Skip to content

Chapter 35

Chapter 35

Zuciyar Masoyi Book Two Complete Hausa Novels 1,159 words 0 views Progress saved
Download Book

yake . kwance yake yana kallon CNN Amman tun jiyo kamshinta ya tattara hankalinsa gabadaya da ganinsa zuwa ga hanyar fitowarta. ganinta haka yasa ya lumshe idanunshi yana jin yadda zuciyarsa ke dokawa . ya zuba mata fitinannu idanunshi yana hango komai na jikinta very clear . kmr yadda yake so gani bbu komai ajikinta sai Yar yololuwur rigar bacci wanda hatta kan nipply dinta yana hangowa azahirance . ahankali yake sakin numfashi ya dan laso lip's dinshi da harshen da sauri ya Mike ya tarota suka zube kan kujera suna sauke numfashi tare. yace Aisha kina son haukatani da salon naki Tace Allah ko ta gyara kyanciyarta ajikinsa hade shafo joystick dinsa da cinyarta" wanda orready ya yagama Mike sambal har ya kunnu kansa ta gefen boxe dinsa. da sauri Abdullah ya saki wani irin hadiye zuciya ya rukunkume Aisha ajikinsa yana shinshin wuyanta. itama ta narje ta shige jikinsa "ahankali tace Abdullah bacci ya sausauta rungume da yayi mata yace bacci kike ji dear ta girgiza masa kai , ya Kai bakinsa ya tsotse lip's dinta sannan ya dan dagota yana Kare mata kallo gabadayanta yanzu ta canza , Sam bazaka kace itace ba "ta damu shi sosai akan da " kallon da yake mata" idanunshi ke sauka kan dukiyar fulaninta yana ganin nipply dinta suna sake tsokanoshi ai bai san sanda yaKai musu cafka ba yasoma romancing dinta cikin zafi zafi . itama no West time , ta soma mayar masa ,Sosai suka fita haiyacinsu akan kujera suke murza juna bakinta cikin kunnenshi Tace Abdullah muje daki da kyar ya iya cewa uhmmmm yana kokarin zare rigar bacci ai anan suka susuce suna jiyar da kansu dadi Sosai yake lugwugwuta mata dukiyar fulaninta yana sakin ajiye zuciya shi kansa yarasa meyasa bata isarsa yasa hannu yayi kasa boxe " da kafafunsa yakarasa zamewa sannan ya dau hanyar dayafi sabo daita yadda yake sarrafa tarinka jin tamkar kar ya dai na dan gaskiya na kan kujerar na shigar da kyau sai narke idanu take tana lumshe su . Yau kmr kullum Abdullah ya dawo office , ya shigo falon "Yar saman cort dinsa a hannunsa' salis yashigo da abubuwan wasan yara ya ajiye a falon ya koma ya kwaso wasu da kayan ciye ciye "yana dan waige waige bai ji motsen yaran ba " Aisha na fitowa daga ciki ya gaisheta da sauri ya juya ya fice" ganin yadda oga yayi da fuska , Abdullah ya dan waiga fuska a daure , yaga ya fita da sauri ya matso kusa daita ya jawota jikinsa sosai " cikin kasa kasa da murya yace ke tun ina office kike ta fizgoni, baki ga yau da wuri na dawo ba . Tayi dan murmushin Tace gashi ni Kuma bbu hali ba "ya daura bakinsa akan nata yasoma tsatsar lip's dinta" da kyar ya saki ,yace sai na cinye bakin dayake fadar haka ,". . Ta dinga harararsa tana dariya ya tsaya tsai kmr mai tunanin wani abu sannan yace ke ina mutanen gidan ne ? Ta kalli yadda yayi magana yabata dariya matuka " Tace wata kawata tazo Tace tana son su shine ni Kuma nabata su . Yayi kicin kicin da rai yace ke natsu sosai kisanardani" suna ina dan banason irin wannan wasan fa. ina kika kai min su" gida basu affan ba Adnan ai ba gida bane . tacigaba da yi masa dariya sai da yace serious ina kika kai mana yara ? Sannan Tace mami ta aiko tun safe an tafi dasu sai lokacin ya sauke ajiyar zuciya ,sannan ya kuma jawota jikinsa sosai ya hada goshinta da nasa yana busa mata iskar bakinshi a fuskarta,. ahankali yace ina ganin mami za'a barwa su . ,mu tafi ummara sai ma kiyayesu tunda naga bawani shan nono suke sosai ba, kinga sai ni na canje su ko me kika ce , yana karshe mata idanunsa daya, ta Ture shi tayi gaba ya bita da saurinsa zuwa ciki har yana yarda rigar hannunsa suna shiga dakin ya fizgota jikinsa suka zube kan gado" yace bangane nufinki ba fa tayi shr yacigaba da tambayar kawai taji bazata iya gaya masa abinda ke ranta ba. dan haka ta hade bakinsu waje daya tasoma romancing tana cire masa kayan jikinsa shima take ya manta da wani labarin mami suka shiga farantawa junansu . To Byn dawowarsu daga ummara ma Abdullah yace mata shi dai da amincewarta zai barwa mami su affan su cigaba da zama gurinta ,ya barmata su gabadaya . ta zuba masa tsumammu ido kawai tana kallonsa sai data kalleshi sosai" sannan ta koma ta rufe idanunta ya matso kusa daita sosai kmr zai shige jikinta. Ta sake runtse idanunta tarinka jin wani iri ajikinta yace Aisha duk yadda kika san mami da ,yanzu ba haka bane "mami na son su Adnan sosai har ban san ya zan iya kwatanta miki ba . ta damu da yaran sosai a zuciyarta kuma Tace matar da tayi sanadin shigarsu wani hali" wanda kadan yarage su bakunci lahira shine zaice tana son su . , yace har dady yana cewa Allah ne yakawo mata ishara akan haka yanzu ranar danaje wai kan nayi wa Adnan tsawa saboda an bashi abu ya jefar ,baki ga yadda ta bata rai ba ina lura daita. sannan kuma kinga yaran suma sun shaku daita sosai. . Ta mishi banza, ya sake manneta ajikinsa hade da lalubo tafin hannuta cikin nasa yana murzawa ahankali ahankali yace please Aisha kice min wani abu mana . kinbarni ni kadai ina ta magana. Still har yanzu shr batayi magana ba" ya dora kansa saman a kirjinta yace ke kuma abinda yasa mami taki sakewa dake wallahi nauyin abinda yafaru takeyi . ni na gane hakan ya dago habarta yana kallon kwayar idanunta yace haba Aisha kitayani ganin nayiwa mamina abinda zata huce dani gabadaya. nasan yadda take son yaran nan taji an barmata su gabadaya zataji dadi Sosai. ya kamo lip's dinta yana tsatsa yana kallon cikin idanunta ta lumshe ido tana jin sakon sa a kowani part na jikinta. ya zare bakinsa daga nata yace bazan iya bawa mami yaran nan ba, muddin baki amince da hakan ba . ya tsareta da idanunshi yana jiran abinda zata ce . ahankali Tace shikenan Allah ya rayasu ya rungumeta tsam tsam ajikinsa yana sakin numfashi yace haka nake son naji kince ,Allah yaraya mana su Ameen . Tun dawowarsu ummara ta gane tana da shigar ciki" Amman bata tabbatar da haka ba, sai da taga lokacin yin period dinta yayi bata gansa ba. Tukun ta amince . Kwance suke akan gado bayanta manne da kirjinsa shi kuma hannuwansa duka kan Brest dinta yana wasa dasu Aisha ta juyo gabadaya suna facing juna ta kalleshi Tace dadyn affan ciki ne fa dani ,. Yace ciki ? Ta amsa da kanta,. sukayi shr dukkansu nawani lokacin suna tunanin wahalar data ci a haihuwar su affan suka tuno ,ya rungumeta tsam ajikinsa yana shafa sumar kanta yace to kinga bbu komai in Allah yaso wannan zai zo miki da sauki wancan ma ina ganin har da rashin zuwa asibiti akai akai . tayi shr ta lafe ajikinsa duk da ita ba haka taso ba. saboda

Table of Contents

Chapters

46 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41
  42. 42 Chapter 42
  43. 43 Chapter 43
  44. 44 Chapter 44
  45. 45 Chapter 45
  46. 46 Chapter 46