Chapter 34
Chapter 34
shiru Kuma kasan kai nike Jira ya juyo yana fuskantata sannan yayi murmushin yace yakira sunanta " munah" kennan ta dago kai ta dube shi dan bakasafai yake kiranta da sunan ba" kin damu da dan uwanna nan naki dayawa gashi shi bai damu dake ba ,bai ma san inda kike ba balle yasan da zamanki....tagane mlm kmr yana jin haushin yayanta ne Amman duk da hakan kin damu kanki akansa da dansa, ta mai kallon second daya sannan ta dauke idonta daga kansa tace to yazanyi ni dai ina son danuwana a haka shima nasan har da makircin mace acikin lamarinsa mlm abu ya karkace kai yana kallon inna yace to Allah shi kyauta tace ameen nan dai yamata bayanin duk yadda sukayi inna tayi shiru ta sunkuyar da kanta kasa sai kuma ta tsinci kanta da rashin Jin dadin abunda mlm yayi wa yayanta yace naji kinyi shiru ta sauke naunauyen hadiyar zuciya tace mlm ina ganin tunda yazo da kansa me zai hana ka amince masa da bukatar shi ,ni fa nasha mafarkin kusancina da danuwana Amman bansan ta sanadin auren nan bane.. daga lokacin da mahaifiyar Abdullah taxo gidan na gasganta wannan shi mafarkin dana dade nakeyi akan sa ,dan Allah mlm kada kabari damar nan ta subuce min wlh ina matukar son kusan cina da danuwana mlm abu yayi sukutun yana sauraronta kafin daga baya yace to shikenan zan duba abun sannan zan tambayi ita yarinyar ko tana son Abdullah din. dan dai kinsa bazan bin son ran wasu na wa diyata auren dole ba ko ya kafe inna da Ido itama innar shi take kallo uhmm tace abunda yakamata shine yazamo farko shine sai yanzu zakayi yace uhm ,mlm abu dai ya fahimci inna sarai ta shaki maganar sa ne , Amman me sai canza wata maganar zuwa mikomin radio ta ta Mika masa yabar dakin shiru tayi sannan yayi wani tunani sai ta Mike tashiga dakin Aisha kwance tasame akan katifa tana ganin shigowar inna ta Mike ta zauna tunda taga Inna tashigo batare ta kirata dakinta ba tasan koma meye abu ne mai mahimmanci zama inna tayi kusa da ita tana mai Kiran sunanta Aisha....ta amsawa inna cikin sanyi jiki "inna ta tsaya tana duban diyarta duk Aisha ta kagu taji mai ke tafe da inna " inna numfasa tasake kiranta ina bukatar wani abu daga gareki da sauri ta dago tana duban inna alamun tana jinta, ina son kimin wata alfarma kifadi komaye shi inna ashirye nike dana miki bukata kawai kisanar dani kinji innata ,inna tayi murmushi tace so nike ko mlm ya tambaye game Abdullah kice kin amince zaki aure shi wani abu taji yana mata yawo a ilahirin jikinta takasa amincewa aduniya take ko a lahira inna tace kinyi shiru bazaki iya ba ta girgiza kai sannan cikin tsanyin nan nata tace zan iya inna indai hakan zai saki cikin farinciki kin sa matsayin Abdullah aguna Aisha cikin sauri ta girgiza kai inna ta sauke hadiyar zuciya to "dan , dan' uwa na ne uwa daya uba daya kinga kennan Abdullah dana ne halak malak Aisha daskare zaune tamkar an dasa ta tarinka bin inna da shanyayun idanunta inna tace nasan zakimin fiyye da haka domin ke Yar albarka ce Allah kuma yayi miki albarka na go....ai tun kafin takasa Aisha tasa hannuta ta rufewa inna baki tana girgiza mata kai haba inna ai abar ikonce umarnin kawai zaki bani nabi kuma ni karkimin wata godiya a duk lokacin da kike da bukatar abu ashirye nike dana miki shi tsabar dadi inna bata San sanda rungume ta .... To washegari da safe byn mlm abu ya gama shirinsa na fita, yasa inna takira masa Aisha" zaune take a gaban mahaifinta ta sunkuyar da kai kasa ta zubawa yatsun hannunta Ido tasan koma meye yasa baba yayi kiranta tasan yaba da nasaba da maganar inna ta jiya duk dai bai wuce kan Abdullah ba mlm abu ya kalli diyarsa zai dai tambaye ta ne kawai kar inna ta dauka bai son hada iri da alhj ishaq ne yakira sunanta Aisha kina don auren Abdullah .....tayi shr har sai da ya sake maimaita wa sannan ta daga kai mlm abu yayi shiru yana nazarinta da kyau sai yake ganin kmr ba raayinta ta fada ba ya sake cewa kin amince kennan ta dago cikin dakiyar zuciya tace Eh baba na amince to shikenan kina iya tafiya ta Mike kmr wacce kwai ya fashewa aciki tabar dakin zaune yake har yanzu tabbas yayan zamanin nan ba'a shedarsu ..... Dady da kansa ya taka kafarsa har zariyar Kala kala yaje inda iya haka yanzu ma anan duk wata kalma ta bada hakuri yayi amfanin da ita a wannan lokacin mlm dahiru ne yayi magana to dama shi sha'anini rayuwa haka yake ko atare ake wata rana za'a saba ballanantana dady yace abin dubawa kennan kuma ko wacce halinta akwai inda Allah ya rageta idan kana da wannan to kana bukatar wancan . Alhj aminu yace haka ne yake kuma ita dole ita rayuwa sai ana hakure mata mlm abu kam kasa magana yayi jin halin da akace yaron yana ciki a yanzu ya tuna karshen zuwansa wanda shine yayi hatsari jikinsa yayi sanyi wanda kowa sai da ya fahimci haka a gurin .. Mlm dahiru be yakatse shiru da akayi da cewa to yaya zaayi Allah yaringada ya hada yara ba mai iya tabawa kuwa sai dai ikonsa nan fa jikin mlm abu yasake sanyi alhj aminu yace maganar tsakanin su aure abar ta kamar yadda take a da can mlm dahiru ya amsa haka ne kawai zai fi dady yashiga murmushi ya fara godiya tamkar wanda aka cewa Abdullah dinsa ya tashi ya warke sarai .. Mlm abu yace alhaji ishaq kana da wata kima ta daban a idona hakan ne yasa duk nike neman afuwar ku yaro kuma Allah yabashi lafiya duk aka ce Ameen ... sannan MMN SUDAIS CE [3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 21 Cikin gidan kaf bbu wanda yasan da zance yuwuwar auren Abdullah ,hatta mami da kanta illa iyaka taga ana ta gyare gyare ta koina part din Abdullah kuwa gabadaya sai da aka canza masa tsari ,to mami dai tasan ana yawan yimusu gyara kusan duk karshen shekara Amman ba kamar wannan ba domin yadda ta ga dady ke rawar jikin bari da kudi a cikin gidan tasan wannan ya zarce gyaran kowace shekara ,zuciyarta tarinka mata zargi iri iri koda ta tambaye sa game da gyaran sai ya sanar da ita kawai saboda Abdullah ne zai dawo wani sati .. Mami tariga tasan yadda Abdullah din yake da matsayi a gurin dady shi yasa bata bawa ranta komai ba Amman duk da haka tasake fahimtar Abdullah ya kara karfi a zuciyar ubansa... Faiza kuwa kmr tayi karamin hauka dan dadi tawa mama hafsa waya tasanar da ita dawowar Abdullah har gidan gyaran jiki faiza taje aka mata duk dai akan dawowar Abdullah Mama hafsa daman tayi kwana biyu da tafiya dan haka tana jin wayar faiza tayo shirin tahowa... Duk wani tsari da shiri sai da dady yakusan kammalawa da shi dan hatta AV na
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62