Skip to content

Chapter 2

Chapter 2

Zuciyar Masoyi Book One Complete Hausa Novels 1 1,178 words 0 views Progress saved
Download Book

dai gane Maza ne su uku biyu a gaba yayin da dayan yake biye da su ,sai da suka wuce sannan ta rufe sakina baya suka shiga mota direba ya hadu zuwa gidan biki . Doctor sagir ya bude office dinsa su ka shiga yayin da salis ya tsaya daga bakin kofar sagir yace bisimilla abdulla zauna ka Sha dan lemo ,wani fayal make son bincikawa yanzu zamu wuce har ya juya zai zauna yace please Dr cewa salis ya kirawo yaran da suka wuce yanzu abdulla ya fada . Dr sagir yadan karamci abdulla kadan sannan cikin hanzari ya leka salis ka tsai da yaran da muka wuce yanzu don naga hanyar fita sukayi . Salis ya juya da hanzari , abdulla ya zauna ya jingina da kujerar ya dan daga kansa sama , Dr sagir yayi Yar dariya yace Sha yanzu magani yanzu kennan ungo ni rike yana Miko masa lemon exotic daya tsiya masa a Kofi karba yayi yadan bata fuska meye Kuma na fassarani dan nace a kiramin yara salis yashigo yallabai sun tafi daman wani direver ke jiransu sannan ya juya ya fita kallo abdulla yabisa dashi bai sake cewa komai ba sakamakon bugawar da zuciyarsa keyi ya runtse idanunshi Dr sagir yace ni sam ban lura dasu sosai ba da zan so naga bby dake kokarin samun gurbi da sauran mata basu samu ba abdulla yadan ja tsaki tare da kallon agogon dake daure a tsintsiyar hannushi a ransa ya kiyasta dai dai lokacin sannan ya dan tabe baki game da yin murmushin sai karfe bakwai saura suka bar hospital .gidan Dr sagir sukayi dinner duk da abdulla sam bai iya cin abinci sosai saboda shi sam bai fiyye yame yame a acikinsa ba hasalima ba kowane abinci yake iya ci ba ,dukka wata cimarsa mamin sa tasani . Dr sagir natayi masa tsiya a gaban matar sa hafsat kinganshi shekaru kusan hudu rabona da shi tunda na bar shi a Oxford ,shi ya karasa karatunsa Kuma sanda muka rabu bbu me address din wani acikinmu sai yanzu da ba a fi wata wata biyu da haduwarmu ba wai watansa biyar a garinan sai yau yazo ya ganki . Hafsat tace ai ya Yi kokari yau din ma kai kila ma baka je gidan nashi ba . abdulla yayi murmushin thank you hafsat Dr sagir yace naje na gaida mami dai Amman wannan tuzurun ina yaga mata da zai Yi gida kila Kuma mata ce tayi kiransa agarin nan ,kaga kaza tajanyo zakara kennan . Abdulla yace kai dai anyi dan bazan yaro suka kwashe da dariya kaji hausa da yawa ko madam ke koya Maka ,ka iya Karin magana sosai ita ma nima koya mata kazo in koya Maka don wannan hausar taka idan ka auri cikakkiyar bahaushiya wata rana sai tayi Maka dariya abdulla yadan tabe baki game da kada kafadarsa so what idan tayi ,si ba na jimma zan iya aure a garinan ,ina son wannan farin kebbi sai dai yayi zafi dayawa akwai rana . Very gud English man inji doctor to mami ma randa naje sai da tamin zance tanason taga kayi aure cikin dai wannan lokacin Amma lake tunanin bazakayi a garinan ba zaka gudu kennan .wayar mami data shigo ita ta katse su abdulla ya amsa wlh mami muna tare da doctor sagir tun 5 salis ma yana wajen Dr sagir yana kallonsa yana bashi sha'awar maminsa na matukar kula dashi da dukkan wasu alamuransa hakan yana birgeshi soyayya uwa da da, to mami gani nan bisa hanya ya kashe wayar mami na gaishe ka tare da mikewa . Aunty Maryam ce tayi sallama ta shiga gidan a gajiye take lis tana jan kafa ga tirtsetsen ciki a gaba Aisha tasa mu a tsakar gida tana aiki ajiye aikin da sauri ta riko mata jakar tana dariya kai aunty sai kace yanzu ne haihuwar da Kyar kike tafiya fa . Usman kanin Aisha shi ya ruga ya dauko tabarma ya shimfida anan tsakar gida ni dan Allah ban ruwan ranar na n Shi nake ta begen tunda na karaso ta tashi ta Miko mata byn ta Sha ajiye kofin tace inna batanan ne tana daki lazimi take yanzu zata fito taji zuwanki aunty ina su saifu suna gida . Yaya Umar yashigo ya'yan Aisha la aunty da yammamnan yana gaishe ta Aa ai ban amsa gaisuwarka Umar sai dai mu hadu gaban inna kaninka yafika kirki ranar jumma nan ma yusif yazo Umar yayi dariya ai shi yaya yusif daga masallaci ya biya tace ko daga arfane ai ya fika usman yasa dariya inna ce tafito bakin yamma kennan ku dai ba a cika ganinku ido naganin ido aunty Maryam tasa dariya daga gurin aiki ma na biyo nan inna tace aikin kuma ? Eh wlh so nike watan kubi watan haihuwar sai in dauki Hutu Aisha tace Aunty Hutu ,zasu yadda ki dauki Hutu naga Baku dade da fara aikin ba . Tace duka wata biyu kennan zasu bani hutun haihuwa ai dole ne nafi so sai na kusa don in karfi Hutu dan in huta idan na haihu . Yaya Umar yace Yi sauri Aisha ki dauko min kayan dana baki jiya . Tashiga dakin ta Miko masa ya karba ,ya fita yana dariya aunty yanzu zan dawo tace adawo lfy usman yace yaya Umar din ne akwai tsabga bai jima da fita sai ga yaro da rake dayawa wai gashi inji Umar na aunty ne yasan tanason rake nan da nan ta fara Sha , inna ta tashi tashiga kicin rake dai rake dai ni me kike so In Miko miki kafin agama abinci aunty tace Allah yasa tuwan dawa zakiyi inna tace Aa mu faten tsaki masara muke sai dai tuwan ma za'a iya miki sai ki wuce da shi tace Aa inna kibarshi fatan ma zanci inna tayi shigewarta kicin Aunty Maryam tace tare zamu tafi fa Aisha ki tayani gyara daki an kawo min furniture's shekaranjiya ni gobe ma bazan fita ba . Aisha ta kalleta , Aunty Maryam tace gobe zaki dawo muna gamawa naga kina kallona sarkin zaman gida wannan basan yadda zamuyi ba idan aka tashi miki aure kullun kina jikin inna kai nasan inna dai tana shan fama. Usman yace wlh kuwa Aisha ta Harare shi tana dariya tace sun inna azumi take ni zan karasa mata abin shan ruwa gashi nayi wanki dazu zanyi guga da daddare gobe nazo da wuri aunty tace azumi inna naga yau talata tace Eh gobe da wuri zan gama ya n taho aunty Maryam tace na bari yanzu haka ma baki za ayi da daddare kaga ba halin Bina ko usman . Usman yadan mirgina kai ai aunty inajin yaya Aisha sai an hada da rukiyya tun yaushe nike bawa innarmu shawara taki kulani aunty ta kwashe da dariya yace wlh ko gaisawa kuke idan kace kana sonta shi kennan ta daina ganin ka da kima bare kulawa Kuma akwai su baadadi ,can yasa dariya kinsa ma abinda abokina shamsundeen yace cewa yayi shi wlh yaya Aisha tana matukar birge shi komai mata yana bashi Sha'awa shi daace irin abokin su yaya Ali ne sai yace yana sonta . Aunty

Table of Contents

Chapters

62 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62