Chapter 175
Chapter 175
ba'a aka rinƙa kiran yaro da Joɗa. Allah cikin ikonsa ta yaye yaro lfy lau. Ta kuma haihuwa na goma sha biyu. Yariyar watanta biyar ta rasu, sai aka rinƙa mata dariya ana cewa saura *Joɗa* shima ya *Dilli.* Wato wai saura Joɗa shima ya *tafi.* Cikin ikon Allah kuwa ya raya Joɗa ya girma. Ya zama shine ƙarami cikin ƴaƴan sarki Sule kenan. Bayan wasu shekaru, sai Sarki Sule yace to shi zaiyi murabus, a cikin yayanshi yace zai naɗa babban ɗanshi Madu. Ɗan Gimbiya Falmata. Sai ko sauran ƴan uba duk suka tashi akece to sai ayi zaɓen manyan. To akwai ɗan Madu wanda yake mai ilimin addini dana zamani sunanshi Bala, sai ya shiga cikin masu neman mulkin ya kafa hujja da cewa. "Babanshi Madu jahiline dan haka a bashi shine ya dace da mulkar garin. Haka kuwa akayi aka ba Bala mulkin masarautar Fulɓe. Dole babanshi Madu wanda shine Magajin gari ya ƙaura ya bar garin. Tunda kinga bazai yiwuba ace yana mahaifinshi ya rinƙa serving ɗan shiba da baƙinsa ba. Haka dai Bala yayi mulki tsawon shekaru arba'in inda Joɗa kuma yake matsayin Galadima tunda ɗan tsohon sarki ne. To shi kuma Sarki Bala sai Allah ya azirtashi da tarin ya'ya mata ɗan shi na miji daya ne, Sadik. Ya bawa Sadik sarautan Sardaun. Bayan wani lokacin sai tsoro ke rufe Sarki Bala kada fa abinda ya samu babanshi ya sameshi. Wato kar ɗanshi bai gaji mulkiba kamar yadda sarautar ta tsallake babanshi ta dawo kanshi. To shinefa ya tura ɗan shi Sadik wuraren sauran sarakunan ƙasar, cewa zaiyi murabus zai bawa Sadik mulkin. To dama bisa ƙaida dole sai sarakunan sun yarda. Cikin Sa'a kuwa duk sarakunan suka yarda sukasa hatimin amincewa a takardun. To a kan hanyar dawowanshi ne kuma Allah yayi mishi rasuwa. Wannan abu yayi masifar tada hankalin Sarki Bala. Da mahaifiyarsa Gimbiya Salame, da kakarsa Gimbiya Falmata. Saboda wannan pain ɗin mutuwar ɗan nasa, shene ya tattara yaranshi mata kab ya Aurar dasu. Harda ƴar shekara takwas duk ya kwashesu ya aurar. Sabida wai baya son ya mutu baiga aurensu ba. Ya musu aure ya kuma basu sarauta. Suka zama hakimai." Cikin sanyi Shatu tace. "Tirƙashi duk wannan don son mulki ne?". Kai Ummi ta jinjina tare da cewa. "Uhum ai akan sarauta babu abinda ba'ayi sabida matsalar sai kowa yace shi ɗan sarkine zai gada. Sabida in basu gadaba sarautar tabar hannunsu, Shatu Sarauta masiface a zuciyar masoyansa da zasu iya komai a kanta." Kai Shatu ta gyaɗa tare da cewa. "To Ummi ina jinki". Gyara zama tayi tare daci gaba da cewa. "To in takai ce miki a ƙarshe dai Joɗa shiya zama sarki wanda shine ɗan ƙaramin a ahlin Sule. A lokacin ne kuma sunan jihar nan ya dawo Ɓadawaya sabida. Nunawa duniya ba haka bane duniya Allah zai iya baka zai iya hanaka. Masarautar Fulɓe kuma ta zama masarautar *JOƊA.* Sabida sunan sarkin kenan. Kuna ya zama adalin sarki mai son baƙi duk inda baƙo yazo zai wuce. Sai Sarki Joɗa ya bashi wurin zama yace mushi Joɗa wato zauna ga wurin zama kayi kasuwanci kayi kiwo ki ciya ka ciyar kasha ka shayar." Shiyasa Jihar Ɓadamaya tayi zarra da tarin ƙabilu sabida son baƙi da basu muhallin zama a wancan lokacin kawai fili za'a yanka a baka ka zauna in Kai baƙone To babban ɗan Joɗa shine Bubayero wato kakan Lamiɗo. Bayan Joɗa ya rasune Bubayero ya hau kan karagar mulki masarautar Joɗa. Ahlin Gimbiya Falmata kuma suna yaɗuwa suma buri da kwaɗayin sarauta na jiƙa a ransu duk burinsu suga yadda sarauta zata dawo ɗakinsu. To koda Bubayero zaiyi murabus ya bawa ɗansa Nuruddeen mulki sai ya aurawa ɗansa yar bappan shi jikar Madu ɗanshi. Sukayi aure aka naɗa Sarki Nuruddeen da matarsa yakura. Bayan anyi aurene da shekara biyu. Ya auro wata ƴar masarautar su Gimbiya Sumaye. To itace tazo ta haifi Lamiɗo. Ita waccar bata taɓa haihuwa ba. To shima Lamiɗo sai ya auro yar masarautarsun Gimbiya Sumaye, wato Gimbiya Aminatu a matsayin matarsa ta biyu. To Galadima da kike gani yanzu bappan Lamiɗo ne ɗan autan su marigayi sarki Nuruddeen. To shi kuma Lamiɗo da aka bashi mulki sai aka aura mishi yar zuriyar Gimbiya Falmata itace uwar gida. Ta haifi Baba Basiru da Baba Nasiru da kuma Baba Kamal da kuma babban yayansu Marigayi Auwalu. Sai Dr Aliyu shi kuwa mamanshi daban itama ta rasu su biyu ta haifa da Gimbiya Surayyah. To Mamansu Baba Nasiru. Yanzu haka tana raye amman ta haukace babu mai shiga Side ɗinta, sai Lamiɗo da yaranta. Duk wanda yaje sai tace zatayi duka, ita da bakinta take bayanin Abbansu Sheykh da Gimbiya Aminatu da Gimbiya Aisha tayiwa asiri ya dawo kanta. Galadima da yaga ya tsufane kuma baida ɗa namiji da zai gajeshi shine. Yacewa Lamiɗo ya naɗan babban ɗan shi Auwalu mijin Gimbiya Saudatu a matsayin Galadima. To bayan ya naɗa shi da shekara biyu ne, ya rasu. To sai ya naɗa Ya Jafar ɗin nan da kike gani a matsayin Galadiman Masarautar Joɗa. Lokacin lafiyarsa lau yadda kikaga Sheykh haka yake da ibada addini ilimi nitsuwa tausayi. Kwananshi goma a kan mulkin washe gari za'a naɗa shi ne, ya dawo haka babu mgna sabida wani babban ibtila'i da tashin hankalin ɗaya samemu. Kuma a lokacin an kusa amishi aure sabida sarautar da za'a bashi. To wannan shine babban mafarin hargitsi da kitimurmurar dake masarautar Joɗa a yanzu. Dan ranar da Jafar ya zama haka akwai babbar masifar data fi wannan muni daya faru a masarautar Joɗa. Shine abunda yayi masifar girgiza mutane. Lokacin Sheykh yana saudia yana karatu a jami'atul Madina. Hankalin Hajia Mama yayi masifar tashi tayi ta suma tana sakewa Umaymah kuwa da Sitti mutuwace kawai da basuyi ba, dan baƙin ciki da tashin hankalin ɗaya samemu. To kuma tun daga nan sai duk magautan suka dena kiyayyarsu kansu Jafar da ƙannensa. Koda Jabeer yayi karatunshi a can yayi digirinsa na biyu da PHD dinsa duk a can. Wani sabon tashin hankalin da Jabeer ya dawo Lamiɗo yabashi mulkin GARKUWAn FULANI, nanfa Magauta sukace zasu mutu. Dan ma mulkin na gefen yaya mata aka bashi shine abin ya ɗanyi sanyi. To kuma ingiza gabar sunga ɗawisun masarautar Joɗa tayiwa Jabeer abinda sai sarki takeyiwa. To kinji lbrin a taƙaice sai a hankali zaki gane komai in kina bin komai a hankali." Numfashi mai sanyi Shatu ta sauƙe tare da cewa. "Ummi wacece Gimbiya Aisha?". Da sauri Ummi tace. "Baki santaba". Da sauri Shatu tace. "Toh ina take?". "Bata nan". Ummi ta bata amsa a gajarce. Da sauri Shatu tace. "Ta rasu ne?". Cikin zubda hawaye Ummi tace. "Bamu san halin da take cikiba shine babban burin Sheykh a duniya, sanin inda take". Cikin sanyi Shatu ta kauda waccar tambayar dan ko Ummi bata amsa mataba ita ta gane matsayin Gimbiya Aisha. Haka yasa a hankali tace. "Allah ya baiyana ta. Ya cika mishi burinsa." Amin Amin Ummi tace tana sharce hawaye. Cikin nitsuwa Shatu tace. "To Ummi mene kuma banbancin mulkin gefen yaya mata dana maza". Cikin jin bacci tace. "Da safe ki tambayi Hibba ko Jamil zasu gaya miki, yanzu jeki shiga dare yayi bacci nakeji". Da haka tatashi
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185