji Dadi yayi luff a haka kamar gunki yaki motsi,kafin Raudah ta mike Nabeela ta rufeta da duka amma Affan sabo shi dadinsa yake ji sai motsa hannaye yake Yana tabewa Raudah kirji nan Kuma Nabeela tana dukanta ta ko Ina,Allah yasa Raudah ta mike ta Kama Nabeela da jibga Kamar Allah ya aikota ta tuge Mata dankwali gashin Nabeela Dan kwaikwayayye amma yasha gyara abinta,Nabeela Munafuka har da zuwa ta fada jikin Affan, Affan ya zuba Mata duka a baya ya sake zuba Mata wani dukan ta mike ba shiri Sabo da zafi dan bai Mata na Wasa ba yace kazama Zaki lalata min kaya, Raudah kishi da zuciya kamar zata Suma ta dauki glass cup zata kwadawa Nabeela Aslam ya kwace ya rike hannayenta tana Nishi tana fisgewa tana ka sakeni wallahi na nuna Mata Dan burar....ta dinga ashariya,Nabeela taga abin na gaske ne har sai da Raudah ta bata tsoro yanda tsabar masifa take kakkafe Ido,Affan yace kiyi hakuri Sweetheart,Ina Raudah Bata Jin Kira fisgewa tayi ta damko Nabeela ta turmusheta ta sake surar plate din tangaran zata kwada Mata Affan ya kwace,ganin Haka ta mike da gudu ta dakko wani katon dutse,Nabeela tayi asalin tsorata Raudah ba jira Affan Yana cewa Kar ta wullo amma sai da ta jefowa Nabeela ya sauka a goshin Nabeela ji kake kwas wajen ya tsage jini Yana fita duk da Haka bata hakura ba wani ta dakko Nabeela ta tashi ta fita da gudu ta bar gidan,Affan yaje zai riketa shima ta jefa Masa dutsen Allah yasa Bai same shi ba gaba daya Raudah ta haukace,Yana cewa kiyi Hakuri sai kuka tace na daina sonka bana sonka me kule kulen Mata ko yaushe mace tazo wajenka na daina sonka a fusace ta bar wajen tana kuka ta koma dakinta ta kwanta tana kuka zuciyarta na Mata zafi, Affan shi bai San haka take da fada ba ma Yana ta mamaki gemunsa da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71