Skip to content

Chapter 1

Chapter 1

Zuciyar Masoyi Book One Complete Hausa Novels 1 1,190 words 0 views Progress saved
Download Book

[3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 An dauko wannan littafi daga shafin www.hausanovels001.com.ng ku ziyarci shafin na www.hausanovels001.com.ng domin samun kayatattun littatafan hausa kama daga kan na yake yake dana soyayya Marubuci ko marubuciya zasu iya turo mana da littatafansu mu dora masu a shafinmu kyauta don masoyansu su rika Downloading a online, Sannan marubuta zasu iya turo mana da tarihin rahuwarsu da tarihin rubutunsu, dama sharhin littatafansu don masoyansu su gani kuma su karu da hakan Domin turo mana da littafi ko tarihin rayuwar marubuci ko marubuciya sai ayi mana magana ta whatssap da wannan nambar +2348138892814 A lura dakyau - kyauta muke saka littafi a shafinmu bama amsan ko sisin marubuci, duk wanda ya amshi kudinku da sunanmu babu ruwanmu, Alura dakyau - manazarta bama tura littafi ta private ku dena binmu private kuna neman mu tura maku littafi, duk mai bukatar littafi yaje website namu Alura da kyau - Littatfanmu suna fitowa cikin manhajoji uku ne PDF,TXT da DOC amman munfi amfani da PDF da TXT masu amfani da wayar android ko tablet ko computer zai fi kyau ku riga dauko PDF da DOC Masu amfani da kananan wayoyi java ko mara java TXT zakuna zaba don shine daidai wayarku This hausa novel was uploaded and downloaded from www.hausanovels001.com.ng You can download more hausa novels there Also you can send us your novel to upload it in our website for your fans to download it online It is free we do not charge for uploading novel Also if you are an Author be it online or Non online you can send us your biography including your book summary,commentary and others via this number +2348138892814 its free we do not charge for our services Note that - we do not charge for our services we uploaded novels and posted biography free, any person that collect your money in our name is your fault do not blame us Note that - pls readers stop calling us and be asking us to send you a novels we are not sending novels through whatssap or private our novels is public at any day, any time you can visits our site and download it Note that - our ebooks came as PDF,TXT or DOC format but the popular format are PDF or TXT, those with android or tablet or pc we suggest you to download PDF or DOC those with java phone or non-java phone we recommend you to download TXT __ AISHA A BAGUDO Bismillahirramanirrahim Da sunan Allah mai rahma mai jin kai : GAISUWA Gaisuwa gareku kawayena Hauwa musa mai kaji Faiza Muhammad (bsbs) Jamila ismail madubi Hadiza lawan (MMN 2) Fatima lawan (MMN illima) Saudatu bello ambursa Saadatu aminu (MMN fadil) Alherin Allah ya kai gareku Page 1 Kwance take cikin dakinta ,wanda asalin nan mahaifinta ke Tara abinci idan ya noma , yanzu girman da tayi hade da rashin Tara abinci ya sanya ta gyara shi yazama dakinta ,babu komai cikin dakin idan ka dauke karamar katifa datake kwana akai kwatankwacin ta yan makarantar kwana ,sai akwatin kayan sawarta ,sai karamin tablet wanda yawancin text book dinta ne na makaranta da novel zube a kai.karkashinsa kayan shafawartane cikin dan karamin basket can gafe Kuma sai ghana must go da ta zuba littafanta da abubuwa ta masu mahimmanci bayanta ta zuba takalman ta nasawa sai ROG shinfide a tsakar dakin a gyare yake fas .yayin da dukufa nazarin wani novel 2 friend tana mai tausayawa dayan abokin ciki yadda aminnsa yaci amanarsa murya sakina kawarta tajiyo a tsakar gida suna gaisawa da innarta ,bata motsa ba har sanda sakina ta shigo dakin ,kayan da ta rungumo a hannunta su ta zuba mata ajiki , kai A bahindi ba kyau ke indai fita zaayi sai kinyiwa mutane delay sakina ta fada .batace komai ba kayan tabi da kallo sannan a hankali ta tashi zaune ta jingina da bango dakin sakina tace dan girman Allah ki Mike kada ki sake kwanciyar nan kmr ruwa 💗💗💗💗 Aisha wacce sai yanzu ta kalli sakina tun shigowarta tare da fadin "ya Allah duka biyar saura Amman jikinki har rawa yake . Harara ta buga mata kinmata bori nike Hawa murmushin tayi har wushiryarta ta fito tace am sorry please 4 give me 20 minutes Yi hakuri dan Allah har tashiga wanka ta fito sakina bata bar mita sanyi jiki irin na Aisha ba , Aisha ko murmushin kawai take mata sai byn tagama shiri tana fida da kayan dazata sa ne sakina tace ganaki anko shi zaki sa AISHA tajawo ledar da Aisha tashigo da ita ta bude kananan kaya ne sakina tace tsarabar abbana ce Aisha tace Abba har yadawo ai mun gode sosai sannan dago ankon bikin dikin yayi kyau sosai sai dai rigar zata dan kamani ai fa inji sakina ko mama sai da tayaba Amman ke kinkushe sai kace matar ustaz ko me yasa kike son sanya Kannan kaya ? Ai wannan a gida ne ,inji Aisha tacigaba yayin da bata sake tanka mata ba ta sanya kayan Amman sai da ta daura after dress akai saboda ita arayuwar ta tsani kaya ya matse mata jiki tafi son a fito mata da Shep din jiki . Sakina ta dan tabe bakinta it's ok hakan ma yayi kinyi kyau kmr nazama ke .jakarta ta bude ta fito da dan karamin glass fari ta manna mata tare da fadin wlh da shi zaki murmushin Aisha tayi saboda ta tuna rayuwarsu ta boarding idan daya ya rantse akan Abu dole ne dayan ya hakura yayi abun koda bayaso saboda gudun sanya shi kaffara a hankalinta tace tsammaninki bazan iya fita da shi ba kennan ,Jira mu bar gaban inna ko ina ne zan je dashi . Byn Moto direban gidansu sakina kejansu sakina tace dan biya da mu hospital gun mama hauwa ,mama tabani sako Aisha tace har yanzu tana hospital ne ? Sakina tace Eh Amman naji ance gobe suke saran za'a sallameta . Dayake asabar ce kowa da kowa yana da yanzu shiga shiga tun safe har dare , shiyasa suka tarar da yan dubiyar sosai hannunta sakina taja har bakin gadon mama hauwa suka gaishe ta tare da ajiye kula da suka zo mata daita ,Amman ke tambayar ta yadda su mamanta sukaje gida dazu sakina tace lfy ta dafa kan Aisha dake kasa tace ya sunan kawar ki ?Aisha sundan jima kadan sannan sakina ta Mike tare da fadin zo mutafi mm hauwa tace wani waje zaku ne sakina tace Eh wlh bikin Yar kawar mama Ake Aisha tace munce Allah yakara sauki to na gode Aisha agaida mutun gida . Aisha tayi gaba dan ta tsani kallon da mutumin dake kusa da ita yake aiko mata dan yana daya daga cikin abinda ya sanya wani lokacin bata son fita saboda kallo ,idan namiji zai dinga kallonta sai taji ta duk ata kure . Doguwar baranda da zata sauke ka har gaban harabar hospital ita suke kai ,sakina dan Allah kiyo sauri kinga fa shida tayi . Har takusan bige mutumin sannan ya tsaya ta shige , Aisha kuwa sai ta dan dakata alamun tana jiran ya wuce bata kalli ko su waye ba ,ta

Table of Contents

Chapters

62 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62