Chapter 10
Chapter 10
tayi alwala sai ga yaya Ali ya dawo Niki Niki da kaya ya zube yasake fita yashigo da wasu kwali guda uku ya kalli Aisha yace gashi nan wai Kuma ana miki sannu da shan ruwa ,ya fice abun sa cikin mamaki ta bishi da kallo to yaya Ali ne bbu fuskar, da ta dakatar dashi ta tambaye shi bata taba komai ba har sanda inna ta sanya aka kwashe kayan daga gurin mamaki bai gama sakin ta ba har zuwa byn sallah ishai ta fito wanka kennan mlm abu yashigo daga waje yace taje tayi bako . Cikin tsoron ya mamaye ranta kmr ta daura hannu akanta ta kurma ihu haka takeji haka ta shirya cikin sanyi jikin ta fita. Sanye yake cikin kananan kaya masu duhu colour din da suka sake fidda kyaunsa a fili ga jar fatar sai sheki take , tun fitowarta ya zuba mata idanunshi daman Kuma kofar gidan yake kallo har ta karaso garesa ta tsaya bai dauke idanunshi daga kanta ba yanajin yadda zuciyarsa ke tsalle kmr zata fasa kirjinsa ta fita lumshe sexin eyes din shi yayi sannan ya bude su fas akanta ta sunkuyar da kai kasa tana wasa da yatsun hannuta shima dai shr yayi yana sake kallonta San ransa,shiru yabskunci wajen na wani lokacin can dai cikin tsoro tace ina.....wu...ni yayi murmushin karfin hali ya bude baki ya amsa mata ,sannan yace Aisha kinyi kokari yin azumi yau ga rana banda kince indawo yanzu da zan barki kin huta ya sake kallonta tamkar wanda yake son ya dauke mata gajir azumin da tayi sannan yace wani abu ne a zuciyarta yakasa hakuri dole sai yazo yaga yadda kika Sha ruwa usman yace akwance kike da fatan ba wani abu ke damunki ba ,sannan yayi shiru ,kiris yarage Aisha tasa kuka shikenan dama tasan akwai shirin da usman yazo ya kulla mata tun dazu jikinta ke bata ,bata iya cewa komai ba illa har yanzu kanta nakasa taki yarda su hada ido dashi Abdullah ya zuba mata idanunshi ,da gani zatayi tsadar magana ,ya furta haka cikin ransa yakira sunanta cikin sanyi Aisha I you ok , ahankali ta daga masa kai ya koma lip's din shi na kasa yasoma cizawa ahankali........ MMN SUDAIS CE [3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 6 Tsaye take turus sai hawayen dake bin fuskarta bata san har yanzu yanan ba kawai sai taji badadi ko kadan ba nufinta tayi haka agaban shi ba ,bugu da Kari Abdullah ya girmewa babnan yayanta yusif dan sai taji tamkar tayi raini ga babba. Cikin Yan mitina da suka wuce da faruwar haka ta tsinkayo maganar babanta subuhanallahi waye yayi barin kaya anan "ya turo kofar tare da Kiran sunanta Aisha ta fito daga kicin , babanta yaci gaba da tambayar ta ,karaf hadiza tace kayan wani ne Abdullah yace yaya Aisha taje wai dan taki zuwa shi kuma yaki tafiya ya tsaya a tsoro an watsa masa kayan nasa yana gani ya tafi ya manta bai diba ba.cikin mamaki mlm abu yace waye ya watsa masa kayan?hadiza tace yaya Aisha mana "cikin murya mai nuna tsantsar bacin rai mlm abu ya dubi Aisha yace yayi kyau da abinda kikayi ina son da hannuki ki koma ki kwashe kayan da kika watsar .yashiga daki ,zuwa jimawa ya fito da abin sallah a hannusa bai sake ce mata komai ba ya fita ransa a bace "tabbas ta manta yau jama'a babanta yana dawowa Sha daya zuwa Shabiyu"ya sake fita saboda masallaci banda haka da tuni ta kwashe kayan kafin yazo,dan haka gabadaya a tsorace take ganin yadda ran baba yake a bace ,tun hadiza bata kai haka take son yarinyar saboda surutunta yana bata dariya ,anan makotansu take,gashi yau surutun hadiza bai Yi mata rana b.tun bayan saukowa daga masallaci yake daki bai fito koina ba ,haka nan salis ma cewa yayi yaje har sai ya nemeshi ,yasan Daddy ma bazai bukace shi a yanzu ba don haka ya kashe duka wayoyinsa hakan yabashi daman tariyo abinda da yafaru a dazu ,me sanya Aisha zata yiwa soyayyrshi mummunan fahimta ,shi da kansa ya amincewa kansa tun ranar da idanunshi suka fara ganinta har zuwa yau bai taba koda kallon dan yatsanta yaba sha'awa irin wacce ita Aisha ke nufi ba,sai dai ya kalla bashi Sha'awa irin ta birgewa wanda so ne kadai ke kawa haka Kuma koda ya aiyana wani abu da ita yakan kaddara wa sai sunyi aure , to Amman duk ya gane abunda take nufi da shi yana tattare da rashin son take masa"ya runtse idanunshi gam yanajin wani radadi na ratsa ilahirin jikinsa tare da fadin dole in hakura dake Aisha tunda da gaske kike bakya Dona,cigaba sonki zai sa in cutar da zuciyarki sannan ya bude idanunshi da suka gama rikedewa suka koma ja "Amman zan samu Dr sagir .wayar landline dake bedside dinshi ita ta katse daga duniyar tunani yana dagawa muryar teema ce ke cewa bros mami tace ko kana nan ,an Yi checking dinka a handset baa sameka ba . yace na dan kwanta ne tana son ganina ne yanzu?teema ta amsa da Eh yace OK am coming duk da yanayin sanyin garin ,sanye yake cikin karamar riga baka da kadan hannuta ta sauko kafadarsa hakan nan takama jikinsa sai bakin wando jeans shigar ta kara fiddo masa da sigarsa ta cikakken "da" namiji gashin kan nan sa ya kwanta luf kmr koda yaushe saboda gyaran dayake samu akai akai" cikin takun nan nasa mai birge duk wanda yakallesa Abdullah yashiga part din maminsa ,a falo ya sameta tare da kannesa sai bakuwar dayaga sunyi " yasamu waje ya zauna tare da daukar remot control yafara dadfanawa minal ce taajiye masa farfesun hanta da apply juice wanda mami da kanta tayi masa ,ta matso masa da stool gabansa ta zuba masa sannan suka fita dama unguwa za'a kaisu mami ta kalleshi ta jiho masa tambaya halan wani abu ke damunka yadan kalli mami kadan yace noting na dai gaji ne , bakuwar ta matso ta gaisheshi ya amsa batare da ya kalli inda take ba" mami tayi murmushi tace faiza kennan daga sokoto tun wajen daya ta sauka"Abdullah ya dan yadan kalli faiza ta kasan idanunshi"Wanda ita tun shigowarsa ta kafa masa ido , ya tabe baki ya mai da kansa gafe shi sai yanzu ya gane kallon da take masa tun shigowarsa ,wato itace mami ke son ya aura diyar mama hafsa ,a kalla zata girmewa teema haka kawai yaji bai son yawan kallon datake binsa dashi yaji duk yatsani wajen cikin shagwaba wanda shi bai ma San yanayi ba yace mami ina son inje in ga Dr sagir ,ya fada tare da duba agogon farin gold dake hannushi .namu tace to baka ci abinda aka kawo maka yadan can ciza lip's dinshi yace bazan iya ci ba kuyi dinner da ni aransa yace yaushe zan iya cin wani abu bayan akafe ni da mugun kallo mami tace mekaci ya lashi basasun lebensa yace coffee tace coffee ba abinci bane ok mami indawo zanci yafadi haka tare da Mikewa yayin da faiza ta bishi da Ido tamkar kura taga nama ita duk
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62