Chapter 174
Chapter 174
bayan sun gaisa ne yace. "Uhumm Umaymah wai me kika sani ne ya faru da wannan yariyar shekaran jiya?". Cikin tsoro da son kauda batun Umaymah tace. "Wacce yarinyar kuma?". Fuska ya ɗan tsuke yace. "Waccar yarinyar dai". "To bata da sunane ita". Ta kuma ce mishi. Cikin gajiya da batun yace. "To ni ba sanin sunanta nayiba, baku gaya min sunanta ba." Wani irin murmushi Umaymah tayi tare da cewa. "Ban gane bafa Jazlaan". Hannunshi yasa ya ɗan shafi sajenshi. Yana mai son yasan meya sameta, meya faru da ita, shiyasa a hankali yace. "Yarinyar dai da kike cewa ɗiyarki!." Kai Umaymah ta jinjina tare da cewa. "Laah ni nama mance bamuyi mgnarba, ran sallane tayi aiki ta gaji tunda safe bataci komaiba to ashe tanada olsa shine fa, ta shiga ɗakinka zatayi maka shara ta faɗi ta suma, da kyar aka samu ta farfaɗo suanta kuma Aysha". Ɗan gajeren tsaki yaja tare da cewa. "Shirme in banda sakarci da raki mutun ya bar kansa da yunwa da gajiyan aiki mutun har ya suma". Ya ƙarashe mgnar yana jinjina darajar sunanta a ranshi. Cikin jin daɗin bai tsananta bincike ba tace. "Akwai wani abune?". Gyara zamanshi yayi tare da cewa. "Wannan mahaukaciyar Gimbiya Saudatunce tazo take cewa wai taji lbrin ta haukace". Daga nan ya kauda zancen. A hankali ya miƙe yana riƙe da wayar a kunne shi. Dinning area ya nufa. Murmushi yayi gano tabbas akwai abinda Umaymah ke ɓoye mishi. Hannunshi yasa cikin zirin zirin igiyoyi masu duwatsu masu daraja sheƙin Daimond da sukayi Dinning area ɗinshi a madadin labule. A hankali yasa hannunshin kan na'urar CCTV camera dake liƙe a gefen inda yake ajiye key, wanda duk abinda za'ayi a falon zai gani. Cikin sanyi yace. "Uhummm Umaymah kiyi mata faɗafa, ta dena hawan ƙawara kan mutanen masarautar Joɗa, ta kiyayi kanta da faɗa da magautana zasu ilatata. Bata san komaiba a kaina ta tsaya matsayin baƙuwa Umaymah zafa suyi mata illa". Ya ƙare mgnar a hankali. System ɗinshi dake kan Dinning table ɗin ya jawo. kana yaja kujera ya zauna ya fara haɗa na'urar. Ita kuwa Umaymah a hankali tace. "To ya zatayi tunda ƙaddara ta kasantar da ita matsayin matarka, ko ita kurmace dole sai sun nemi yi mata illa sun sabautata. Dole kasata cikin jerin mutanen da ka zame musu GARKUWA a masarautar Joɗa, tunda ita dai matarka ce, amanarka kuma". Shiru yayi yana jinta yana mai kallon fuskar System ɗinshi date ɗin shekaran jiya ya shiga. ai kuwa Shatu ya fara cin karo da ita tana share falon da goge ko ina. Sai kuma lokacin da suka shigo ita da Jamil da Hibba suka nufi bedroom ɗin sa. A hankali yace. "Uhmmm Umaymah sai anjima zan kiraki". To tace kana ya katse kiran. Ido ya zuwa System ɗinshi. tsaki yaja karo na forko da yaji da ya haɗa na'urar da cikin ɗakinshi. Gashi yanzu baya ganinsu sai dai ihun Hibba, da fitowa da tayi da gudu ta kira Ummi da yadda suka shigo da Aunty Juwairiyya. Kanshi ya gyaɗa lokacin da yaga sun fito a hankali ya rufe System ɗinshi. Dafe kanshi yayi yana nazari. Ya dade a nan sosai kana ya koma ɗakin shi. Da dare misalin karfe sha ɗaya na dare saura. Shatu ta kalli Hibba dake konce tuni tayi bacci. Yasa ta miƙa a hankali ta nufi ɗakin Ummi. A bakin ƙofar ta tsaya a hankali tayi sallama. Cikin mamaki Ummi dake zaune bisa sallaya ta idar da shafa'i da wutri kenan taji sallamarta. Juyowa tayi tare da amsawa tace. "Shatu". A hankali tace. "Na'am Ummi". Cikin mamaki tace. "Lfy kuwa shigo mana". A hankali ta shigo tare da cewa. "Lfy lau Ummi, nazo wurinki ne." "To". tace tare da nuna mata wurin zama bakin gadonta. A hankali ta ƙaraso kusa da ita, Gabanta ta zauna kan sallayan cikin nitsuwa tace. "Ummi kiyi haƙuri ko zakiyi bacci na hanaki". Da sauri ta girgiza mata kai alamar a a. Ajiyan zuciya ta sauƙe tare da cewa. "To Alhamdulillah". Sai kuma tayi shiru. A hankali Ummi tace. "Kina buƙatar wani abune?". Cikin nitsuwa tace. "Uhum Ummi dama tambayarki nake son yi". Gyara zama Ummi tayi kana tace. "Ina jinki". Itama zamanta ta gyara a hankali tace. "Dan Allah Ummi in ba damuwa, dan Allah da Manzonsa ki sanar dani abinda Allah ya sanar dake a kan masarautar Joɗa mana. Ummi kaina na kullewa da mutanen masarautar Joɗa, ban gane banbanci su da dankantakarsu da kuma. Alaƙarsu ba". Wani irin dogon ajiyan zuciya Ummi ta sauƙe tare da cewa. "To Shatu ai kin gama komai tunda kika haɗani da Allah da Manzonsa. Kuma dama nace miki ki tambayeni duk abinda baki gane ba, zan gaya miki. To amman akwai wani abun sirrine garesu masarautar in na faɗa kamar cin amarsu ne, wani abun kuma nima kaina ban sanshi ba. Hannun Ummi ta riƙe tare da zubda hawaye tace. "Ummi gaya min yadda masarautar Joɗa take ko zan san irin zama da takun da zanyi da mutane da ɗaukar mataki kan abinda ke faruwa". A hankali Ummi ta gyara zamanta. Ta jingina da jikin gado. Kana itama Shatu ta gyara zamanta ya zama suna fuskantar juna da kyau. Cikin sanyi Ummi ta fara bata lbrin. *Masarautar Joɗa* tsohuwar masarautace. wacce tun kafin zuwan Shehu Usmanu Ɗanfodiyo ƙasashen Afrika tana kafe da ƙafanta. Kuma masarautar Fulɓe ce tun a wancan lokacin. Lokacin da Shehu Usman Ɗanfodiyi ya iso nan ƙasashen hausa ya basu musulunci ya kafa tutocinsa tako ina tako wacce masarauta. A lokacin Masarautar Joɗa sunanta masarautar Fulɓe. Kuma lokacin Sarki Sule ne a kan karagar mulki. Baban Joɗa kenan wanda yake shi Joɗa shine kakan sarkinmu na yanzu wato Lamiɗo. A lokacin sarki Sule yanada ƙarfin mulki yana da mata huɗu ƙwar-ƙwara biyar. Allah ya azurtashi da arzikin yara a ƙalla sunfi hamsin a cikin matansa huɗu na aure. Akwai wata ɗaya da ake kira Gimbiya sumaye ƴar sarkin kal'anace. Gimbiya Sumaye inrin matannane da Allah ke jarabta da haihuwar wabi. Bima'ana tana haihuwa kuma yaran na rasuwa. A haka har ta haifi yara kusa goma kuma bata da rayeyye ko ɗaya. Cikin ƙwar-ƙwaran sarki Sule ne ɗaya ta ɗauki ɗanta na miji ta bata halak malak kwanan yaron uku a hannunta ya rasu. Wata cikinsu ta kuma bata still shima kwananshi uku ya rasu. A haka duk ƙwar-ƙwaran sarki Sule saida suka bata yara suna rasuwa. Daga nan uwar gidan Sarki Sule wacce take babarbariya ce. Tasa mata suna cikin wasa na tsakanin Fulani da bare-bari amman a zahiri da gaske takeyi. Gsky mai tafiya da wasa kenan. Sai ta sawa Gimbiya Sumaye suna da fillanci wai *Ɓadamaya* ma'ana wai duk wanda ya matso kusa da ita zai mutu, ko wanda ya bata riƙon ɗa kowa kwana uku ne mutuwa zaiyi. Kamar da wasa sunanta ya zama Gimbiya Ɓadamaya. Mutanen masarautar akayi ta mata izgili da habaici. Takan zauna tayi ta kuka. babu mai rarrashi dan ita masarautarsu nada nisa a lokacin kuma babu ko Radio bare waya. Anan Allah ya bata wani ciki ta haifi ɗan ta namiji. Akasa mishi suna Umar faruq. Sai Gimbiya Sumaye take kiranshi da Joɗa ma'anar Joɗa shine zauna. Da haka sai aka maida abun
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter 1
- 2 Chapter 2
- 3 Chapter 3
- 4 Chapter 4
- 5 Chapter 5
- 6 Chapter 6
- 7 Chapter 7
- 8 Chapter 8
- 9 Chapter 9
- 10 Chapter 10
- 11 Chapter 11
- 12 Chapter 12
- 13 Chapter 13
- 14 Chapter 14
- 15 Chapter 15
- 16 Chapter 16
- 17 Chapter 17
- 18 Chapter 18
- 19 Chapter 19
- 20 Chapter 20
- 21 Chapter 21
- 22 Chapter 22
- 23 Chapter 23
- 24 Chapter 24
- 25 Chapter 25
- 26 Chapter 26
- 27 Chapter 27
- 28 Chapter 28
- 29 Chapter 29
- 30 Chapter 30
- 31 Chapter 31
- 32 Chapter 32
- 33 Chapter 33
- 34 Chapter 34
- 35 Chapter 35
- 36 Chapter 36
- 37 Chapter 37
- 38 Chapter 38
- 39 Chapter 39
- 40 Chapter 40
- 41 Chapter 41
- 42 Chapter 42
- 43 Chapter 43
- 44 Chapter 44
- 45 Chapter 45
- 46 Chapter 46
- 47 Chapter 47
- 48 Chapter 48
- 49 Chapter 49
- 50 Chapter 50
- 51 Chapter 51
- 52 Chapter 52
- 53 Chapter 53
- 54 Chapter 54
- 55 Chapter 55
- 56 Chapter 56
- 57 Chapter 57
- 58 Chapter 58
- 59 Chapter 59
- 60 Chapter 60
- 61 Chapter 61
- 62 Chapter 62
- 63 Chapter 63
- 64 Chapter 64
- 65 Chapter 65
- 66 Chapter 66
- 67 Chapter 67
- 68 Chapter 68
- 69 Chapter 69
- 70 Chapter 70
- 71 Chapter 71
- 72 Chapter 72
- 73 Chapter 73
- 74 Chapter 74
- 75 Chapter 75
- 76 Chapter 76
- 77 Chapter 77
- 78 Chapter 78
- 79 Chapter 79
- 80 Chapter 80
- 81 Chapter 81
- 82 Chapter 82
- 83 Chapter 83
- 84 Chapter 84
- 85 Chapter 85
- 86 Chapter 86
- 87 Chapter 87
- 88 Chapter 88
- 89 Chapter 89
- 90 Chapter 90
- 91 Chapter 91
- 92 Chapter 92
- 93 Chapter 93
- 94 Chapter 94
- 95 Chapter 95
- 96 Chapter 96
- 97 Chapter 97
- 98 Chapter 98
- 99 Chapter 99
- 100 Chapter 100
- 101 Chapter 101
- 102 Chapter 102
- 103 Chapter 103
- 104 Chapter 104
- 105 Chapter 105
- 106 Chapter 106
- 107 Chapter 107
- 108 Chapter 108
- 109 Chapter 109
- 110 Chapter 110
- 111 Chapter 111
- 112 Chapter 112
- 113 Chapter 113
- 114 Chapter 114
- 115 Chapter 115
- 116 Chapter 116
- 117 Chapter 117
- 118 Chapter 118
- 119 Chapter 119
- 120 Chapter 120
- 121 Chapter 121
- 122 Chapter 122
- 123 Chapter 123
- 124 Chapter 124
- 125 Chapter 125
- 126 Chapter 126
- 127 Chapter 127
- 128 Chapter 128
- 129 Chapter 129
- 130 Chapter 130
- 131 Chapter 131
- 132 Chapter 132
- 133 Chapter 133
- 134 Chapter 134
- 135 Chapter 135
- 136 Chapter 136
- 137 Chapter 137
- 138 Chapter 138
- 139 Chapter 139
- 140 Chapter 140
- 141 Chapter 141
- 142 Chapter 142
- 143 Chapter 143
- 144 Chapter 144
- 145 Chapter 145
- 146 Chapter 146
- 147 Chapter 147
- 148 Chapter 148
- 149 Chapter 149
- 150 Chapter 150
- 151 Chapter 151
- 152 Chapter 152
- 153 Chapter 153
- 154 Chapter 154
- 155 Chapter 155
- 156 Chapter 156
- 157 Chapter 157
- 158 Chapter 158
- 159 Chapter 159
- 160 Chapter 160
- 161 Chapter 161
- 162 Chapter 162
- 163 Chapter 163
- 164 Chapter 164
- 165 Chapter 165
- 166 Chapter 166
- 167 Chapter 167
- 168 Chapter 168
- 169 Chapter 169
- 170 Chapter 170
- 171 Chapter 171
- 172 Chapter 172
- 173 Chapter 173
- 174 Chapter 174
- 175 Chapter 175
- 176 Chapter 176
- 177 Chapter 177
- 178 Chapter 178
- 179 Chapter 179
- 180 Chapter 180
- 181 Chapter 181
- 182 Chapter 182
- 183 Chapter 183
- 184 Chapter 184
- 185 Chapter 185