Chapter 54
Chapter 54
gwiwa tsaye take gaban mirrow dake manne a dakin tana kokarin kama gashinta da band wanda yasoma hargitsewa tun wajen wanka. Abdullah yakaraso inda take. shima daure da towel ya zagaye hannuwanshi duka a kugunta ya daura kansa akan kafadarta yana shinshina gashinta zuwa wuyanta . tacikin mirrow suka hada Ido dashi sun dauki lokaci suna kallon juna . Abdullah ya kashe mata Idanunshi daya yasoma yawo da hanushi a kirjinta lumshe Idanunta tayi "sosai take jin Abdullah din har cikin ranta". wani abu taji yana mata wayo a jinin jikinta gabadaya duk wasu notice dake gangar jikinta Abdullah na kokarin kwance su daya byn daya . wani naunauyen ajiye zuciya ta sauke jin Abdullah nashirin rabata da towel din dake daure a jikinta wanda orready ya saki nashi kasa , ahankali yasoma juyo daita dan ta fuskanceshi Aisha tayi saurin shigewa jikinshi ta kamkame shi tana jin wani iri tsayuwa ce tasoma gagarasu jikinsu ya dauki rawa atare . hannu yasa ya dauke cak sai kan gado. ya kwantar daita kmr wata bby shima hawo ya kwanta ta gabanta yana kallon yadda ta takure jikinta. murmushin gefen baki yayi ya ja musu blanket ya rufesu ruf.. ..dashi. matsota yayi sosai ta yadda har yake jin nipplys dinta na sukan kwantaccen gashin kirjinshi. da kirjinsa yarinka goga kan brest dinta yana lasar lip's dinshi. ta cikin blanket din ya damko Brest dinta ya soma tsosa yana lumlumshe Ido kmr wani tsohon maye . ya tura hannusa ta bayanta ya damki kan nipply dinta yana murzawa ahankali ahankali yayinda bakinsa ke kan dayan nipply din nata yana lasa da harshensa. hannusa daya kuma yana yin kasa kasa dashi har ya zira fingers dinshi yasoma wasa da kasanta cikin iyawa da kwarewa . narke masa Aisha tayi jikinta na kirma .tasa hannuta tana shafo kansa zuwa gashin fuskarsa tana sake tura masa kan nipply dinta cikin bakinsa shima capka yayi sosai . yana musu wani irin tsotsa kmr yasamu lollypop fingers dinsa ya sake lumawa cikin gabanta yasoma fingering dinta baka jin komai sai nishin su uhmm uhm.. shi....shishi...kawai kake jin Aisha nayi kmr wacce taci yaji. Abdullah yacigaba fingering dinta yana kallon fuskarta cikin dan hasken darage a dakin. kallon yadda take lumshe tsumammu idanunta dake sake hargitse masa brain yayi . Abdullah fa yakai iya limint shiyasa gabadaya yayi kokarin zare hannuwanshi ya haye samanta yarinka kai ma duk wani part na jikinta kiss da duk inda yaci karo dashi ahankali ahankali yasoma daukar hanya. jin kofar ta sake matsewa kmr bai taba tashigarta ba yasa yarinka jin wani dadi na musamman" can Kuma jijiyarsa takusa ciki tsumdum ....ta soma aiki baji ba Gani Shi kansa Abdullah sai a lokacin yasan irin gatan da danginsa suka yi masa a wannan lokacin dan yadda yarinka jinta zam...zam.. sambatu kuwa bbu irin wanda Abdullah baiyi ba hade da har sakin layi iri iri .. Aisha zaki sake aurena dan Allah kisoni kar ki barni please ki sake aurena a karo na biyu kinji 😜.. . Haka dai yayi sakin layi Bashi ya saurarama ba sai da ya tabbatar wa kansa ya gaamsu sannan ya kamkameta ajikinsa yana saki numfashi sannu sannu ya birkito samanshi yana kiss idanunta zuwa bakinta dukkansu suka shiga sauke ajiyer zuciya sannan yasa hannunsa yana gyara mata gashinta daya barbaje lafewa tayi luf ajikinsa batason abinda zai raba tsakanin su yana kallonta yana bata kiss . sati biyu ya ragewa manager Abdullah ya koma bakin aikinsa Amman shi da kanshi yace basu bar Germany ba sai nan da 3 weeks. so that ayi missing dinsa na sati guda kennan a office. Amman a kwana biyu da dawowarsu ya amsa kiran dadynsa inda yake tambayarsa yayi ta nemansa a waya Bai same shi ba . Abdullah ya sanar masa inda suka je dady yace yayi kyau. Sannan yace wa Abdullah dole ya kasance a Nigeria next week kennan kafin komawarsa aiki saboda shi dady zai tashi zuwa England domin can ma akwai wata harkar da ta bulo ,. haka suka yi sallama da niyar wani satin zasu dawo gida . Anan yake sanar mata da zance komawarsu gida wani satin tuni Aisha ta cika da murna zata koma kasarta taga innarta yana kallonta yadda take murna duk da batayi magana ba shi sai Bai ce mata komai ba . A washegari ne suka fara shirin duk da akwai kudi sosai atare dasu Amman sai da dady ya kara ciko musu account da wasu. sukaje Abdullah ya fitar dasu yace mata duk abinda taga yayi ma ta sai wa su innarta a matsayin tsaraba. da kansa ya dinga rakata wuri wuri . Amman shi yana daga gefe saboda tasake sosai har tagama tana cikin sayayar ne wani tunanin yaxomata dan haka tsarabar har da su teema tayiwa sannan a karshe tayiwa mami tsiyaya ta ban girma sosai sanin ita ba lallai bane su hadu da wuri ba. shi yasa suna dawowa ta kwaso kayan ta bawa Abdullah tace masa gashi na mami ne. Har cikin ran Abdullah yaji dadin abunda Aisha tayi ya zuba mata idanunshi sosai ya dinga nazarinta yace Aisha kina son mamina ko ? Maganar tayi mata nauyi dan haka ta sunkuyar da kai ya sake kallonta yayi murmushin kawai yaji ta kara shiga ranshi . A daren da zasu baro Germany" tana kwance a jikinsa shi kuma yana aikin tattabata duk inda hannushi yaci karo dashi ajikinta gyara mata kwanciyarta yayi sosai ta yadda zai samu natsuwa ,ahankali murya a sanyaye yace Aisha bazan sake samun wani dogon hutu kmr wannan ba. dan haka zamu jima bamu sake dawowa nan ba. Amman in Allah yaso anan zamu rinka hutunmu duk nakarshen shekara. saboda ina son kasar. wayar dady ce ta katse shi yasa a kunne duka dai magana suke game da tahowarsu gobe sai ko sakonni da dady yake son shi Abdullah din ya fara tura masa can England a gobe idan suka sauka Nigeria lfy. sun bar suran ragowar bayani sai sun iso mami ce ta karbi wayar daga bangaren dady tana magana da Abdullah akan tahowarsu sun jima kafin suyi sallama Abdullah yayi kasa da murya yace mami ga Aisha muna tare tana jinki tana don ku gaisa daita . daga can bangaren mami kuwa bata rai tayi cikin jin haushi abinda Abdullah yace tace A'a kabarta kawai ta kashe wayar. Abdullah da ya cire wayar daga kunne shi . ya zubawa wayar Ido yana sakin numfashi yarasa me ma zayi dan maganar mami ta taba shi sosai. mami batason muamula da iyalinsa. lip's dinshi yakamo yana cizawa ahankali ahankali sannan ya dan yi murmushin takaici duk Aisha dake kwance a jikinsa. tana jinsa ya kara jawota gareshi sosai har suna jin yadda zuciyoyinsu ke beating kmr ana buga drum...ahankali yace Aisha kiyi hakuri da gaske mamina bata son aure na dake. wallahi Aisha tun ina yaro duk abinda mami ta nuna bata so kawai sai nima inji ya fice min daga rai "Amman tun haduwata dake naji ina miki wani irin so. daga baya mami da taji zancenki ta nuna rashin sonki. wallahi Aisha maimakon naji kin fice min daga rai sai naji na kasa rabuwa da sonki. musamman yanzu da muka yi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62