Skip to content

Chapter 19

Chapter 19

Abar So Book One Complete Hausa Novel 1,202 words 0 views Progress saved
Download Book

dagudu yayi inda yaga Antyn tashiga cos kwata kwata bata Lura dasu bah " Nagode sosai Allah yasaka" yafada yana mai kawar da kanshi daga gareta... "Miye faru ne kanin mijina??" Nadhira ta tambaye shi " Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai........ *Rashin jina dawuri dakukayi yasamu nasaba ne da rashin yin comment, agaskiya banjin dadin wannan abun haba!! Ace kuna son abu amma bazakuyi comment ba,, haka akeyi neh?? To yanzu in ba'ayi comment bah toh babu posting har sainaga comments dinku. In akwai wanda nabatawa acikin ku toh yamin afuwa..... Comment, Vote& Share πŸ’‹πŸ’‹WurarhπŸ’‹πŸ’‹ πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ *ABAR SO* πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’πŸ’ *WRITTEN BY: NAFISAT MA'ARUF SHEHU* WATTPAD: MHIZZPHYDO 🌟GEORGEOUS WRITERS FORUM🌟 🌟G.W.F🌟 HOME OF GORGEOUS INTELLIGENTAND EXPERT WRITERS, WE ARE THE BEST AMONG THE REST *Page 87-88* "Tsantsan ranin hankali da rashin sanin darajar dan Adam harni zanmawa wannan 100 missed calls amma tarasa miye zatamin Sai flashing 1 tak" yafara yana mai nuna Hasana da bacin rai kwance asamar fuskarshi "Wlhy bangani bane shiyasa ban dauka bah kuma lokacin dana kiraka network ne yasa ya katse amma ba dagangan naki dauka bah" Hasana tafada cikin sanyin murya, har lokacin bai sake look din face dinshi bah " Dallah Malama kirufe mana baki don kinga inasonki ne shiyasa zaki walakanta ni ba damuwa ai naga bake kadai ce mace bah kuma aurenkin ma na fa..." "What da hell!!!" Ta katse shi "Nace maka ban gani bane ai dana gani dana dauka and ka tsaya kana fadamin magana, and kuma inka fasa aurena din so fucking what,ko cemaka nayi na rasa mashinshine wlhy ko ranar aurena kace kafasa I can assure that bazan rasa wanda zai aureni aranan bah, ina ma maka magana cikin sanyi Sai botsarewa kake ai......" "Calm down guys" Nadhira ta Katse ta, shikuwa ido yazuba wa Hasana cos azatonshi zata bashi hakuri ne komai yawuce amma Sai yaga sabanin hakan, shikam Amin banda mamaki babu abinda yakeyi "Wato har Abdul yasaba dasu haka harda cewan zai fasa aurenta, lallai abin nasu azimun neh" ya raya azuciyar shi, itakam Hasana tuni hawaye yafara sauka a idonta, dagudu tabar wajen tana mai fashewa da kuka duk Sai jikinsu yayi sanyi "Hey bestie!!!" Nadhira takira ta tareda binta da gudu zuwa cikin gidan, taba kafadar Abdul Amin yataba tareda sakar mishi da murmushi shikuwa da yake yamiyar mai, cikin part dinsu Abdul zaishiga Amin ya dakatar dashi yana mai janshi zuwa nasu part din... "They need some space" shine abinda Amin yafada bayan sun zauna "You guys love each other fah!!!, Yaushe kuka hadu" Amin yasake fada,nan kuwa Abdul ya zayyana mishi haduwarsu " It's prayer time, in munyi sallah muje ka gaisar da Dadyn Nadhira" "Ya dawo hayyacin shine?" Yafada cikin mamaki "Wlhy you need to meet that great man with the big heart" yafada yana murmushi, Shima dai murmushi yayi batareda yasan inda maganar ya dosa bah..... "Besty!!!kukan kuma na miye??" Nadhira ta tambaye ta " Miyesa zai karyata ni ?? Wlhy bakarya nake mishi bah" Tafada cikin sanyi murya "Do you love him??" " Yanzu kuma dayace yafasa aurena miye zanyi?" Tafada cikeda damuwa " Ana so ana kaiwa kasuwa ,wayace miki dagaske yakeyi?" " Eh mana he looks so serious"dariya Nadhira tasake hade da tashi daga zaunen da take, cire dankawali kanta tayi ta'ajiye shi gefe " I'm very sure he was pulling your legs and nothing more" tafada tana shigewa bedroom dinsu cos bataji muryan su anty bah " I pray so" shine abinda Hasana tafada cikeda farin ciki "Ina Dadyn yake ??" Hasana ta tambaya cikin daga murya ,chan saiga Nadhira tafito "Shiga kiyi Alwala muyi sallah" "Am pointing red fah" Hasana tafada "Ohk" tana idar da sallah tacire zanin da ta daura "Muje"tafada wa Hasanan dake game awayarta.... "Babynmu!!!" Taji ankirata kuma tasan bazai wuce Salim bah "Naga surprise din da kikace zaki nuna min"yafada yana murmushi "Oops!!!"tafada tana shafa gashin kanta ga ta yamutsa fuskanta, dariya yake mata harda gwalo cos ba haka taso bah "Catch me if you can baby" yafada yana girgiza mata bumbum dinshi tareda guduwa aiko cikin zafin nama tafara binshi dagudu ,Sai tazo dab dashi zai sulale , Hasana kuwa Sai dariya takeyi harda zama akan daya daga cikin chairs din wajen,nan kuwa ashe su Amin mah suna kallonsu,itakuwa ta dage Sai binshi take yi cos girgiza bum bum din dayayi neh ya tunzirata ga gashin ta Sai tsale yakeyi ta bayanta harta mai gadi kallon baturiya yakeyi sbd alokacin tacire jacket dinta hango maigadi da yake kallonta Amin yayi ai kuwa wani abu yasoki zuciyar shi... Tsawan da aka dakamata yasasu tsayawa cak nan da nan kuma hawaye yafara sintiri afuskarta... "Ke jakar ina ce??" Yatambaye ta cikeda bacin rai daidai lokacin da ya isa wajenta "Baki da hankali ne?" Yasake jefo mata tambaya, juyawa takeyi don tabbatar da muryan wanda yake zaginta ai kuwa taga babu kowa Sai masoyinta "Ke!!!" Yakara daka mata tsawa, wani kuka mai tsinka zuciyar mai sauraro tasake cos zagin yashigeta amma ainihin bazallan zagin yasata kuka bah,magana take sonyi amma kuka ya hanata nan da nan jikinshi yayi sanyi. Kukan da Salim yashiga dashi ne yafito dasu daga cikin gida harda Dady acikin wheel chair dinshi cos suna ta tambayanshi amma bai amsa bah Sai nuna musu waje dayake yi azatonsu wani mumunar abu yafaru shiyasa suka garzayo,abinda suka ganin ne yasasu yin turus, ido Hudu dasukayi da Antynsu neh yasata ruguwa wajenta "Kya uwah?? Anty ta tambaye ta hade da bin jikinta da kallo "Tell him abinda banaso" tafada tana nuna shi da yatsa "Nace miki miye faru?" Anty tafada hade da rike ta cos she's so scared kwata kwata bata son ganin abinda zai bata musu rai balle azo ga zubar hawayen su "Tsawa yamin Antynmu, kifada mai tinda nake arayuwata ba'a taba min tsawa bah , kifada mai natsani tsawa balle wanda yake yinta ,Zan iya mai rashin mutunci ba bu ruwana da inasonshi ajiye soyayyar zanyi agefe na mishi rashin mutunci which bazaiji dadin shi bah kuma Allah yagani that will be the least thing din da zanyi, gwanda yakiyaye cos bana barin bashi kema kinsani" tafada hade da barin wajen "Babynmu kiyi hakuri bazan kara bah" Salim yafada ganin wajenshi ta nufo, amma still bata daina nufanshi bah while shikuma naja da baya,hawayen da tagani a idonshi yasata tsayawa cak,aiko yana ganin ta tsaya ya ruga ya rungumeta "I hate that Salimu nah" tafada hade da goge mishi hawaye "Am so sorry Babynmu I don't that it will hurt you" "Don't do that again okay?" Gyada kanshi yayi "Good boy" tafada hade da tashi ta wuce cikin part dinsu, banda na mujiya ba abinda suke dinsu dashi while kowa na mamakin abinda yafaru atsakanin su, Hasana ne kawai tasan abinda yafaru "Allah sarki" shine abinda tafada azuciyar ta ,shi kam Amin gabadaya ya damu da cos shi baisan bata fushi bah "AL-AMIN!!"Dadyn su yakira shi bayan sun gama gaisawa da Hasana harma tashige abinta cos kowa yabar wajen Dady ne yace abarshi cos ya Lura da yanayin Amin din. Karasowa cikin sanyin jiki "Ya akayi baka san abinda bataso bah??" Cikin sanyin

Table of Contents

Chapters

27 chapters
  1. 1 Chapter 1
  2. 2 Chapter 2
  3. 3 Chapter 3
  4. 4 Chapter 4
  5. 5 Chapter 5
  6. 6 Chapter 6
  7. 7 Chapter 7
  8. 8 Chapter 8
  9. 9 Chapter 9
  10. 10 Chapter 10
  11. 11 Chapter 11
  12. 12 Chapter 12
  13. 13 Chapter 13
  14. 14 Chapter 14
  15. 15 Chapter 15
  16. 16 Chapter 16
  17. 17 Chapter 17
  18. 18 Chapter 18
  19. 19 Chapter 19
  20. 20 Chapter 20
  21. 21 Chapter 21
  22. 22 Chapter 22
  23. 23 Chapter 23
  24. 24 Chapter 24
  25. 25 Chapter 25
  26. 26 Chapter 26
  27. 27 Chapter 27