Chapter 61
Chapter 61
bawa gangar jikinta damar circulating . tarasa meyasa yau take jinta da wani irin karfi. kamkameta yayi da wani irin karfi itama kamkame shi tayi daidai lokacin dayake hakarta da iya karfinsa suka soma realizing atare .... Hum ..hum. numfashi kawai Abdullah ke fitarwa. yana kissing dinta takoina . itama tana kissing dinshi duk sun taru sun ruda junansu. sai numfashi suke yi ..dai dai lokacin da kiran mami yasake shigowa akaro na ba adadi . Aisha tasa hannuta daidai inda Abdullah ya cilar da wayar . lalubo wayar tayi tana dubawa wannan karan sunnan mami tagani sabanin dazu dataga dady ne yakira. Abdullah bai dagata ba yacigaba da hakarta yana sauke numfashi ahankali ta kai bakinta cikin kunnenshi tace ana kira fa . yashareta yana sake kamkameta ajikinsa . a tsorace tace mami ce fa. cak Abdullah ya tsaya yana kallon fuskarta ta . daga masa kai tace mami ce ke kira . ahankali yabi wayar da kallo. sannan ya amsa yana dubawa da gaske maminsa ce takirashi . dan haka ya sake bin kiran tana shiga mami ta dauka kazo yanzu ina son ganinka abinda tafada kennan ta kashe wayar . Wani irin nishi taji ya saki wanda bata taba jin yayi ba. ta kalleshi idonsa ya kada yayi jawur. bata ce komai ba ya dan saki fuskarsa ahankali yace mami ke kirana wai inje yanzu ya dan boye damuwar da yashiga. ta sake kallonsa yace kinsa dady baya nan yanzu saini me yuwa ko wani abu take so .. AISHA ta girgiza masa kai ahankali yasoma kokarin zare jijiyarsa daga jikinta har ya zare gabadaya. tajawo bargo ta rufe jikinta dashi ya sa hannu janye yana kallon kirjinta yadda suke acike bammm.su ne abu na farko dake fara tayar masa da hankali . ko aciki Kaya ya kallesu tamkar ita ta tsarawa kanta . ya kai bakinsa ya tsotse nipples dinta sannan da kyar ya iya mikewa yace zan dayi missing din su kafin na dawo fa. Amman dan Allah karki motsa daga haka yanzu zan dawo bani minti 30 ya maida boxes dinshi hade da zira doguwar rigarsa. ya sumbaceta .yace nasan kema still baki koshi dani ba . kmr yadda nima baki isheni ba . dan dai kiran nan daga mami. ya fice da sauri tabishi da kallo yana da sauki hali ko fushi yayi baya dadewa . ta Lumshe tsumammu idannuta ahankali ta furta I love you Abdullah kalmar da kullum yake son ji daga gareta kennan ta sake cewa and I will missing you too . Yana shiga falon mami sai da gabansa yayi wani irin faduwa ganin ita da mama hafsa suke falon. Yasa ahankali ya raba kusa da maminsa ya zauna bisa kafet. ya gaisheta , Amman sai me mama hafsa ce kadai ta amsa dan ita mami bai ji amsawarta ba . Shiru na dan wani lokacin sannan mami ta dubeshi tace Abdullahi burinka ya cika ka auri yarinyar nan . Ka dauketa kun zagaya koina. akarshe dai gashi kun dawo inda muke hankalinka dai ya kwanta ka aureta . mama hafsa ta karba koma dai menene nasan zuwa yanzu ya gyarata da cire kwadayinsa akanta .... Mamai ta tabe baki sannan tacigaba a wancan lokacin kunyi nasara kai da dadynka . na baku dama da lokacin kunyi yadda kuke so. kun murdene kan diyar makiyyiyata sannan Kuma diyar matsiyata masu bin malaman soro. tou a yau ina maka albishir taku damar takare . dan haka a yau ina sanar maka ni na saki wannan yarinyar dakake aure sheida kawai nake nema daga gareka . Abdullah ya zaro Ido waje yana kallon mami . mama hafsa karbe da cewa koma dai me suke son samu ,sun dai samu sai tayi gaba tabi wani tsuntsun banda kai wlh ... Abdullah kuwa mami ya zubawa ido ji yake tamkar wanda ya zaucewa tazo masa . mami ta Miko masa takardar da biro anan nake son ka bani sheida sakinta idan ba ka rubuta ba anan wlh kaji na ranste sai dai ka zabi ko ni ko ita . Duk wata jijiya dake jikin Abdullah sai da suka daina aiki jikinsa na rawa yace mami kome zakiyi min kiyi min Amman dan Allah kada ki rabani da Aisha bazan iya wata rayuwa ba sai daita . tace uhm.. shi da kansa yasan yakarawa kanshi laifi a gurin mami saboda yadda ya fada maganar a raunane gashi yadda ya nuna tamkar rabuwa da Aisha kmr fitar ransa ne . idan baka sani ba zaka iya dafa Quranic akan Aisha a tsirce shi ne. Wata muguwar hararar da mami tayi masa ita tasa yayi sauri yin shr. tace nagode har kai ,ka aure macce da zata fini daraja kennan. to ka tabbatar idan har baka rubuta min sakin yarinyar yanzu anan ba wlh wlh wlh bani bakai har duniya ta tanade.. Uhmmmm to ga dai mami tasake kunno kai da wani al'amarin me riketarwa da ban tsoro da saka zuciya rauni ko zatayi nasara raba wannan soyayyar da Allah kadai yasan karshenta uhm ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญ๐ญsorry mami please๐๐ป MMN SUDAIS CE An dauko wannan littafi daga shafin www.hausanovels001.com.ng ku ziyarci shafin na www.hausanovels001.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348138892814 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.hausanovels001.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348138892814 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62