Chapter 11
chapter9
Idonsa‘ya yi jawur! hankalinsa ya nemi barin
jikinsa don-azabar zuciya. '
Ya .ce, '_'Ke har kin isa ince miki- ina- sonki ki
Ki?" ., , .
Ya, damqo hannayenta ‘ya ya mirda‘ ya' murde
da‘ karfi
'har' kin isa ki_ min wannan wulakan‘ci da cin
.mutunci?’
‘ a duk- lokacin da‘na. nemi “na Kun‘tata miki‘ in
ci .mumncinki sai ki mai da abin kaina?
me kika dauki kanki? In ': ' kin tsani halina‘ ai na
canja. halina".
. ‘. »Ya daka ma ta tsawar' data tsorata gami da
kara murde mata'hannu. ' '
Sai da tayi_ Kara saunan yace, 'Na canja halina
ko‘ ban canja ba, in halina ki ka tsana ai na canja
halin ko dai kinyi niyyar cimin mutunci,;ne mena
miki Deeda, mena miki? ‘
me" ' zai ragu‘ a jikinki .in‘ ki ka ban‘, dama na
'quntata
miki k0 sau daya, in. samu in' huce Duk hanyar
da na bullo sai ki kauce
' Waike ba mutum bace,‘ ko kin f1 sauran Matan
da suke bina suna' ‘rububina, ne matan ’ da suka
amsa sunansu Mata, masu“ Kudi masu kyau,‘.-
wayayyun Mata?
‘ ’ Da me ki ka f1 su? To bari ki ji, bana' sonki
kar kanki' ya yi girma ki zata k0 Sabeer'
ya “ce; yana Sonki, ke ’kuma kin qishi,ya zama
abin alfahari a wajenki dama yaudararki nayi
niyyar yi ba, soyayyarki k0 kadan a raina,na yi'
niyyar in yaudareki ne duk abin da nayi ~kwanan
nan‘don in yaudareki ne, amma duk da haka har
yau har yanZun nan kinqi ki bani dama
kamar'kullum yau ma kin mai da abin kaina, kin ji
dadi‘. " Kije kinyi nasara a Akaina, na hakura kin
yi‘nasara‘ Ya fada lokacin da hawaye ya gangaro
masa, ya cillar da itagefe guda.
- ' "Kije na tsaneki‘, na tSani ganinki
duk lokacin da naga .mummunar fuskarki
wani irin mummunar ‘faduwar
Nan ta” mike ta nufi side dinsa tana sharan
hawaye. Ba dai batamin- rai yakeso ba? Zan ba
shi' dama ya batamin
' Ta isa falon ta haura sama, ya rufe. dakin gam,
.Tana jinsa yana' ta rushe-rushe kamar ‘ yadda
ya saba, in ranshi ya baci Nan ta dinga buga
qofar tana rokonsa ya" ‘ bude yaki k0 kulata ma
bai -yi ba, balleya
.. -saurareta. ‘ . Ta fara masa kuka tana '
"Sabeer don Allah kayi hakuri ka saurareni, don
Allah Don Allah na qeka Ki tafi na fada' miki bana
'buqatar sake ganinki (Just go you are free)”. ‘ -
‘. "Ni ina bukatar ganinka Sabeer.”Ka yi " haquri
ba don halina ba don Allah".
Nan dai ya “dan sauko daga dokin zuciyar da ya.
hau yazo ya bude mata ya koma ‘ciki ya juya ma
ta baya. '
Ta sha gabansa, fuskarsa jawur! alamar' yana
cikin Bacin rai. Ta kura maSa .ido ya kau da kai,
ta'kira sunanSa.
_ "Sabeer please ."SabGCI!L!"Ta kiran'sunansa. ‘.
.Nan .ya juyo ya kalleta. Ta langaBe kai’; tare da
kama kunnenta‘ta ce masa, "Sorey nayi—A laifi,
na yi babban kuskurc, kayi haquri ka yafe‘
min,nayi kuskuren fadin abin'da bai’ kamata in
fadaba. Na Batawa _ Saber ' rai', "kayi hakuyi, ,
ni kaina na san ka fi qarfin Deeda' ba abin da za
ka yi da Deeda. Matsayin “Deeda, a‘ rayuwar-
Sabeer na Ma‘aikaciya ce kawai,bayan- shi ba ni
da wani matsayi You are sweet and cute) zanci
'gaba da maka Addu'ar Allah Ya kaWo maka
wata (Angel a, 'rayuwarka ‘Wacce zata Sakaka
farinciki, na San Sabeer ya canja ya Koma
Namijin kwarai fiye da yadda Sister ke
so, fiye da yadda Uncle IB ke tsammani, kuma
na‘tabbata in Daddy ya dawo‘ sai ya yi alfahari
da Sabecr. Sorry, na Bata ma na yarda da
kowanne hukunci da za ka yanke min,-ka
hukuntani na yi' kuskure".
Zuciyarsa ya ji~ ya masa sanyi,, kalamanta suka‘
_ masa dadi‘, ya- manta .komai. ' ‘Yayi
murmuShi ya 'ce, "Deeda (You are too good to
make me better) kina da wayon da har 'ki ka iya
Cantroling temper dina
Kinyi kuskure daya.
Da. gaske ne amma," matsayinki ya wuce' na_
mai Aiki, sannan abin da ‘na fada dazu ba karya. ,
. ke kyakkyawace
Tayi dariya ta ce, "Sabcer‘ bar ruda kanka ni da
kai‘ duk mun san cewa_deeda sai godiyar Allah".
Ya .yi‘ murmushi.
"Yanzu na yarda kyau a' idon me ‘shi yake kyau
ba a fuska yake ba.. '
Na yarda akwai inda kyau yake? ’a Boye a, jikin
mutum Wanda ya ke fitowa‘ ya qawatawa mutum
fuska ya‘ ~ zama ,ya . 'samu kyau
dawwamamme,' kyan da baya ‘tafiya,~ baya
kodewa irin kyan Deeda".
Ta yi- “dariya, "0hh my God Sabeer ya soma
girma har ya- soma magana irin ta manya".
Ya Bata‘fuska, "Please mana". Ya fada,. cikin
shagWaba
Niba. Yard bane, ki daina cemin Yaro Sannan‘
Punishment dinki shi ne za ki zama Abokiyar
sabecr far ever, daga ~yau ba‘ fada- 'sai Abota,
kin yarda?"
Ta yi murmushi. eh Na yarda na amince". ‘ -
Yace‘,—'"To yau :ba baccin Safe zan taya '
Abokiyata gyara". ' ' Tace, "Eh to naki tayin
Abokiyar taka suka kyalkyale DA daria
. .A'a yi haquri har yanzu hannuna Ciwo
ya ke‘
Nan ,ta yi qasa ta'gyara. abindazata gyara.‘
sannan ta shiga Kitchen ta hada mai Breakfast.
Tana ‘shirin fita ya sauko har ya yi
'Wanka yayi shinm fita Office. ‘ "
- Ta yi dariya ta ce, 'Amma fa ka burgeni, ‘haka
ake son Boos don na'kasa .
dashi su.yikoyi dashi.”"' . Ya yi dariya, "Na gode
da yabawarki“. . Ta ‘yi murmushi tace,,"T0 ga
Breakfast". = . Ta ja mai~ kujera ya-zauna ' .'
"Thanks Sweet Deeda' ‘ta fita ya girgizakai. . '
"Ni Zan Wuce, sai ka dawo. Amma kafin ka dawo
zan zo in ma ka Lunch". ‘ "Deeda"; 'Ya kira ta ;
Ta juyo tana‘kallonsa'. _~Yace,; "Please daga
yanzu ba sai an sake Wanna? abubuwan ba zan
nemi :asalin masu yi su dawo"kan aikinsu
daman wannan Aikinki- ‘Fitiina“’tace kawai “"
DANGANTAKARMU _'ta canja Tayi murmushi
yadda kace haka zaayi".
. Ta juya 2a ta tafi, Ya sake kifanta gamida .
cewa; ",Deéda magana ta‘-qarshe; in tambayeki a
ki ban amsa?
_ Ta girgiza kai. Sosai ma kuwa in dai na sani
:Ya kalleta yace, "Deeda me ya sa‘ba “ KYa '-
sona, me yaSa kika tsaneni?" . ' " '
, ' Shiru tayi' ta rasa “ido ta kafa’masa. 'Ya lura
da hakan, sai ya‘sake magana "Ba wai son
s0yayyah nake nifiba "‘, Ki fada min me zan yi‘a
duniya ki soni ‘ kamar ’yadda kike son su Uncle ib
da sauran
jamé'a". '' Ta yi. dariya ta Ce,"'Sabeer ke nan.
Ai‘ba Wani bambanci k0 wani Abu in na soka'ko-
naqika duk daya ne,wurinka.'
daga safe zuwa yanzu matsayinka ba karamin
abu bane ka yafe ‘laifin da‘nayi maka, ka'yafe
._kuskurena'kuma ka .ci gaba: da zama a
mumminin kwarai. wanda a yanzu Sabcer dinda
ke gabana ba Shine wanda na’ sani daba,
wannan; sabon ' Abokina
Sabeer murmushi ya yi' mata da ya qara masa
kyau _da kwarjini suka yi sallama‘ ta koma ciki. '
‘
Sabecr ‘ya samu sabuwar DANGANTAKA a gun
deeda‘ da inna mai Fura, duk wata damuwarsa ya
kan fada- musu ya mai da ‘su tamkar 'yan
uWansa, haka suma suka rikeshi; , , ._ '
Tun daga wannan_rana shakuwa' ta qaru
tsakanin deeda sabeer KO aiki yaje
Deeda’ zai soma? kira a waya duk ‘
wani abu da zaiyi domin .ya faranta musu rai
yana yi'
kamar musu siyé'siye da'kyauta Lokac'i' guda
.suka zama mutane masu muhimmanci a
rayuwarsa Wannan abu' ba karamin dadi‘ ya
yiwa'”: Ibrahim ba Hakan yasa yaje- ya samu
Deeda 'da” ; 'Ka‘karta Inna mai Fura ya yi .musu
godiya. " deeda, ta . yi murmushi Ganinsa cikin
farin'ciki ya sanyata nishadi" .Tace "Ibrahim ba
abin da nayi duk abin da ya faru wannani haka
Allah 'Ya kaddara, Allah Ya shirya saber, haka
shima ya yiwa' kansa gatane da‘ adalci. Kungaa
Sabepr-hé is not that'bad'zamana da shi na
fahimici’ haka, "yanada saukin kai. ' Na fahimci
rayuwar'kadai'ci' ba a ~ abin ,da bai ‘sa mutum;
‘ Wani' .lokaci idan ‘muka ‘samu kanmu ‘cikin
kewa ‘halayyanmu ke debe mana‘" Alhamdu‘lillahi
l! Yanzu Sabccr ya ’zama sabon mutum, ba kai'
kadai ba, ni. kaina' ina‘
murna da .wannan canjin da, aka samu .a tare da
shi. . -cikin Wata' guda komai 'ya daidaita,.
Sabeer na_ zuwa Office da Asibiti - tare‘ da
Ibrahim, duk wani saBani da rashin fahimta sun
daidaita sa. Ya yin da Deeda ta koma da aikinta
qar’Rashin Momi gaba daya 1230wa da Gida. -
'Haka nan' suna tare da Sabecr da kuma Ibrrahim
sabeer kam daga Aiki‘,.to yana tare _da Inna mai
Fura. Haka kuma ‘anan‘ ya ke hira -da
da‘daddaré kafin-ya je ya kwanta. ~ . 'In kuwa
fita zai yi_ Dceda ce abokiyar' rakiyarsa' k0
tanaSo ko‘ bata so; haka zai
finciketa ya sa a Mota 'Su. 'fita'
Lokacin da' Dr. Sulaiman Ya dawO-‘yaga da'
yadda~ Sabeer ya canja ba karamin dadi yajiba
Ya lura da. wani 'sabon “hankali’ 'da nutsuwa
daya shigeshi. yaron dake ‘masa rashin‘kunya
yau shi ne ya ke masa ma'gana ' ladabi "da
nutsuwa.. , Tsananin. farinciki ‘ya-sa ya
rungumeshi sosai 'yana nurna ya ce,‘ "Yaro‘ na
ya zama .babban mutum ya -Business ‘Man ya
tabbatar masa da duk. abin da ya ke so - Zai yi
masa a rayuwa KO Nigeria DA yake son bari
‘yanzu, a shirye ya‘ keda ya barshi Sabo da ya
'tabbata: da duk inda ya shiga yanzu zai
riqe'kansa... ‘ A take Daddy ya sakar masa komai
duk wata dukiya da'komai‘ nasa da ya riKe sai da
ya sakar masa, ‘ya yi duk yadda ya ga dama,
hadda (Private-.Jet) ya mallaka masa don jin
dadinsa,
haka suka‘ yini suka kusan kwana. suna hira,
yana‘ 'duba yadda Sabeer'ya tafiyar da Business
a wannan 'yan Watannin da irin ribar DA suka
‘samu, don. haka duk wani fishi da ‘
da damuwarsa akan .Sabeer ya neméshi ya rasa;
hakan ya Sanyashi tsananin ‘murna yaji Wani
iri'n dadi da bai tabaji ba
Wani girmamawa ya gani" na musamman
Babansa na nuna masa ya matukar yi masa dadi
ya rasa Wama zaije ya tayashi murna
Ya kira Sister, suka gama ya nufi-Wurin Ibrahim
da gudu ya fada jikinsa yana tsalle
_ "Uncle ib yau Daddy ya minbabin‘ da ban 'taba
zata ba. Am so happy";
Ibrahim 'ma dariyar ya yi ya tayashi murna sosai
. *y* 7*v* ., *?*‘ . ’
‘dr. .Sulaiman yasa akai masa kiran'
. ibrahim‘ don "yi- masa 'godiya na
' muSamman ya: nuna masa jin dadinsa, ya kalli
Ibrahim cikin tsananin farinciki 'yace,_"Ina
matuqae farinciki, godiya
gareka tabbas ka yi halacci ka mai da favOur ina
maka godiya ta musamman
' haka nan ‘ina tabbatar "maka matsayinka .da
qaunar ka a zuciyarmu ‘da ‘Gidan nan ya qaru
fiye da na da";
; Ibrahim ya . sunkuyar 'da kanshi a cikin
girmamawa~ yace, "Daddy na gode da
yabawarka' da qaunarka,‘ haka kamar yadda ku
ke kaunata nima haka nake "Kaunarku da
Zuciya,daya kuma zan ma Gidan nan da kai
hidima kamar yadda Gidan nan sukayii min.
TabbaS‘ ‘nayi KoKari' wurin dawo da Sabeer,kan
hanya’, sai dai; ban yi nasarar haka ba sai dai
KORarinda nayi bai tafi a banza ba, har‘sar'dana
samu WaCCé_ ta hanyarta da' yardar “Allah.
Sabecr- ya‘ kaWo matsayin da ya ke a yanzu’. .
Nan, Ibrahim ya labartawa Daddy yanda aka yi'
tsakanin Deeda da Sabee‘r. ‘_ . Daddy ya Sauke
ajiyar zuciya yace, ba komai zan je can wurin
Maman naku inji Wane ‘irin alkhairi. za 2a,a yiwa
yarinyar i ‘Yayenta".
Ibrahim yace ."Daddy‘Deeda yarinya ce mai‘
qoKari, .da Kwazo da kuma kamun kai, inaga
kamar bata'kudi zai zama‘ kamar wani cin
mutunci .a' gareta ne Daddy tun" da tana da
kwazo jajir’cewa akan' aiki duk dakda ilminta bai
yi nisa ba (she have pOSSion 1n Busmess) tana
,da Talent, ina ga Zamu qaru da, ita inhar zamu
ba ta Possition a BIRNIN GAYU of Company ina
ga- da zata ji' dadin haka, sannan . ‘Sabeer ma
zai‘ so hakan "To‘ shi ke nan". In ji daddy. ' "Duk
yadda ka ‘yi dai-dai ne, 1 trust yu sai‘ ka sama
mata wuri." Na gode Daddy". " ‘Da wannan suka,
yi ‘ sallama zuciyarsa cike da murna ga’Deeda ta
samu‘gurbin aiki ga 'Yayarsa Farida zata,
"dawowa‘ cikin satin‘ nan. ‘
*9*~ *V* *v* .
zaune take gaban Computer tayi 'nisa' ' inna
nata surutunta ma batajinta hartayi shiru ta
kyale. ' Bata ankarabasaiji tayi anfinciketa. Ihun
da zata‘yi; Sabeer ne yayi saurin rufe mata’ ’baki
,Gyalenta na hannunsa ya rufa mata"Meye haka
Sabeer? Ina zaka kaini? Ni "fa banason haka bai
sauraretaba ya‘bude Mata" ’ ya tura ta shima ya.
bude ya shiga suka fara ‘ tafiya." - ' " 'meye
haka" Ta .fada cikin bacin rai
"Ni'fa natsani wannan halin naka kuma wallahi”
kar ka sake tabani, bana, so "Allah Ya baki hakuri
Uwata bazan sakeba yanzu ma ya‘zama min dole
ne (Its very'impotant to celebrate this day with
you)". ‘ "Me ya faru a yau din
hausa zallah shared a profile .
birnin gayu
Table of Contents
Chapters
- 1 Chapter1
- 2 chapter donjin ci gaba
- 3 chapter2
- 4 chapter3
- 5 chapter4
- 6 chapter5
- 7 chapter6
- 8 chapter7
- 9 chapter
- 10 chapter8
- 11 chapter9
- 12 chapter10
- 13 chapter11
- 14 chapter12
- 15 chapter13
- 16 chapter14
- 17 chapter15
- 18 chapter16
- 19 chapter17
- 20 chapter18
- 21 chapter19
- 22 chapter20
- 23 chapter21
- 24 chapter. 22
- 25 chapter23⇩
- 26 chapter☜(⌒24⌒)☞
- 27 chapter 25
- 28 chapter26
- 29 chapter27
- 30 chapter28.
- 31 chapter last 29