Chapter 16
Chapter 79-80
*☆☆︎*
*☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆☆*
"Dan Allah malam kai haƙuri ,
kai Duna jeka ka kirawo min su Aisha da rabi yau sai sun san komai game da ke
Duna wata shewa ya saki daman kunsan akwai yar tsama tsakanin su da inna hadiza yace
"To, bara in tafi ,
"Magen juyda yace,
da kata duna malam daka bari gobe aje yau dare yayi sannan mazan su sun dawo ko
hakane wallahi raina yake aɓace ni yanzu babban tashin hankalina shine ina zarah take marainiyar Allah hadiza kin cuceni
" sosai inna larai take kuka tace ;
wallahi hadiza kin cuceni kin rabani da ƴa'ƴana kin tarwa tsamin yarana daga mai shayeshaye sai dan daudo Allah ya isa tsakani na dake
toni kowa ya watsai yayi da malam da duna suna ta jefo da kayan inna hadiza daman komai yayi farko zaiyi ƙarshe
wannan kenan
zama yayi ya zuba ta gumi wai yau shi aka daurawa aure ajiyar zuciya yayi ya tashi yace
"Allah isa hakane mafi alkhairi ya bamu zaman lafiya ,
nikuwa nace amin
'shiga ɗaki yayi kai tsaye ban ɗaki ya nufa inda yayi alwala ya dauki al qur'ani mai girma ya fara karantawa
wannan kenan
yau zarah an daura miki aure kinyi dacan miji na kera sa'a Allah ya baku zaman lafiya
ƙasa tayi da idanuwanta domin wata irinyar kunyace ta kamata wai yau ita akai wa aure kuma dan sarki sosai zuciyarta ke wani irin bugu anya ba mafarki take ba anya idanuwanta biyu tashi tayi cikin sanyin murya tace
"inna zan kwanta baki da wani abu da zanmiki ?"
ina ni ina sa matar uban masu gida aiki soki ke a aiko da fadawa su kamani jeki ki kwanta yarnan Allah yayi miki albarka
Amin tace ta shiga ɗaki ta haye gado
"assalamu alaikun "
amsawa tayi tana faɗaɗa fara'arta tace
hajiya asiya yau kece ashashin nawa kode suruƙarki ki kazo gani
gyara zama tayi tace
"ehto hakane gobe insha Allah inaso ta tare a shashina domin na dauko masu gyarata sannan akwai malamin da zai dinga zuwa koya mata karatu tunda kinga zumi ya kusan fita ranar ɗaya ga sallah bayan an sauko daga edi zata tare
"masha Allah allah ya dafa mana ,
Amin inna kinji ankama hajja ashashin aliyu ko kina da masaniyar zancan ɗazu baiwata razeena take faɗamin wallahi hankalina ya tashi shi kuma be futoba balle aga lafiya yake ko ba lafiya ba ?"
ki ja danki ajikin ki kisan damuwarsa ki zama abokiyar shawararsa
ayya kuwa zan iya wallahi inna ganshi zuciya wani irin bakinci ki take tayi kamar zata fashe
"ki tafi da addu'a abakin ki insha Allah maƙiya sun dina tasiri a kanki da dan ki ,
cikin ƙarfin gwuiwar da inna ta bata ta tashi ta fita ta ƙofar sirri iya tsawan shekarun datayi a gidan sarauta bata taɓa kai kanta shashinasaba tafiya take cikin izza da isa ta ƴaƴan sarakai
saida tazo dai dai ƙofar tasa gabanta ya dinga waɗuwa addu'a tashiga karantowa aikuwa duhun da hayaƙin da take gani tuni ya baje
"masu tsaronsa ne suka zo suka tsaya abakin gate ɗin ganin ko wacece yasa suka matsa gabaki ɗayansu sukai ƙasa da kai lamar girmamawa sa ƙafarta ta dama ta fara shiga sai datayi
"tafiya mai nisa sannan ta isa kofar da zata sadata da wajan nasa sallama tayi ta tora kofar ,
jiyo kira'ar karatun al qur'ani tayi toni ta gane inda bedroom ɗinsa take shiga tayi be sani ba ta sami arm chair ɗin sa ta zauna ,
"gyaran murya tayi dan ya ji yo,
"da sauri ya jiyo domin yasa shi ka ɗene zaro indo yayi domin iya bazata ya shigeta anya kuwa mamy yake gani ?''
cikin farinciki daya kasa ɓoyiwa a zuciyar ta tace
ka idar da karatunka sai muyi magana
kamar wani raƙumi da akala ya gyaɗa mata kai
"sallama yayi ya fara karanto addu'o'i sanna
suka shafa tare juyowa yayi ya tsura mata ido baya ko kibtawa yana so ya gano me yakawo mamy cikin daran nan
katsai shirun tayi da
"aliyu nazo inji gaskiyar abinda ya faru kai da hajja sannan a yau zan roƙi alfarma dan girma Allah da manzon sa ƙar ka duba shekarun baya abin da ya faru kaddara ce wacce zamuce ta rigayi fata ka ruƙe zarah amana ƙar ka cutar da ita
sosai hawaye ke zuba a idanun ta ita tasan irin raɗaɗin da zuciyarta kayi ayau duk wani baƙin ciki na shekara da shekaru yake ta sowa bayan ta binneshi dan ta data haifa da cikin ta ta hufintar da rayuwar shi ta barshi tun yana yaro besan daɗin uwa ba ,
rar rafowa yayi inda take ya ruƙe mata hannaye cikin muryar kuka idanuwansa sun kaɗa sunyi ja yace
"Wallahi mamy dai dai da rana ɗaya ban taɓa ruƙe kiba a zuciyata kawe dai wasu lokutan zuciyata namin zafi na rashin madafa bango abin jin gina abbie ya taka rawar gani arayuwata kabir mamy aminin ƙwaraine
"rungumaishi tayi suka fashe da kuka ba me rarrashin wani cikin kuka tace ,
Allah yayi maka albarka
Ameen yace ya fara bata labarin abin da ya faru tsakanin shi da hajja
"sosai ta shiga firgici daman hajja ba zuciya ɗaya take zaune da muba cikin da shashshiyar murya tace,
afif komai ya zo ƙarshe insha allah sannan kafin zara ta tare inaso nan da jibi kuje da ita taga ahalinta .
ƙasa yayi da kai yace
yarda kikace haka za ai
wannan kenan
washe gari
tuni kowa ya shirya domin zaman shari'a da yake ta cikin gida ce gashi kuma jiya da daddare an kama su hajiya rumaisa da su mai dala tuni wajan ya dau shiru sakamaƙon shi gowar sarki zama yayi a ƙojerar da aka tana darmai
"tuni suka tashi suka gaidashi kowa ya zauna ana surutu ƙasa ƙasa ,
idanun mutane suna bakin ƙofa domin aga wa za'a shigo dashi harta mamy da ƴa'ƴanta suna gujerun gaba ,
zaru idanuwa tayi domin ganin anshigo da su mai dala harda ƙishiyoyin ta duk abin da su rumaisa suka zama bata kasa gane suba bare anni da kilishi da suke aminansu suma zaro idanuwa sukai
gyaran murya sarki yayi yayin da zuciyar sa take a toshe domin yau ita ce rana mafi mune a rayuwar sa matan sa har biyu a wannan bada ƙalal gwara zaliha bata haifa da shiba
amma rumaisa uwar ƴa'ƴan sa ce ɗaga ido yayi suka haɗa da faisal wanda yake kuka idanuwan sa sunyi jajir abin ka da farar fata tunjiya da yadawo daga gidan yari yake kuka har iyanzu kau da kai yayi domin dole ya yanke mata hukunci akan abin da suka aikata cikin nutsuwa da ƙwarjini yayi addu'ar buɗe taro yace
alhmdllh yau Allah ya toni asirin duk wani gurɓatatce dake masarautar nan sannan ajiya Allah yayiwa gwamna rasuwa dukda yanzu haka gawarshi tana asubiti ana binkice
"sannan kai mai dala zanso ka faɗawa mutane abin da kuka aikata ,
Shiru yayi sai can yayi ƙasa da kansa domin san duniya ya ƙaishi da kashe yarsa ta cikin sa buɗa maki yayi yace
nida uzairu da hajiya hajiya zaliha da hajja mu muka tora a kashe *JIDDAH* amma abin mamaki kafin wanda muka tora ya kasheta sai mukaji mutuwar t…………✍🏼
*topa ku biyoni domin jin yarda zata kaya kafin irufe littafin afif gobene ƙarshe tsawan wata biyar ina rubuta littafin nan ina roƙon ubangiji duk wani kurakuran danayi aciki ya yafemin sannan ku biyoni a labarina na RASHIN SANI*
{♥︎‿♥︎}
*AFIF*
Oum yasmeen
*My first novel is return black*
_the writer of BINTA YAR JAGALIYA_
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*____________________________________*
*____________________________________*
Table of Contents