Skip to content

Chapter 46

Chapter 46

AURENMU Book One Complete Hausa Novel 1,245 words 0 views Progress saved
Download Book

bakinsa ya dora a Kan nipple dinta Yana sha,Siyama daga ita sai pant dinda da pad, yana sarrafata yanda yake so,tuni ba Kaya a jikinsa cucumber ya saka a tsakanin boobs dinta Yana gogawa zuwa wani lokaci ya kawo a saman kirjin nata,Siyama tana shagwaba tace ka goge min kirjina ji yanda ka bata ni,Tissue ya dakko tare da goge Mata kirjin inda ya baci shima ya goge jikinsa bayan ya huta wanka yayi ita Kuwa Siyama kirjinta ta wanke ta fito ta maida kayanta ta kwanta a nan yazo ya sameta bayan yayi wanka ya tsarkaka,zuwa yayi ya kwanta a jikinta ya makalkaleta suna Hira sama sama har Suka Yi adduar kwanciya bacci Bacci ya kwashe su. Affan kuwa Liman da Yan Uwansa ya tura gidan su Raudah aka Kai kudin aure bayan sunyi bincike a kansa,daga baya aka tsaida ranar aure nan da wata uku,Raudat ana ta murna gidansu daya amma Affan zance yake zuwa abinsa,yau da yamma ma waya ya Mata Yana office yace zanzo ki shirya,tace to tana ta shiri har da wani yi Masa girki Kamar bako tayi wanka ta tsara kwalliya cikin fitted gown ta leshi maroon taci dauri dama Raudah ta iya dauri kala kala,Affan Kuwa wani hadadden gidan wanka ya shiga yayi wanka a can da gidansa da komai amma Wai bazai koma ba zance zai je,a can ya shirya cikin wasu kana Nan Kaya na gaske wasu fararen takalma ya saka me tsadar gaske na manyan Yara kamar Wanda ya sauka a jirgi,ya fito Yana sheki da kamshi,kayan da ya cire ya saka a bayan mota ya shiga ya tafi Shopping mall ya shiga ya siya Mata wasu Kaya masu kyau readmade sannan ya tafi tare da sake kiranta yace Yana Hanya,Bayan dakunansu ta can Bayan compound bishiyu ne da flowers a can Raudaj ta shimfida musu katon Sallaya ta jere kayan abincinta a gefen Sallayar, Landlady da wasu Wanda suke estate din dariya suke basu abinda suke yi,15mnt Aslam yayi parking a gidan ya kirata a waya nazo,Fitowa tayi da mayafinta karami Kalar kayan ta yafa,har jikin motarsa Yana Murmushi Yana kallonta tace muje ya bita inda suke Zama suyi zance Suka zaga Suka zauna,Ina yini ta gaida shi yace lfy Alhmdllh ya kike fari tayi sannan tace Lfy lau,irin wannan kyau haka ai sai ki sa na Suma,Dariya tayi ya zuba Mata Ido Yana kallonta tana Jin kunya,Maganar Landlady Suka ji tazo tace Affan kazo kayi bakuwa,yace bakuwa Kuma? landlady tace wata dai budurwa ce Yar ja haka da ita me Kama da Yan Fulani,Nan take Raudah ta bata Fuska ta cokalo dan baki gaba,yace ki kawo ta nan bazan iya tashi ba lokacin wife dina ne yanzu, Landlady taje ta taho da Nabeela Affan sai ganin Nabeela Kawai yayi yasha mamaki ta ya ta gano inda yake Nabeela tana zuwa Gaban Affan ta tsuguna tana hawaye ta durkusa tana kuka tace dan Allah Affan kayi hakuri na tuba ka yafe min,nasan mun ci Amanarka dan Allah ka yafe min mu dawo Kamar da wallahi ko yayanka Dana aura ban taba Jin dadin aurensa ba, ban samu sukuni ba bare na bashi kulawa haka ya sakeni Sabo da nadamar abinda nayi maka,yanzu Ma Yusuf din ya talauce Wanda suka dora shi akan kasuwancinsu sunce zaluntarsu yake Suka kore shi Yana da aure Kuma komai da ya mallaka Suka kwace Wai da kudinsu ya siya yanzu ma a gidan haya yake zaune da matarsa ko keke baida shi duk wannan hakkinka ne Affan dan Allah ka yafe min ka dawo gareni Zan gyara halayena ka sake bani dama, ka so ni a baya ka sadaukar da dukiyarka a gareni ka tallafa Mana da karfinka da arzikinka da lafiyarka amma na butulce maka maimakon ma na auri wani sai ma na auri yayanka uwa daya uba daya kaico na,na nemeka na rasa har na sake auren wani Farook a kanka na kasa Zama yanzu na dawo dan Allah ka yafe min ka dawo mu koma soyayyar mu Kamar a baya,Affan sai da ya gama jinta ta gama sannan yace ni ai daga ke har Yaya Yusuf na yafe Muku ban rike ku a raina ba a baya dai nace bazan yafe Miki ba amma danayi tunani na yafe miki,dadina da gobe saurin zuwa yau gashi kin dawo na aureki to bari kiji na Miki warning daga yau Kar na Kara ganinki a gidan nan kinzo nemana bana sonki yanzu na tsane ki,kalli wannan ya nuna Raudah yace ita Zan aura an kusa bikinmu Nabeela ta sake rushewa da kuka tana dan Allah ka aureni Affan ko da kishiya ne Zan zauna ko cikin Mata uku ne, kar kaga nayi aure har biyu farjina fes yake ba abinda ya same shi ban Bari na haihu ba a matse nake gam wajen bai bude ba kuma .....kafin ta karasa Raudah ta kwadeta da wani shegen mari tare da Mata tsawa rufe Mana baki munafuka algunguma,makira a gaban nawa? Kaji kwartuwa,Nabeel tace ni Kika mara dafe da kumatu Raudah tace an mareki ko Zaki rama ta mike tsaye ta koma kusa da Nabeela tace ko Zaki rama dan uwarki in Miki shegen duka yanzu,Nabeela ta kwaso kafafun Raudah ba zato Allah yasa ta fada Kan Affan kirjinta gaba Daya a Kan hannayensa,Affan yaji Dadi yayi luff a haka kamar gunki yaki motsi,kafin Raudah ta mike Nabeela ta rufeta da duka amma Affan sabo shi dadinsa yake ji sai motsa hannaye yake Yana tabewa Raudah kirji nan Kuma Nabeela tana dukanta ta ko Ina,Allah yasa Raudah ta mike ta Kama Nabeela da jibga Kamar Allah ya aikota ta tuge Mata dankwali gashin Nabeela Dan kwaikwayayye amma yasha gyara abinta,Nabeela Munafuka har da zuwa ta fada jikin Affan, Affan ya zuba Mata duka a baya ya sake zuba Mata wani dukan ta mike ba shiri Sabo da zafi dan bai Mata na Wasa ba yace kazama Zaki lalata min kaya, Raudah kishi da zuciya kamar zata Suma ta dauki glass cup zata kwadawa Nabeela Aslam ya kwace ya rike hannayenta tana Nishi tana fisgewa tana ka sakeni wallahi na nuna Mata Dan burar....ta dinga ashariya,Nabeela taga abin na gaske ne har sai da Raudah ta bata tsoro yanda tsabar masifa take kakkafe Ido,Affan yace kiyi hakuri Sweetheart,Ina Raudah Bata Jin Kira fisgewa tayi ta damko Nabeela ta turmusheta ta sake surar plate din tangaran zata kwada Mata Affan ya kwace,ganin Haka ta mike da gudu ta dakko wani katon dutse,Nabeela tayi asalin tsorata Raudah ba jira Affan Yana cewa Kar ta wullo amma sai da ta jefowa Nabeela ya sauka a goshin Nabeela ji kake kwas wajen ya tsage jini Yana fita duk da Haka bata hakura ba wani ta dakko Nabeela ta tashi ta fita da gudu ta bar gidan,Affan yaje zai riketa shima ta jefa Masa dutsen Allah yasa Bai same shi ba gaba daya Raudah ta haukace,Yana cewa kiyi Hakuri sai kuka tace na daina sonka bana sonka me kule kulen Mata ko yaushe mace tazo wajenka na daina sonka a fusace ta bar wajen tana kuka ta koma dakinta ta kwanta tana kuka zuciyarta na Mata zafi, Affan shi bai San haka take da fada ba ma Yana ta mamaki gemunsa da

Table of Contents

Chapters

71 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62
  63. 63 Chapter 63
  64. 64 Chapter 64
  65. 65 Chapter 65
  66. 66 Chapter 66
  67. 67 Chapter 67
  68. 68 Chapter 68
  69. 69 Chapter 69
  70. 70 Chapter 70
  71. 71 Chapter 71