Chapter 17
Chapter 17
Allah kuwa bayan tasha maganin se taji sauki ,,,dan har gidan tsoho me ran karfe tatafi dan yin dinner . .. Bayan an gama ne Haider yace yana da magana .kirjin Rid yaba da damm danya san maganar auren.shice ze fad'a dan besan ya zasu dauki zancen ba. .yayi gyaran murya yace dama se kuma yayi shiru dan shi kanshi besan ta ina ze fara ba , Abba yace fad'i mana .. yace dama Rid ne keson k'ara aure jika ke dak'in d'ipe kowa yayi shiru ,Manane kuwa suman zaune tayi ta kasa koda motsi se tsikawo muryar Mom da Momy sukayi suna fad'in baze ma yiyu ba ,,,duka ma yaushe yayi aure dazece wani zeyi?kwata2 wata 6 dayin aure dan walakanci yace wani ze sake yi? Umma ta capke zancen da fadin aa e ba haram bane nan fa *Zuri'ar* ta kacame kowa yana fad'in albarkacin bakin shi ..duk jikin shi yayi sanyi kamar yace ya fasa amman jin bakin shi yayi midhi nauyi , ,ita ko Manane hawaye kawai take ta sanda kai kasa... Can Elh Fayรงal yayi gyaran murya yace duk kuyi shiru zan yake hukunci , ,tsit kake ji yace to tunda de yaro yace yana so kuma yaga ze iya to babu yanda muka iya saboda addinimu ya halasta mana dan in mu hana mun toye mishi hakkin shi dan shima yayi mana biyyaya ya auri wacce muka zab'a mishi tunda yanzu ya kawo wacce yake so donmi mu zamu hana shi kada fa kuma manta An hallata ma namiji ya aure mace 1_2_3_4 idan har zeyi adalci tsakanin su ..nande yayi ta musu nasiha har zuciyar su ta karaya jikin su duk yayi sanyi suka yi fatan Alkhairi tare da zaman lafiya..akayi addu'a taro ya watse ..,,tunda suka shigo gidan su ta fashe da kuka da gudu ta shige d'aki. Duk se yaji ba dad'i koda ya shigo palon tana zaune tagama kai da guiwa tana kukan da ita kanta basan dalilin yin shi ba ,,ya iso ya zauna kusa da ita .yace Mananeee yanda yaja sunan seta ji duk yafi kowa iya fad'in sunna ..bata amsa ba amman ta tseda kukan da take ,ya d'ago ta yace kiyi hakurin kinji bawai dan na muzguna miki ko na walakantaki ne yasa ni zan kara aure ,,kawai Allah de ya kaddaro ne nan yayi ta lallashin ta ya rungumeta suduka se da sukaji wani masse(shock) ya fiddo tissu ya goge mata hawaye dan baya san kukan ta tun tana karama koba komi kanwarsa ce (๐balle ma da komin ba)suna haka har ta dena kukan can tace to yaya damin yanzu ka daina cin abinci na ?yayi murmushi yace ayya yanzu aiki ne yake mun yawa a office..bata ce komi ba sun jima a haka tukon yace dare yayi taje ta kwanta seda ya rakata bakin d'akinta tukon yayi nashi d'akin ,,wanka tayi ta d'auro alwala ta fara jero nafilfili dan duk abinda zezo ya zo mata da sauk'i .. shiko bayan yayi wanka yayi shafa'i da wutri har ze kwanta se kuma ya tashi ya nufi dakin ta . .tana yin sallah ya iskota har ranshi yaji dadin ganin ta tana nafila ,,ya kwanta bisa gadan ,har bacci ya dauke cshi bata gama ba.se 1 da rabi ta kare ta kwanta can karchen gado tana dari2 har itama bacci ya dauke ta ..kiran sallar farko ta bud'e ido amman se ta jita a jikin mutum a rumgume ta zaro ido ta kalli faskar shi amman dhi bacci yake hankali kwance shiya bata damar kare mishi kallo tana ayyana abubuwa daya wa a zuciyar ta d'an karamin bakin shi shiya fi daukar hankalin ta har bata sa sanda ta kai hannu ta ba motsin daya yine ta dawo hayyacin ta da sauri ta rufe ido ,koda ya bude ido shima kallon ta ya tsayayi ya ayyana abubu a ranshi haka yaci gaba da kallonta shi be tashi ba koma be koma bacci ba ita ma Allah Allah take ya tashi ,se da yaji ana Assallatu Khairan Minalyaum tukon fa ya raba jikinshi da nata ya fice dakinshi.. . Yana fita itama ta fada douche (tolet) tayi alwala koda ya dawo har ze shiga ya ta da'ita se yaji tana karatun Alkur'ani dama haka ya zata ya shige dakinshi.... kamar kullum ta gyaran dakunan tayi break tayi fice warta shima ya tafi clinik dan sunada rรฉunion (meeting) A kwana biyun yar shakuwa ta shiga tsakanin su dan kusan kulum d'aki daya suke kwana duk da abinda.ke shiga tsakanin su se satar kalon junan su in dayan yane bacci danshi Rid har yanzu renonta yakeyi yana mata kollon yarinya ....(mukuwa muka ce MACE BATA KAD'AN ,...koba haka ba Fans๐?) Ku biyo mu danjin yanda zata kaya ..shin Rid zema Manane kishiya?ko kuwa yaya de? Kuyi hakurin na rashin gani typing kwana biyu ai yukane suka mana ๐ Mune naku har kulum Fasma&Aรฏcha [27/1 21:04] โคFasma&Aรฏchaโค: ๐๐๐ช๐จโ๐ฉโ๐งโ๐ฆ๐จโ๐งโ๐ฆ *Zuri'ar* *mu* ( *Notre* *Famille* ) ๐จโ๐ฉโ๐ง๐จโ๐ฉโ๐งโ๐ง๐ฉโ๐งโ๐ฆ๐๐ Story&written by ๐ณ๐ช ~Aรฏcha~ and ~Fasma~ ๐ณ๐ช *Jameeda munga sak'on ki mun gode insha Allah zamu gyara Allah ya bar zumunci Ameen๐๐* Wannan page din nakine kekad'e Jameeda 75__80 2weeks later Soyyaya me karfice ta shiga tsakanin Doc Rid da Halima ., Yauma kamar kullum direct daga office gidan su Halima ya nufa .... Koda yazo ya kusan minti 30 a tsaye a tsakar gidansu tunkon tafito fuskar nan a tamke ta fito bayan gaisuwa bata kara yin wata magana ba , Nan danan Rid ya rude duk yabi ya rikice se tambayarta mike faruwa yake ..gaba d'aya ya susuce yana rok'onta tagaya mishi dan jiyake kamar yayi kuka dan yanzu ba abunda ya tsana kamar b'acin ranta(humm wannan aikin Boka ne) da kyar tace dashi ba kai bane har yanzu baka turo gidan muba gashi yanzu har 2weeks da ka cemin kafad'a a gida amman ji kake shiru ta k'ara murtuk'e fuska ,, ya sassauta murya yace ''mon amour''(my love) ni kaina na matsu ayi auren nan amman kada ki d'aga hankalin ki yau ba se gobe ba dana koma zan sake sanar musu Saboda irin wanna kulawar da kike nunamin nasan bayan auren se tafi haka... .se a lokacin ta saki fuskarta ta jujuya kwayar idanunta tace sosai ma my one , Hakade sukaci gaba da hirar su ta masoya se biyar 5 na yamma yamata sallama ya fice dayake yau week-end ne ba school... A kofar gidan Abba sukayi kicibis da Haider da fara'arsa yace yawwa daman ina san magana da kai ,, to mushiga cikin gidan mana ...a'a se urgently nan ma yayi kuma inaga daga nanma gaba zamuyi to Allah de yasa lfy... eee to ita takawo hakan ma to ina sauraronka Daman maganar aurena da my love ne dan so nake karakan wurin Papy(Elh Fayรงal) muji a ina muka kwana gameda zancen auren dan wly na matsu ayi auren nan Yayi tsaki da akan wannan ne ka tsayar dani ,wai anya ma kanka d'aya ,ni yanzu ta lafiyar matata nike kabari ad'an kwana biyu hankalina ya dawo jikina .. Ayya to Allah ya bata lafiya ,,amman yanzu bazan iya jiranka har wajen two days ba kawai mutafi ka rakan .. Wai kai mike shirin samunka ne ? Yaushe ma
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41