Chapter 9
Chapter 9
yake kaiwa kowa koda ya shiga bureau d'in Doc A.Razak jikin shi yayi sanyi bayan sun gaisa ya mika mishi katin ya amsa yana karantawa da sauri ya d'ago kanshi yace wata Maimunar?? Manane.. sede kayi hakuri Allah yaya ma matarka bace ,๐ณya Mike tsaye yana fad'in what?? !se kuma yakoma ya zauna yana fad'in kalmar INNA LILLAHI WA INNA ILAYHI RAJIOUNE yana ta maimaita wa har ya samu nutsuwa (haka ya kamata duk Musulmin kirki yayi idan musiba ta sameshi bawai yayi ta kuru ruwa da koke2 ba)yace Allah ya sanya alheiri ya kuma basu zaman lfy , yace Ameen2 kaima Allah ya baka wacce ta fita ,ameen nagode,yayi fice warshi(wayoo A. Razak mun tausaya maka muma๐) Yau takama ranar jeudi (alhamis) kuma yaune akayi kamun amariya duda batayi kwaliya ba amman tayi kyau dan gyaran jikin da ake mata ya anshe ta ,wani tissu(matรฉriel) ne ta saka wandan Mom ce ta bada d'umkin riga da jupe(sket)ne se d'an mayafi data yafa sede fa idanunta sunyi jazir daga gani tasha kukanta ,shiko Doc Rid ko lek'o su beyi ba duda yasan al'adar *Zuri'ar* tasu dole ango ya halarci wurin kamun ,Mom tacika jiran shigawarshi kawai take dan duka wayoyinshi a Kashe suke ,beshigo ba se bayan magriba e kuwa Mom ta fad'a shi da fad'a ta inda ta shiga bata nan take Fita ba ,yayi ta bata hakuri daga baya kuma se ta fara mishi Nasiha kan biyyaya da rike zumunci ... Washe garin ranar bayan antashi daga sallar jumma'a ,dubunan jama'a ne suka sheda daurin auren *Ridwane Abdul Wahid Elh Fayรงal * Maimouna Mamandu Elh Fayรงal daurin auren daya tara manya2 mutanen garin dama matasa dan *Zuri'ar*tasu tayi suna cikin garin saboda had'in kansu ,mutuncin su kai dama abubuwa da yawa. Bayan daurin auren aka rankaya gidan Elh Fayรงal dan akwai walimar da za ayi.., Daga b'engaren Manane kuwa koda taji ana ta rangad'a gud'a se ta fashe da wani sabon kuka ,sambaby nata ta lallab'a ta tare da bata hakuri.. Se after magrib aka fara shirye2n zuwa paty ,da dafari yaso k'in zuwa amman daya tuno fad'an Mom na jiya se ya shirya ,iyata had'e fuska ,itama ana ta b'engaren k'in shirya wa tayi seda Umma ta bud'e mata wuta tana mata fad'a kamar zata doketa sannan ta csiga tayi wanka ta sa kaya ta zauna tasake dasa wani sabon kuka( hum har ruwan idonki ya k'are aurene de an Riga da an d'aura ๐๐)Mom da Momy suka shigo sakamakon kiran da sambaby tayi musu dan fir tak'i a mata kwalliya,tsaka suka Sakata Momy ta fara mata nasiha me ratsa jiki daga baya Mom ma ta d'aura nata nahihar ,dan danan ta sauko har dasu dariya sakamakon wata rad'a da Mom tayi mata a kunne duk irin son jin gulmata amman banji mitace mata ba (shakuwar nan taku tana birgeni kamar ba sirikarta ba ...kodan *Zuri'ar*tasu cikin son junan su suka taso?muma de Allah ka bamu sirika irin wannan๐ ameen) .Safara ta shigo ta bata wasu kaya tace wannan zaki sa ta amsa koda tasa su, habawa Samira da sauren y'an uwa ba abunda suke fad'i se tsarki ya tabbata ga Ubangiji Allah da ya hallice wannan kyakyawar hallitar dan wani tsaddenden farin lรจche ne tas dumkin dogawar Riga akamata sannan aka mata wani irin d'auri dankwali kamar gwagwaro da Jan yadi me silb'i, aka c'encad'a mata kwaliya sannan tasa Jan takalmi me tsini ga kuma yar karamar jaka ta hannu itama ja form d'inta 8(Coca-Cola Kenan)ta fito duk da yanzu ne suka fara ida futowa,dan haka seta yafa mayafi fari shima me ratsin ja ,duda ba dariya take ba amman ina ko makiyi ya kalleta se ya kuma kallo sannan ya yaba (koku kanku ku hango min farar mace cikin wanan chigar).. Dayake daga gurin patyn gidanta za akaita dan haka bayan an shiryata se aka kaita gidan Elh Faiรงal duka mutan *Zuri'ar*tasu sun hallara harshi uban gayyar (Rid),ya Adam ya Budรฉ taron da addu'a , sannan Elh Fayรงal yayi Bismillah ya fara ma *Zuri'ar*nasiha da kan zaman takewar aure da hakk'okin miji akan matarshi da kuma na mata akan mijinta yaci gaba da cewa ita mace ABOKIYAR RAYUWA ce mai rauni ce, ka fita hankali, ka fita karfi, ka kuma fita hangen nesa, kenan ya kamata ka dauke ta a matsayin abokiyar ka wacce zaka tallafa mata ka agaza mata, da kuma yin hakuri da ita a in da ta gaza, domin ita tamkar kashin hakarkari take. Kamar yanda yazo a cikin Muslim: ู ูู ุฑูุงูุฉู ูู ุณูู ุนููู ุฃูุจูู ููุฑูููุฑูุฉู ููุงูู: ููุงูู ุฑูุณูููู ุงูููููู ุตููููู ุงูููููู ุนููููููู ููุณููููู ู: (( ุฅูููู ุงููู ูุฑูุฃูุฉู ุฎูููููุชู ู ููู ุถูููุนู ูููู ุชูุณูุชููููู ู ูููู ุนูููู ุทูุฑููููุฉูุ ููุฅููู ุงุณูุชูู ูุชูุนูุชู ุจูููุง ุงุณูุชูู ูุชูุนูุชู ุจูููุง ููุจูููุง ุนูููุฌูุ ููุฅููู ุฐูููุจูุชู ุชููููู ูููุง ููุณูุฑูุชูููุง ููููุณูุฑูููุง ุทูููุงููููุง )) Manzon Allah (SAW) yace: "Lallai mace An halicce ta ne daga kashin hakarkarin (Adam) ba ta iya daidaituwa gare ka a hanya, idan zaka ji dadin ta, to ka ji dadin da ita a karkace, idan ka ta fi don mikar da ita, to za ka karya ta, kuma karyewan ta shine Sakinta". [Muslim]. Kenan sai an yi hakuri da juna, sai ana yi ana kawar da kai, saboda shi rayuwar aure dukkan sa hakuri ne, kuma Duk wanda zayyi aure haka zaka ji ana yawan ambata masa cewa kayi hakuri, se fa kunyi hakuri da juna a rinka yiwa juna uzuri, sannan ku rinka kyautata zamantakewar ku . Domin Manzon Allah (SAW) yace : ุนู ุนุงุฆุดุฉ ูุงูุช: ูุงู ุฑุณูู ุงููู ุตูู ุงููู ุนููู ูุณูู ุฎูุฑูู ุฎูุฑูู ูุฃูููุ ู ุงูุง ุฎูุฑ ูุฃููู. [ุฑูุง ุงูุชุฑู ุฐู] Mafi alkhairin ku shine wanda yafi alkhairi ga iyalin sa, sai yace ni nafi ku alkhairi ga iyalaina." [Tirmiziy]. ุนููู ุฃูุจูู ููุฑูููุฑูุฉู ุฑูุถููู ุงูููููู ุนููููู ููุงูู: ููุงูู ุฑูุณูููู ุงูููููู ุตููููู ุงูููููู ุนููููููู ููุณููููู ู: (( ุงุณูุชูููุตููุง ุจูุงููููุณูุงุกูุ ููุฅูููู ุงููู ูุฑูุฃูุฉู ุฎูููููุชู ู ููู ุถูููุนูุ ููุฅูููู ุฃูุนูููุฌู ุดูููุกู ููู ุงูุถููููุนู ุฃูุนูููุงููุ ููุฅููู ุฐูููุจูุชู ุชููููู ููู ููุณูุฑูุชูููุ ููุฅููู ุชูุฑูููุชููู ููู ู ููุฒููู ุฃูุนูููุฌูุ ููุงุณูุชูููุตููุง ุจูุงููููุณูุงุกู )) [ุงูุจุฎุงุฑู]. A wani hadisin kuma yace: "... Ku kyautata zama da matan aure, saboda lallai ita mace an halicce ta ne daga kashin hakarkari, Kuma lallai abin da ya fi karkata daga hakarkari shine kashin samansa (hakarkari), idan ka tafi domin ka mike dashi zaka karya shi, idan kuma ka barshi ba zai gushe ba yana a karkace, to ina muku wasiyya da kyautatawa ga matan aure." [Bukhari]. Kyautatawa yana sawa aboki ya so abokin sa, yaron gida yaso shugaban sa, kuma uba yaso dansa, haka nan ma kyautatawa yana sa mace ta so mijin ta. Elh yaci gaba da fad'in Duk namijin da ke son ya zauna lafiya da iyalan sa dole ne ya sauke hakkin iyalin sa kuma ya koyi kyautata musu. Saboda kyautatawa yana sanya soyayya a tsakanin mutane. Haka nan sai ka ga mutane suna son ka don kyautatawar ka, to ita ma haka iyalinka zata so ka kuma ta rinqa alfahari da kai. Haka de yaci gaba da nasiha bayan ya gama Dad,Abba,Dady suma sukayi tasu nasihar tare da Jan kunne , ita de Manane babu abunda take se kuka,shima Rid jikin shi du' Yayi sanyi,akayi addua'a tare da fatan alkhairi ga ma'auratan sannan aka fara shiryen2 tafiya patyn dan 21h za a fara..cikin iyayen Mom da Momy ne kawai suka halarci patyn.. Koda
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41