Skip to content

Chapter 52

Chapter 52

Zuciyar Masoyi Book One Complete Hausa Novels 1 1,174 words 0 views Progress saved
Download Book

Aisha ..talk to me now .. ta dago dara daran idanunta tana kallonsa dasu , yayinda kallon ke sake kashewa Abdullah jiki . Sai kawai ta zame hannunsa ta miko masa cup din zuwa bakinsa ya shanye ta Mike zata mayar da cup din yabi bayanta da kallo yana karewa hip's dinta kallo Lip's din shi yarinka lasowa da harshen. ta kasa dawowa inda yake saboda yanayin kallon da taga Abdullah din ke binta dashi tamkar wanda sukayi aure yau. Kusan tunaninsu iri daya ne. shima tunda tabar gurin ya kwanta rigingine hade rufe idanunshi ya rasa wacce irin mace ce ita kullum ta Allah sai yaji kmr Bai taba saduwa daita ba. Kullum tamkar aranar sukayi aure . ya dan ji shr yayi yawa yasa Mike ya bita sai dai ya tarar daita tsaye a jikin bango. ya karasa inda take ya tsaya agabanta suna fuskantar juna har suna jin bugun zuciyoyinsu yadda sukayi ne a lokacin yasa suka ji tamkar wadanda basu taba kusanta junansu ba. Bai tsaya yin komai ba yasa hannunsa ya dauke cak ya shige daita daki Bai direta a koina ba sai atsakiyar makeken gadonsu . yashiga yamutsata son ranshi , ya lafe abayanta bakinsa daidai saitin kunneta hatta numfashinsa yana sauka a tsakiyar kunneta bata motsa ba har sanda ya zura mata harshensa cikin kunneta sannan ta saki kara wayyo.... Allah ka daina please .. Amman shr kake jin Abdullah ya yarinka busa mata iskar bakinshi a ciki kunnenta. ahankali tarikajin wani abu ajinki wanda inda sabo yakamata ace tasaba gabadaya ya shige mata cikin jikinta sai numfashi take saukewa ahankali ahankali ta runtse idanunta gam shima ya gane yadda itama take ji atare dashi yanzu baya son yabar wani single space a xuciyarta so yake ya mamaye ta gabadaya .. To jama'a da gaske Abdullah zai iya mantar da Aisha daga duniyar kasa zuwa wata duniyar ta daban ,wanda zai sa ta manta kowa daga gareta... uhmmmm ku dai ku cigaba da biyo Yar matan bagudo sannu ahankali abu na gaban mu shi Bai zo ba .shi Bai wuce ba oooo .nawa..oooooo😜😜😜 MMN SUDAIS CE [3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 33-34 Daga American kai tsaye kasar Egypt suka nufa . ainihin mahaifar Abdullah kennan "aranar da suka sauka batare suka kwana ba Abdullah duk yabi ya damu gashi Bai samu wani cikakken bacci ba saboda mugun sabon da yayi da dumin jikin Aisha "kuma har gari yawaye bai daura idanunshi akan Aisharsa ba" tana can cikin dangi . wai liyafa aka shirya musu na musamman saboda wadan da basu samu halarta bikinsu ba . Abdullah ya dafe kai dan ba yadda ya iya da ranshi. biki sosai aka shirya yi musu , hankalinsa ya sake tashi dan har dare bai daura idanunshi akan matarsa ba" tun jiya da suka zo" shi duk Bai hana su yin komai ba duk ma abinda suke so suyi "Amman su bashi matarsa su dinga kwana tare suna tashi tare ,. zaune yake agaban tsohuwar kakarsa da daddare ya zabga tagumi yana kallonta tamkar wanda akawa mutuwa . sosai hankalinsa yake a tashe fiyye da kwanan da yayi jiya da dukkanin alamun ma yau shi kadai zai sake kwana batare da dumin matarsa ba . ya cire hannushi daga ta gumin da yayi ,ya daga kansa sama yana kallon celling dakin "runtse idanunshi yayi hade danasani zuwansa Egypt shi fa gaskiya bazai yarda da wannan tsarin ba. itama tsohuwar rasa gane kansa tayi dan duk maganar da take yi masa bata samu wata cikakkiyar amsa ba har zuwa lokacin da shima aka shigo aka tafi dashi .. Ita kuwa Aisha baiwar Allah duk abun ya taru ya dameta" ita gabadaya al'amarin nasu ya fara frigita tunaninta, yayin da gefe daya kuma tunani Abdullah ya tsaya mata arai" ta rasa yadda zata fassarashi"akoda yaushe yanzu tunaninsa sake tsuma zuciyarta yake wanda har yanzu da suke Egypt bbu abunda ragu. sai ma dada nunkuwa da yayi . Kwance take a part din hjy kakar Abdullah tayi zugun tana aikin da yasameta yanzu , gabadaya ilahirin jikinta bbu inda baya bukatar ganinsa yayinda kwayar idanunta ke dauke da bukatar son ganinsa koda ko sau daya ne arana ,tana jin hakan ma bawai dan zai wadatar daita bane ,ta lumshe tsumammu idanunta tana sake jefa kanta cikin duniyar tunanin da mamakin yaushe ne ma ta fada tarkon Abdullah har tayi zurfi irin haka. zuciyarta ke harbawa da sauri da sauri yayinda kowani part na jikinta ke sake budewa " da dafe saitin ZUCIYARTA tayi ahankali ta shiga furta meke shirin faruwa dani kar dai son Abdullah ne yake neman kamani ahankali tace wayyo Allah...... Allah Allah karsa son Abdullah ne ya shige batare da na shiryawa hakan ba , tunaninta ya gangaro kan yadda ta tsinci kanta da irin rayuwar takeyi yanzu. gabadaya ba irin wacce ta tashi da ita bace. tamkar wacce aka canzawa duniyar da take ciki rayuwar da take yi hatta hallitun jikinta ba irin wanda take mu'amula dasu bane. wasu hawaye masu dumi ne suka silalo mata gashi dai ta aure miji dan gaske wanda ya amsa sunanshi ta koina. Amman har yanzu zuciyata cike take da tsoro da fargaba mara iyaka ,. yanzu datake zaune a gidan kakaninsa ta sake gane su Abdullah irin asalin masu arzikin nan ne na sosai "dan tun jiya da suka zo ta gama gane hakan" a yau kuma sai aka fita daita tsiyo mata suturar da zatasa daga nan suka tafi daita gurin gwalagwalai da aka siyo dominta. sai da ta tsorata daga abinci da take ci yanzu zuwa inda take kwana yasa tunanin innarta ya mamaye zuciyarta ta tuna, suna can ko kwaya daya daga cikin abinda take ci basu samu ba. kawai sai ta fashe da wani matsanancin kuka mai cin rai sai da tayi mai isarta bbu mai rararshinta ta tuna lokuta da dama, idan basu samu nikan garin abinci ba, a ranar sai dai su Sha gari suka kwanta . tacigaba da kukanta har kanta ya soma ciwo . Washegarin hjy ta turo ta fito , Aisha kuma duk kunya da nauyinta ya hanata fitowa. dan haka tana fitowa falon byn ta gaisheta waje tasamu ta takure jikinta waje daya hjy ta lura da yanayinta Amman tashare ba tace komai ba. ,domin ana can ana shirya mata inda zatayi breakfast ne Abdullah yashigo yana zuba wani irin kamsh mai tsanyi da sanyaya zuciya , wanda yasa Aisha dake zaune ta lumshe idanunta batare da tasan tayi ba. , sanye yake cikin wata haddadiyar riga ashi colour da bakin wando jeans" gashin kan nan nasa yasha gyara yana kwance luf..luf...kmr koda yaushe . kmr daga sama yaga Aisha zaune dau sai sheki take zubawa .... Zuba mata idanunshi yayi sosai sai kuma dauke kansa zuwa kallon hjy batare da yace komai Amman duk haka sai saki murmushi dan ya kasa boye murnarsa rabon sa daita tun kwana 3 da suka wuce . Hjy ce tayi masa magana da harshennsu . ya sake duban inda Aisha take yana dan yin murmushi kasa kasa karasawa yayi ya ja hannuta suka bar falon hannushi zagaye da kugunta. can wani daki ,suka

Table of Contents

Chapters

62 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62