Skip to content

Chapter 25

Chapter 25

Zuriarmu Book One Complete Hausa Novels 1,206 words 0 views Progress saved
Download Book

bakisan wani abuba yanda kika san yar bariki haka yarinyar nan take ni wani zubin har mamakinta nike...ta'iya takunta dan juya Rid take kamar wata waina shiya sa nakesan had'ata da boka gobe da nisa dan agaskia wajan iya kissa ta kereni sosai . To ke mesa baza ki tsaya ki kowi kissar ba Haba kawa kin sani sare da'' j'ai pas ce temps là'' kokin manta fansa ce dalilin auren Rid danayi.??dan Wly sena rabashi da kowa nasa To kuwa tunda hakane kina da gaskiya Bokan ne kade zai iya mana maganinta da kuma cika miki burinki(kqji wani shirme ...Allah de ya shirya) amman wani hanzari ba gudu ba bana tsanmanin yana garin saboda ........bata karasa ba Halima taja wani wawan birki jikake qiiiiiiiiiiiiiiii Allah ya taimakesu babu wani bayan su da ya shigesu tace ban ganeba baya gari Kin san fah every five month yake zuwa kasar su Aljani dan kundalo👹 wajan wani event na zubadda jini da sukeyi kuma event din yana daukan kusan one or two months Bakinki yasari danyan kashi to ai idan bamu same shi ba ciwon zuciya yarinyar nan zata sakamin....key yana ma nan taja motar da gudun tsiya .... Isowarsu kenan suka ga wurin wayam alamu sun nuna baya nan din tayi tsaki yafi a kilga sukayi ribos cike da takaici dan harda yar karamar kwalla tayi sai wajejen 16h(hudu na yamma) suka shigo gari ta ajiye kawarta ta fice gida duk da ita ke da girki kuma tasan ana kaiwa gidan Papy dan diner amman tayi shigewar ta daki ta kwanta dan dama bawani girkin ta'iya ba dan ko farar shimkafa bata iya dafawa ba because sau daya tataba dafawa tacikawa rice din ruwa da gishiri dan ko Almajirai kasa ci sukayi...da'aka basu NOTE :gareku iyaye mata ku tilastawa y'ay'aku wurin koyan girki da aikace2 gida kafin ayi musu aure..dan walahi i Saboda namiji duk iya kissa da Iya tarerayar ki idan har baki iya girki ba tofa da sauranki.dan .zakiga kunyi fada da mijinki amman kun shirya wurin cin abinci ... Kuki yaye.. Tunatarwace🙏 Itako Manane ko bayan dawo warta gidan Salma ta tafi dan duba jikinta daga can ma gidan Papy suka huce Bayan isha'i yashigo gidan suka fice shida Halima duk da ya lura da hannunta babu kwanan abinci amma beyi mata magana Isowar su suka ga duka *zuri'ar* sun hallara zama sukayi suma akaci gaba da hira daga baya kuma aka zuba abinci akaci kamar kulum A hanyar su tada wowa ne Umma taja hannun Manane suka keb'e tace ya banga kwanan gidanku ba tace nikaina bansan ya akayi ba dan banice da girki ba kuma ko bayan dawo wata gidan Salma na. Tafi dan duba jikinta gyada kai kawai Umma tayi ta fice bayan sun shigo kowan nan su dakinshi ya nufa Bayan shigarshi daki kamar kullum yayi komi na al'adarshi yabi lafiyar gado A bangaren Halima kuwa wanka tayi ta feshe jikinta da turaruka tasha wata shegiyar rigar bacci net wanda ko cinya bata rufeba ta zauna zaman jiran Rid dan acewarta tunda yana zuwa kwana dakin Manane dole ne ita ma yazo dakinta duk da yau din amatse take da shi har sha biyu ta gota taji shiru dole ta tashi ta fice dakin nashi Kwance ta iske shi yana tunanin Manane bema san da shigowarta se da ta hau gadon ta kira sunanshi ..firgit ya dawo daga duniyar tunanin ya kalleta .. Harara ta watsa mishi tace shine inacan jiranka ka shanya ni? Tsuka yayi ya juya mata baya .. Tabe baki tayi ta kwanta nan bayanshi kasa jurewa tayi dan haka seta matso ta shige jikinshi .. Niyyar juyowa yayi ya mata magana kawai setayi sauri ta rungumeshi ta shiga kissing dinshi da mamaki yake kallon ta dan rabon da ta bashi hakkishi ma tun ranar data cika 3days dinta shid'in ma da kyar ta bashi.. Bashida wani zabin da ya fice yabiye mata dan shima a matsan yake soboda kwana biyun nan daya yayi a dakin Manane dauriya kawai ya keyi. suka lula duniyar ma 'aurata kwatsam sai taji yana kiranta da sunan Manane tare da sambatu ai bashiri ta ture shi ta sa wani wawon ihu me hade da kuka shiko k'ara janyota yayi yaci gaba daga inda ya tsaya Seda komai ya lafa yafara lallashinta tare da bata hakuri dan bayin kanshi bane dan shima baisan ya akayi hakan ta kasance ba a ranshi ya qudurta tunda hakane baze sake kwana dakin Manane ba sede inhar itace ta biyoshi dakinshi(tabb zaka dade kuwa bakaga ranar nan ba ) itade jinshi kawai take amma tsanarshi data shegiyar yarinya nan take qara ruruwa a zuciyarta tun ba ma Manane ba dan ji take kamar ta kashe ta (to itako miye laifinta cikin nan?) Faruwar hakan ta k'udirta a ranta da baza ta kara bashi kanta ba sede in har itake da muradin hakan Washe garin ranar ma hakan ta kasance dan ko diner ma Manane ce tayi shi dan gujewa fadan Umma da kuma kare martabar mijinta Koda girkinta ya zagayo Rid be zo dakinta ba itama kuma bata jeba duk da bataso yaki zowa ba..ita kuwa tsoran kai kanta take.. Un mois plus tard Abubuwa diyawa sun faru ciki kuwa har da kusantowar auren Sambaby sosai suke shirye2 Manane kirjin biki se shiga da fice take du da gogan nata yana kaffa2 da ita wai saboda A.razak( inbanda kishi irin na Rid,doc A.razak din da tunni ya safe baben Manane😜) A wata ranar samedi aka daura auren Samira Bassirou tare da angon ta A.Razak Abdallah wanda da dadare ne za'ayi paty Tun bayan magrib Manane ta fara shirye2 ta ankon wani material ne sukayi dark blue dinkin doguwar rigar tayi tasha sarka da da kunne da kuma abun hannu duk blue ..ta kafa daurin diko kamar gwogworo se wani dan yalulun mayafi data yafa a kafad'a ,light make up ne tayi fitowar ta kenan sukayi kicibis da Boss dinta ,kallon up and down ya mata yace ina zaki turo dan karamin bakinta tayi tace paty mana Da izinin wa? Koda na yarje miki kike ganin zan barki ki fita da wannan shigarne? baya taja ta kalli kanta tace to miye aibun shiga ta ? Nuna ta yayi da yatsa wly in kikayi wasa ma hanaki zuwa patyn nan zanyi inba ma raini hankali ba da wannan dan mayafin zaki futa ta turo baki cike da shagwaba haba yaya kekam kacika takura ..ee dey kasan ba hidjab zansa ba ko? To idan har ba hidjab zakisa ba to kibar ma batun fita da aurena akanki kike tsammani zan barki Ki tafi paty haka duk mazan wurin suyita kallonki kike so ?to tun wuri ma koma ki saka hijab ..ya daure fuska Ba yanda ta iya dole ta koma tana bubuga kafa kamar karamar yarinya kamar tayi kuka tafida gwagwaron ta saka hijab fari ta fito yana nan tsaye inda tabarshi kallonta yayi sai yaga tamafi da kyau kicin2 da rai yayi badan yana gudu fadan Mom ba da baze barta zuwa patyn nan ba dan duk gani yake kalle mishi ita za'ayi yaja tsaki A ranshi yace wai ita yarinyar nan duk shigar da tayi sai tayi mata kyau kamar wata

Table of Contents

Chapters

41 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27
  28. 28 Chapter 28
  29. 29 Chapter 29
  30. 30 Chapter 30
  31. 31 Chapter 31
  32. 32 Chapter 32
  33. 33 Chapter 33
  34. 34 Chapter 34
  35. 35 Chapter 35
  36. 36 Chapter 36
  37. 37 Chapter 37
  38. 38 Chapter 38
  39. 39 Chapter 39
  40. 40 Chapter 40
  41. 41 Chapter 41