Chapter 48
Chapter 48
,. zaune ya tashi yasanya kwayar Idanunshi cikin nata batace komai ba ta sunkuyar da kanta ya tura yatsunta cikin bakinsa yana tsotsa ahankali ahankali. idanunshi ke yawo akanta " jawota sosai ya rungumeta yana shinshina wuyanta yana shakar kamshi jikinta. Gabadaya Aisha ta fara rikicewa numfashinsa ya sauke sannan yacigaba Aisha nayi iya kokarin naga nayi hakuri "Amman na kasa duk cikin shagwaba yake maganar, ta dago dara daran idanunta da suka gama ciccikowa da kwalla " ta dan kalleshi idanunshi duk sun gama rikidewa sun canza kala gabanta ya dinga faduwa da sauri da sauri" jikinta ya dauki kirma ,tsab yagane yanayin da tashiga ya sake jawota ya mannata da kirjinsa sosai suna shakar numfashin juna. ya soma shashafa gashin kanta ple..ase relax . AISHA bazan taba yi miki komai ba sai da amincewarki sonki halitta ta akayi da shi. kaunarki a cikin jinina yake" don haka zan iya rayuwa dake akowani yanayi ,bazan taba takuraki ba, Aisha ya dago kanta dake kirjinsa sannan ya hada goshinta da nashi yana rarrashinta yace ki daina kuka kinji ba abinda zan miki ki daina kuka . Ta daga masa kai, yace to muyi bacci ya jata suka kwanta ,kowannesu da abinda yake sakawa a rai ,bata da bakin da zata bude ta furta yayi abinda yake so dan haka duk sai abin ya koma ya tsaya mata a zuciyarta., Abdullah ya cancanci komai yake so a gareta yana nuna damuwa da ita fiyye da yadda ya damu da kansa" yanzu ta gane saboda ita ne yashiga damuwa ,ta dan kwanta gun tana tunani yadda zatayi gashi yanzu ta nuna masa rakinta, wanda yasa dole Abdullah yace ya hakura ba dan haka ranshi ya so ba" Kuma ita yanzu ba zata taba iya kai kanta gareshi ba". bare ta faranta masa. kawai sai taji tamkar amata duka tsiya ne , ta runtse idanunta dama ita abinda take tunawa kennan a rayuwar aure ,shi yake matukar frigitata da bata tsoro . a washegari ma a haka ta tashi jikinta duk a sanyaye duk ta kasa sakewa da shi "tana jin tamkar wacce tayi masa laifi ,ya gane yanayinta saboda a dan zamansu ya dan karanci halinta. ya dinga mata dariya yana tsokanarta , tare suka fita shopping da yamma ya dinga kwasar mata kayan gyaran jiki "har tana hanashi don wadan ta tarar a gidan ma bata gama sanin adadinsu ba .. Byn sun ci abinci dare sunyi sallah Abdullah yace su kara gabatar da sallar yadda yace hakan sukayi tare da addu'a a hankali ya zagayo ta bayanta ya cire mata karamin hijabinta bata motsa ba Amman gabanta ya fara bugawa dum...dum... hadi da harbawar zuciya , ya zame hular kanta ya dinga shafa gashinta ya kai bakinsa saitin kunneta Aisha kin amince ?kin amince dani zan biki ahankali kinji Aisha ta ?. Runtse idanunta tayi dan ta famice shi sarai ahankali ya dagata zuwa bedroom dinsu ya kwantar da ita ya kashe fitila dakin sannan ya zagayo ya kwanta abayanta yasoma aika mata da sakwanni sosai hankalinta yatashi Mikewa take kokarin yi Amman Sam karfin su ba daidai da nata ba ,ga Kuma Karin karfin sha'awa , gyara mata kwanciya yayi tareda yi mata runfa da kirjinsa yana shinshinata idanunshi a lumshe yana shakar numfashinta hannu yakai daidai siririn hannun rigar baccin ta ,ya zame hannun rigar duka yayi kasa daita ,shafata yake hade da sa harshensa yana lasar wuyanta "yana lumshe idanu kmr tsohon maye idanunshi ya bude da kyar yana zubawa mata yana karewa fuskarta kallo ahankali yake bin koina nata har ya gangaro daidai bakinta ya hade bakinsu ya tsotsa son ranshi sannan yayi kasa ai idanunshi nayi karo da dukiyar fulaninta damkar hauka Abdullah yakaiwa nonuwanta saboda yunkurin mikewa dataso yi,ya kife tafin hannunshi kansu yasoma murzawa ahankali dukkan su suke sauke ajiye zuciya wani irin shock Aisha taji ajikinta, bankaro masa kirjin tayi sosai har suna shafo gemunsa " kwantance gashin dake kwance a fuskarsa yasoma gwagogama akan brest dinta still kuma hannunshi na kai kawo yana murza dukiyar fulani , idanunta dake lumshe ta dan bude tana kallon kwakyawan fuskar Abdullah, idanunshi daya ya kashe mata yana sake gogamata gashin fuskarsa gabadaya yagama gigitata gashim jikinta sun mike tsaye cak bbu inda bai bude ba ajikin Aisha sakamakon sakwanni na musamman da Abdullah ke aiko mata dasu " ahankali take sakin numfashi jikinta rawa yake kokarin kwacewa tasoma yi saboda wani muguwar kasalar da Abdullah ya saukar mata dan tuni yagama birkita mata brain .jin wasan yafara canza salo yasa hankali Aisha sake tashi kafin tayi wani yunkurin taji yasoma karanto addu'ar saduwa da iyali, Abdullah yadauki hanyar da ya dade yana mafarkin bi.... daman ance duk dai bukatar maje aikin haji sallah "to haka ce takasance a gurin manager Abdullah duk iyakar yadda yaso ya kyalleta ya kasa shi kansa bai san dalili ba duk da kukan da take yi yana ratsa masa kirjinsa " Amman yakasa barinta ,sai karatowar sallar asuba ne ya bambareshi daga gareta. ya Mike ya daura towel ya wuce bathroom sai daya kintsa kansa sannan ya dawo ya taimaka mata yadda ya ganta din ne har ya dan sashi jin tsoro , ya daukota cak tamkar wata bby ko ishashen numfashi batayi ya shiga da ita bathroom, da kyar take iya motsa jikinta ya taimaka mata sosai dan ba zata iya yiwa kanta komai ba sai da yagama ta danji kwarin jikinta sannan yabarta tai wanka tsarki ya dawo ya gyara kan gado ya jima yana jiranta har ya bita sai gata ta fito da kyar yayi saurin kamota suka fito tare yasa mata doguwar riga a zaune tayi sallah sannan ya mayar da ita kan gadon ta kwanta ta samu ya gyara koina ,sosai ta ji dadi ta rufe idanunta dan bata son kallonsa , Abdullah ya hawo kusa daita ya gyara mata rufa da gashinta da ya barbazu . Ya dinga kallonta idanunta a rufe aransa yace kyau ne da ita ciki da waje, yarinyar ta kara samun wata kima da daraja a idanunsa gashi iyayenta da gaske bawasu bane Amman sunyi mata tarbiyya ,da wadansu masu kudin basu tsaya sunyiwa yayansu ba, zuciyarsa ta kara natsuwa daita "yana kallonta,kaunarta da kishinta suka kara shiga jikinsa ya jingina bayansa da jikin gadon ya daga kansa sama tare da rufe idanunshi yana karanto addu'ar Allah yasa dan shi kadai aka halicceta .. Please ku karayin hakuri, na rashin jina kwana biyu da kukayi, uzurirrika ne suka Sha kaina, Amman da yarda Allah da sannu komai zai tafi daidai, ku rinka jina kmr da MMN SUDAIS CE [3/12, 3:01 PM] Kaunace Sila: 💗💗💗💗💗 ZUCIYAR MASOYI 💖💖💖 💗💗💗💗💗 AISHA A BAGUDO Page 31 Goma daidai ta tashi daga bacci da sabon kuka, ahankali take rera kukunta saboda wani irin ciwo da take daga kasanta , ta cikin mirrow ya kallota saboda yana tsaye ne yana fesa turaren , ta ciki ya zuba mata manya idanunsa. sosai yaga takara masa wata irin muguwar rama cikin lokacin daya , kuka takeyi har yanzu. Ya numfasa yana matukar mamakin yadda Sam kuka baya bata wahala,a hankali Abdullah yakaraso inda take ,, a kallon da yake mata ya Gane bata da lafiya" da
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62