Skip to content

Chapter 47

Chapter 47

Mikiya Book One Complete Hausa Novel 1,188 words 0 views Progress saved
Download Book

din wandon cashmere nashi ya bayyana. Sannu a hankali sauran gangar jikin ma ta fito. Kaf wajen ya dauki wani irin tsitttt na bayyanuyar AK din tsaye akan diga digansa. Tsaye yake kam akan tsahonsa na tsayayyen namiji da babu ko rankwafawa. Lallausan cashmere din jikinsa da ba sai an zauna bata lokacin lissafin kudin da suka lashe ba. sun masifar zauna masa da tabbatar da Ak din a matsayin jaruminsa mai gwara kan naira ta yanda duk yaso bisa damar da Allah ya bashi. Kamilalliyar fuskar san nan ma'abociyar kamewa da tsare gida kamar kullum a tsuke, Saidai yau din ma dai akwai ring diamont barima manne da kunensa, hakama zanen tattoo dinsa mai fuskar lion na nan zaune daram. gashin nan daure daga kasan keyarsa ya dauresa har yana dan sauka jikinsa. Kai tsaye saiya fiti a hasalin balarabensa. Babu mai ganin idanunsa kasancewar toshe yake da shade mai duhu sosai. Wanda hakan shine ya sake bayyanar da taswurar halittar kyawun hancinsa daya zauna daram kan fuskarsa. Kafin kace mi tuni kamshinsa ya baje wajen, Gaba daya securityn ne suka sake kamewa kansu sukai cikin nuna tsantsar girmamawa a garesa. Wani irin dakune fuskansa yayi daidaj lokacin da fadawan ke zunewa akan gwawowinsu. Sassanyan iskan dake kadawa da kamshin furanni ya sake shaka. Kafin ya fara takawa a hankali cikin yanayin izza da zallar sarautar dake ratsa shi gaba da baya. Kai tsaye part dinsa dake tsakiyar masarautar ya nufa dake dama zaid da kanshi ya gyara may tare da jesra sukai aikin. Wohoho anan fa akeyinta mutanena Ni naga ikon Allah a wurin nan. Tashin kai tashin gari kenan, na tabbata idan mutum karamar kwakwalwa gareahi babu abinda zai hanata juyewa a wannan lokacin, zanso ace kunga yadda Nera da nera ke kuka a cikin bangaren Ak. Luxury da luxury life ake magana malam, komai dake Cikin bangaren luxury da luxury ne ka iya siyansa sa, wani irin mahaukacin passage ne me kayatarwa, a nutsetstsen lafiyayyen parlounshi na farko oummey'nshi sai jesra ne a zaune domin gani suke tamkar kafin goben abinda suke son gani ga gudan jinin nasu ya disashe. Wani irin murmushin bazatane ya bayyana a saman kyakykyawan farar fuskan shi da gudu jesra ta fada jikinsa tana saki kuka mara dalili. "Trouble meker har yanxun baki girma yhuyhu gurl" Sai kuma yadan yi jimmmm tuno waccen yarinyan da yayi. Oummey ce ta karaso itama tare da hugging yaronta tana sama lallausan gashin kansa. Gashin kansa tadan ja tare da balla masa harara irinta uwa da dan nan. "Ouchhhhh Ommu!" Ya fadi yana kaiwa durkushe gabanta..... *BY AMMEY LAYLERH* *🦅 MIKIYA 🦅* *~We want an end to oppression💪~* https://chat.whatsapp.com/GiLzmY90dz17bRbw5yMYBg ____________________ *MARYAM NASEER* ~AMMEY LAYLERH ✍️~ ✯ *~🌠 JAJIRTATTU WRITER'S ASS.... 💫~* Page 45&46 # ROMANCE # BLACK MONEY # DEEP # Hope # courage # Survival # Humanity # Inspiration 🤍🔥✅✅✔ Wani colourn kyakykyawan murmushi ta saki tana sake janyo kansa tana dorawa akan kafafunta. Kafin wasu hawaye masu zafi suka shiga zubo mata. "Garga me martaba! Lokacin bayyanuwar boyayyiyar gaskiya ne yayi, Alkawarin kare masarautar EMAAR's nake son kamin.... Ta fadi hawaye sosae na balle mata wani irin dauke kansa yayi yana kallon bayansa. Sai kuma ya juwo tamkar wani zaki ya goge mata hawaye ya ce, " You don't have to cry since you have me, i promise Insha ALLAH to be there for you no matter the weather, I promise to you and I promise to be your one and only till the end of time! Na dauki Alkawarin kawar da gurbatattun cikin masarautar nan Insha Allah Oummeyyy!!!" Ya fadi yana me dafa saman kanshi da hannunta yake hade da nashi hannun. Wata nannauyiyar ijiyar zuciya ta sauke tana mikewa tsaye. Ganin dare ne ya sanya oum yi masa sallama ita da jesra suka tafi, har bakin part dinsu ya mikasu da kansa cikin daya daga cikin motocin da suka daukosa. Shima zaid nashi bangaren ya wuce dake jikin ma ak din daga barin damarsa, kayan jikinsa ya zame tare fadawa bathroom wanka yayo duk da kuwa cewar dare ne, Silk kayan barci mara nauyi ya zira bayan ya feshe jikinsa da mayun turarukan. kai tsaye lafiyayyan hadadden gadonsa me kama da alkaki ya nufa. Dakatawa yay daga shirin kwanciyar da yake ya sake dora idanunaa akan yar karamar cctv footage din dake sakale tsakanin wasu manyan flowers guda biyu, murya kasa kasa ya furta. “camera?” Wani irin bacin raine ya ziyarceshi lokaci daya tare da furzar da huci mai zafi daga bakinsa, sai kuma ya cije lips inshi yana ayyana shikenan da aure ne ma dashi. Camarar ta riga ta gan may mata masu ita su gane masa sirrinsa, Sa'ar shi daya shi mutum ne da bai iya tsiraichi ba kowa shi kadan sane kuwa. Wani irin naushi ya kaima manyan flowers din a take suka tarwatse. ⭐ Duk wani lango da sako na bedroom din sai daya bincike ko ina. Babu wata kamara bayan wannan din dai, fasa kwanciyan yayi ya dau systerm nashi ya fara aiki cikinta, da dukkan alamu ransa a bace yake daga yanayin yadda yake sarrafa laptop din kadai zaka gane haka. Kiran sallar farko ya mike tare fadawa bathroom alwala ya dauro yana ficewa a part din kai tsaye. Babu wanda ya ganshi in banda ladanin daya kira sallar, Kai tsaye bangaren ladani ya nufa yana zama haka har mutane suka cika masallacin Aka tada sallah!. Babu wanda ya san da zuwansa haka babh wanda yayi tsammanin ganin a time din, Wannan nutsatstsiyan muryan nashi shine ya ankarar da mutanen dake cikin masallacin tare da zaburar da wasu da sanyasu faduwar gaba. Haka sautin kamilalliyar muryansa yacu gaba da tashi cikin kyakykyawar kira'arsa a cikin suratul Ma'ida. A kuma daidai lokacin me martaba ⭐ sarki Hassan Al-hassan gabban jikinsa suka fara motsawa ata sanadiyar jiwo wani babban gurbin dake cikin tsakiyar kokon Ranshi. Sanadiyar karatunsa daya karade baki daya katafanin cikin masarautar. Haka muryansa ya ringa karade ko ina da ina na cikin fadar tare da ratsa zukata, inda wannan muryan dai ke firgitar da wasu! Wasu kuwa ta saukar musu da nutsuwa tare sa sanyaya gabban jikkunansu. MOH JIDDOH kuwa wata kalan katantanwa tayi jin sautin fitar muryan da ko baka gaban me ita take da tsananin rusuna zuciyar mutum da ladabtar dashi. AL-HUSSIEN kuwa dake daya daga cikin na gaba gaban jam'i baima san sanda kafafunsa suka soma rawa ba yana neman kaiwa zaune. Amma ya dake yaki bama ko wacce alama nuna kanta a tattare dashi, Yana sanye ne cikin cikakkiyar shigarsu ta larabawa cikin wata farar kuwait jallabiya sai shiramin daya nade kansa dashi, sai wani farin glass din daya sanya. Bayan idar da sallarn nashi sosae yayi karatu tare da gabatar da adhkar, Har zuwa sanda gari ya fara haske. Xuwa lokacin manyan dogaran fada sun kewaye gaban babban masallacin musamman ma hanyar da zai fito ta wurin, Wambai, Waziri, maga tajarda, Riga daki, suna can sashen me martaba zaman isowar Garga din, Cikin wannan izzar da dan banzan takun nan nashi ya fito nan fa dogawarawan nan suka masa wani irin dafifi. Kowa nason bashi garkuwa wasu suna gaba wasu suna baya. Kai tsaye apartment din me martaba suka

Table of Contents

Chapters

54 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46
  47. 47 Chapter 47
  48. 48 Chapter 48
  49. 49 Chapter 49
  50. 50 Chapter 50
  51. 51 Chapter 51
  52. 52 Chapter 52
  53. 53 Chapter 53
  54. 54 Chapter 54