Skip to content

Chapter 4

Chapter 4

Zuciyar Masoyi Book One Complete Hausa Novels 1 1,191 words 0 views Progress saved
Download Book

shige abunta salis yadafe kai yayin da abdullah ya cije lebansa yana mai runtse idanunshi,salis yace ta leko ta hararemu ta wuce abunta . Hade da cewa kai dagani madam fa za'a dama daita . abdullah ya dubi agogonsa muje kawai salis ai munga inda tazo yashiga suka wuce . Tana shiga aunty Maryam tace me kika manta tace bakomai wlh aunty, irin banzayen kwarorin nan kawai" sukayi me kwarorin?inji aunty su dai nagani awaje aunty Maryam tadanyi dariya hum kedai baki da kara akan Maza . Yana idar da sallah yashiga part din maminsa yasame ta itama ta idar da sallah duk da agajiye yake yadan zauna kusa da maminsa ,sister dinshi amina ta Miko masa fresh milk a Kofi ya karba ya Sha ,ya bata cup ta wuce kicin yace mami zandan fita bazan dade ba dan ita mami irin mutane nan ne dabasason arabeta ko ita tarabi mutun haka ko mijin bata barinsa ya sakewa da kowa inba ita da yayanta ba,mami takarasa jan carbi ta shafa ta kallesa tace Amman kasan salis yatashi daga aiki ko,ko a haka zaka fita daga kai sai musa yace ni kadai nike son fita ba direba mami tace no abdullah banason fitarka kai daya ga dare gashi kai bawani sanin gari kayi ba sosai" kayiwa salis waya kawai yazo ku je tare abdullah yadan langwabar da kai yace mami banason takurasa cikin iyalinsa ,tunda yarigada ya tafi a kyaleshi nima ba dadewa zanyi ba ta kada kai ,shi kennan Amman banso ka dade a waje" yayi murmushin ya Mike bazan dade ba har zai fita tasake cewa yanzu kai kadai zaka fita kennan ahankali yace don't worry mamina I can drive my self tace agaida sagir zatonta can zashi taci gaba da abunda takeyi yayi murmushin ya fita ,. Cikin natsuwa yake tuki cikin dark green din benz har ya iso badariya dai dai kofar gidan dazu yayi parking cikin sa'a mai gidan ya tarar tare da wani bako ya isa yayi musu sallama tare da gaishe su , sannan yadan koma gefe basu jima ba sukai sallama bakon yashiga motarsa ya wuce . Abdullah ya matso ya sake dukawa kusa da mai gidan cikin natsuwa yayi masa bayanin bakuwar data zo gidan tazu" mai gidan bai fahimce ko wacce ba daga baya yayi wani tunani sannan yace yana zuwa yashiga gidan bai fi minti biyar ba ya fito a nutse ya karfafa kallonsa ga abdullah wanda tun tafiyar sa zuciyarsa ke wassafa masa abubuwa da yawa M .Auwal mijin aunty Maryam ne "ita Kuma aunty Maryam Yar kanwar mlm abu ce uwa guda uba guda ,yadanyi gyaran murya tare da cewa malam.....koda yake bansan sunanka ba cikin sanyi yace I'm Abdullah M .Auwal yace ashe abdullahi ne madalla bakuwar yarinya da tazo dazu ai AISHA ce ,a AI.....SHA.. ya maimaita sunan a ransa M auwal yace kanwar matata ce Yan dakika da sukayi da abdullah ya nakalci wani abu hakan ya sanya ya warware masa cikakken inda zai samu Aisha gidan iyayenta da unguwar da suke zaune Abdullah yayi godiya sosai tare da Yi masa sallama . Da fari yayi tunanin ya bari zuwa gobe tunda salis yasan gari sai su nemi unguwar da gidan haka nan zuciyarsa taji ba zata iya Bari zuwa gobe ba "a kasada yayi nufi yaje , ance mai tambaya baya bata sai ga shi a unguwar ,nesa kadan da lungu da akayi masa kwatance yayi parking sannan ya fito ya gaisa da mutanen da yasamu a gurin sannan ya kulle mota ya karasa . har yashige lungu da wayarsa yarinka haskawa saboda ya rike lokacin da M auwal yake masa kwatance mota baza ta shiga lungun ba hakan koda zai tarar bbu wuta yayi ahankali da kwatami idan yashiga lungun" yana magana yanasake duba jikin Abdullah to anyi dacen akwai wuta Amman duk da haka Abdullah nasake haska wajen da wayarsa gudun Kar ya sanya kafa acikin kwata byn yayi sa'ar shige kwatocin ne ya karasa kofar wani gida yara na wasan guje guje ya kirawo daya daga cikinsu ,yara 2 ne suka taho ya tambaye su gidan mlm Abu ko gidan su usman da sauri suka ce ga gidan can ya nuna masa da hannu abdullah yace na gode ya fida kudi cikin aljihun wando sa na baya ya basu ai ko suka shiga murna abdullah ya nufi inda yaron ya nuna masa wani datijo ya samu a kofar gidan kishigide yana kokarin kamo tasha abdullah ya isa yayi sallama sannan ya risina ya gaishe shi malam abu ya rage radio ya amsa ganin da yayi Abdullah bai sake cewa komai ba yana Kuma tsugunne ya sanya malam abu ya sake rage radio sosai daga bisani yace masa kana son gani wani ne ? Ahankali yace E nazo gurin Aisha ne ko kadan Mlm abu bai kawo haka ba iya tunanin sa cikin yayyen Aisha yazo nema wani cikin su to bari asa a kirawo ta,ko bata kwanta ba dan bata da wuyar bacci ,Abdullah yadan sunkuyar da kai kasa don yasan duk laifin zuciyarsa ne data danace da son ganin Aisha a yau "a daidai lokacin da taran dare ke neman Yi "M abu yayi kira cikin gida kanin Aisha ne yafito , Amman idan baka sani ba zaka dauka yayanta ne saboda girman jiki gareshi yayin da ita Kuma Aisha bata da jiki. usman shiga ka turomin Aisha tayi bako baban ya fada . usman Kuma ya juya ciki mintuna kadan suka shude yayin da malam abu yake nazarin Abdullah da tsabar kamar dayake dawani ya sani ya sanyashi ya zauna a gefen dakalin dake kofar gidan , usman ne ya katse shiru da cewa gata nan fitowa ,haka kawai Abdullah ya tsinci kansa yana tausayi wayannan bayin Allah don haka tun fitowar Aisha yake mata wani irin duban da yakejinta har cikin ransa, yayin da ita Aisha ke masa kallon tsoro karara a fuskarta jikinta har bari yake , Abdullah ya lura da hakan Amman sai ya dake hannushi duka cikin aljihun wandonsa ya hade mata fuska da Kyar ya iya bude baki may be an tasoki kin fara barci ?bata iya cewa komai ba duk da tana kokari son yin magana Amman bakinta yakasa furta wani abu, yawan duban hanyar waje da take ya sanya Abdullah yadan rage murya cikin sanyi jiki yakira sunanta a frigice ta sake kallonsa ,jin wani tashin hankali karara wai har sunanta ya sani ta fada a ranta ga wani babban tashin hankali babanta da kansa ya sanya Akira ta Kuma har yanzu yanan a kofar gida banda haka da tuni ta ruga gida ,kmr ya shiga zuciyarta ahankali ya sake kiranta Aisha ko na tafi ne gobe na dawo da sauri ta daga masa kai murmushin gefen lebe yayi ya dubi agogonsa nima ina son in wuce din tunda naganki da inda kike . har yanzu fuskarta nan nashi ba yabo ba fallasa kallon tsoro take masa yace yes haka nike nufi ya dan ciza gefen lip's dinshi ,shikenan gobe na dawo ya zuba mata idanunshi masu rikita kwanyar duk wanda ya kalli cikinsu kallonta yayi son ransa sannan a hankali ya juya ya fice gabadaya ,ta saki ido tana binshi da

Table of Contents

Chapters

62 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54
  55. 55 Chapter 55
  56. 56 Chapter 56
  57. 57 Chapter 57
  58. 58 Chapter 58
  59. 59 Chapter 59
  60. 60 Chapter 60
  61. 61 Chapter 61
  62. 62 Chapter 62