Chapter 14
Chapter 75-76
"Dasauri moma ta tashi ta zube agaban ta yawa zata yi mata sudjada tace,
an gama ranki yadaɗi ta tashi ta nufi shashin sarkin yaƙii da sallama moma ta shiga inda ta tarar da matar sa tana girki
sannu da zuwa moma yakike yau kece a gidan na mu ?"
"Ehwllh lafiya qalau surda aikoni akai ina sarƙin yaƙi yake ?"
Surdah tace
yana ɗaki bara in miki iso da shi tashi tayi ta goge hannuta ajikin towel ɗin kusa da ita ta nufi ɗakin nasa bata daɗi ba ta dawo tace ki shiga da sauri ta shiga da sauri domin isar da saƙon uwar ɗakin nata sallama tayi inda ta tarar dashi yana shan ruwa barka da shan ruwa sarƙin yaƙii
"amsa sallamar ta tayi yace,
Yauwa moma lafiya na ganki haka?"
uwar ɗakina ce ta ce
Tana son ganin ka
"To, jikin sa na rawa ya tashi domin yasan ba abu bane mai sauki yasa hajjar waziri neman sa ,
Wanan kenan
an idar da sallah inda ya shiga shashin inna cin abinci sai ga kiran abbie ya shigo wayar sa da sauri ya dauka yace
"barka da shan ruwa,
"kana ina ka same ni a shashin mamanka?"
Dam yayi sai kuma ya shiyu kashe wayar sa da sauri ya tashi ya kalli inna yace
na tafi abie na kirana da ganan zan tafi gidan radio birnin zaki zasuyi hira dani
"To, masha Allah ka amsa gayyatar su kenan ,
Eh kawe yace mata da sauri ya fita
"kai tsaye shashin mamy ya nufa duk da zuciyarsa ta na wani irin har bawa addu'oin tsari ya ɗinga karantowa a'ransa tuni duhun da yake gani ya fara raguwa jikin sa har rawa yakeyi addu'a ya karanto sannan ya sa ƙafarsa ashashin nata
tun yana yaro ya dena zuwa ashashin ta ba don dukan da mamy ke mai ba aa sai dan in yazo sai ya rasa hanya ko kuma yaga mucizai sai ya koma amma ko mamy zata kashe shi yana son ta a matsayin ta na mahaifiyar sa
sallama yayi
yayi da suka amsa mai duk wani ahalin mamy yana gun harta matar abdulraman da yar su ɗaya dugon dining table ne suna zaune suna cin abinci yayin da abbie ya gama ci ya sami gu yana zaune da sauri ya dur ƙusa ƙasa ya tsuguna cikin ladabi yace
barka da shan ruwa abbie gani
yauwa abbana satin da na baka ya cika ka sami matar?"
cikin ladabi yace
Ai min afuwa insha Allah zanne mo
"Abbana tun yaushe nake maka afuwa ?,
to insha Allah gobe bayan shan ruwa ni da galadima zamu dau rama aure ba zata tare ba sai ranar sallah
"a di mauce ya dago kansa ya dubi abie toni kansa ya fara juyawa da ƙƴar yace,
abie ba zan iya auran ko wacce mace ba abie nafa rasa jidda na har abadah
Cikin tausayawa abie yace
"wanda ya mutu ya mutu sai haƙuri afif itama wannan zaka sota insha Allah zakayi alfahari da ita tashi ka jeka Allah yayi maka albarka,
Kamar mashayin giya ya tashi yayi ya fara tafiya da sauri nur ta rumgumai shi tace
daddy na yau nayi azumi
"To, my princess ɗita sai da safe yayi maya kiss a kumatu fita yayi yana haɗa hanya ya nufi shashin sa shiryawa yayi cikin manyam kaya ya fita domin zuwa gidan radio tafi yake yana fusgar motar sa lura yayi da ana binsa yasa ya ƙara gudu ga kansa dake ciwo kamar ya fashe...
Sosai yake gudu amma basu fasa binsa ba yana daf da zuwa wajan yansandan da suke kula da hannya suka juya sosai abin ya daure mai kai to mai hakan ke nufi kenan basu dr tane ba suka turo suba ba ko de canza salo sukai ?,
anya kuwa ba wasu bane yanzu suke bibiyar sa iska ya furzar mai huci
ci gaba yayi da tafiya har yazo gidan radio birnin zaki iya kawatuwa gurin ya tsaru duk wata katanga ta gun anyi zanan masarauta inda da harshan amheric na kasar ethopia suka sa gidan radion jaha
hade yake da gidan tv na birnin zaki gurine babba ga wani irin tsari akai mai yawa kana gidan tv aljazirah komai anyi shi bisa tsari da ƙwarewa tunda ga farkon shigowar ka CC tv camera tana haska komai ga wasu irin kayan aiki horn yayi mai gadi ya boɗe mai da yake ansanar dashi suwansa parking yayi
"yafi to yafara tafiya cikin nutsuwa da ƙasaita kallo daya za kai ma kasan ya hada komai kamilin mutum ƙwarjini izza kamala har ya isa ƙofar da zata sada shi da inda za'a gabatar da program ɗin
darene amma kamar rana yana shiga kowa yana aikin gabansa suna ganin shi kowa ya taso MD ɗin gun ya zo ya miƙa mai hannu sukai musabaha yace
"barka da zuwa saraki ansha ruwa lafiya,
a takaici yace lafiya
"kai MD ya jin jina sannan ta nuna mai wani gu yace ,
Bismillaah shi go a nan zamu gabatar da ashirin sannan tun last week muka sa a shafikan mu na internet cewa zaka zo to mutane da yawa sun aiko da tambayoyin su a kalla sun fi dubu daya
jimyayi a cikin deep voice din sa ya ce
"iya 40 minutes kade zan iyayi ,
Tom shikkenan ba damuwa
baƙin sa dauke da addu'a yashi ga gun inda ya sami daya daga cikin gujerun da aka tanadar domin yin shirin ya zauna ashe dan jaridar masanin makamar aiki shi yake jira
har ƙasa ya durƙusa ya gaisheshi da yake afif ya girmeshi kuma ubangidan shi yace
in aka sami matsala to zai ko reshi domin wannan wata damace da kowa yake so ya samu na yira da saraki to shi ya samu ƙar yayi mai wasa da damarsa tuni mai dauka ya shirya yayin da ƙyamarori suka haska shi ko wanne mai dauka ya bada attention ɗin sa gudun samin matsala haka sound man ma ya bada hankalin sa abar magana aka maƙala mai
"Dan jaridan ne yace,
assalamu alaikun barkan mu da shan ruwa da fantan kowa yasha ruwa lafiya sannun ku da sake kasancewa damu a filin
daga bakin mai shi shirin ne da yake gayyato shahararron yan kasuwa manyan ma aikatan gwamnati da ma masu gwagwarmaya har da yan siyasa a yau mun kawo muku fitatcan baƙon mu wanda duniya take damawa da ashi al'umma da yawa sun buƙaci a zo dashi
domin yayi fashin baƙi akan abubuwan dake faruwa a wannan ƙasa tamu ta ethopia yankin birnin zaki ƙar inci kaku da surutu ba kowa bane face wannan gwarzon dan kasuwa kuma babban likita a sibitin kainuwa inda ya ruke mukaimai kala kala wato
"Dr kuma professor Aliyu mansur mai zaki ,
"dr barka da zuwa ,
"yauwa "
dr ka gabatar da kaika gamasu kallo da sauraran ka domin gabaki ɗaya shirin nan mun sa shi a radio television
Cikin voice ɗin shi mai daɗin sauraro yace
Sunana Aliyu mansur Aliyu mai zaki an haife ni a garin birnin zaki dake ƙasar ethopia nayi karatu a birnin zaki inda nayi primary har izuwa secondry a Al'rasheed comprehensive school inda bayan nayi sauka na tafi america nayi karatuna a kan gynecology bayan na gama na tafi addis abba university na tafi nayi phamarcy wato ilimin sanin hada magunguna nayi aiki da Chicago hospital na tsawan ashekara daya zuwa biyu nayi aure amma Allah yayi wa matata rasuwa mun sami rabon ya'daya
wannan shine ta ƙaitatcan tariyina
'To, dr ya akaji da gwagwarmaya duk da sai aka ne mai ka rana tsaka aka rasa we mai ya faru?"
shiru yayi yan wasu saƙanni yace
"abin da yasa ni natafi ina kasuwanci ne a ƙasar ethopia shine na koma can da kasuwanci na kuma ina son hutu shiya sa na tafi tsahun shekara shidda na zauna,
Amma mutane da dama sunce we ka gamu da ciwan damuwa ka gamu dashi ranar litinin biyar ga watan shekara ta dubu biyu da ashirin da ukku gidan wata jarida sun bayyana cewa ka tafi
america ba ethopia ba neman lafiyar ka saboda ka gamu da ciwan dis order an sami wasu mutane suna zuwa kafar yada labarai suna cewa sai an ƙwace maka lasisin ka shin ya abin yake ?"
dan murmushi yayi wanda sai ka kula sannan zaka gano shi yace
"a gaskiya ba haka yake ba saboda a lokacin ina gidana a zaune na sami jaridar nayi mamaki tabbas bayan mutuwar mata ta jidda na shiga damuwa sosai wallahi ina nan ina binkice duk wanda na samu da sa hannu cikin kashe matata yayi kuka da kansa domin jinin ta ba zai tafi a banza ba
dr kamar kana gugar zanane cikin wannan kalaman naka kasan wayan da sukai wayannan kisan gillar ne
dan jarida yanzu nace maka ina binke ce sannan inna gama zan miƙa taƙardar ƙotu
we shin da gaske ne ne mai martaba sarki yayi wasu kalame ida kowa yake zargin da kai yake amma kafin ka amsa mana
"To masu kallo gashi mun shiga cikin hira gadan gadan ku jeramu zamu tafi hutun ta ƙaitatcan lokaci a daka cemu,
tuni team ɗin su dr uzairu suka zobawa tv ido zuciyoyin su tamƙar su fashe saboda baƙin ciki mai dala ne yace
Uzairu wallahi yaron nan sai naga bayan sa da tuni na kashe sa amma kuka ƙi bani haɗin kai
hmm mai dala kenan wannan fa da kaki gani uwar tsafin mu tace ayanzu ba abin da zai ƙara ta siri a kansa shirin mu ma yana gabda warwarewa
"What ai ban san haka ba to fadar ta ba fadar Allah ce ba to wallahi ko zanyi yawa wo tsirara sai naga bayan sa saboda shifa na bada ƴa tuniya gyara kalamin sa saboda yana shirin ban kadowa kansa asiri ya ballowa kansa ruwa........✍🏼
*AFIF*
Oum yasmeen
*My first novel is return black*
_the writer of BINTA YAR JAGALIYA_
https://whatsapp.com/channel/0029VaLdFeg4SpkQ9xyW5c0k
*____________________________________*
*____________________________________*
Table of Contents