Skip to content

Chapter 3

chapter2

Birnin Gayu Book One Complete Hausa Novel 3,208 words 0 views Progress saved
Download Book

Da wadannan 'tunane tunanen da ‘hanyar shawa
kan matsala_bacci ya dauke Inna mai' F ura'.'
‘Kira‘n sallar: farko akunnen Deeda,‘ akai ta ji’ ..
kiran‘ Sallar a Cikin. Gidan ya ba‘ta mamaki, ,
musamman da ta-dinga jin k0 ta ina 'sallah ‘ake,
' Masallatai daban-daban. ‘ Ta ‘mike ta yi»
Alwala tana” jinjina abin, zuciyarta ta yi ma ta
fari,‘ ta yi godiya ga Allah da Ya sata shigo Birni.
' " Tabbas ,datasan‘“ haka; Birni yake data jima
dabiyo TabaWa. ' Kafin gari ya washe' har ‘tana
Tabawa. shara,’ ‘gogegoge da‘ wanké-wanke-
Abin'ya yiwa Tabawa dadi sosoi.
Lallai‘zata ci Riba da Deeda, ba ta da kwiuya
Karar Motoci “yasa' ta fit0wa Kofar gida
kasancewar bakin Titi ne, ta zauna a Karkashin
wata ; Bishiya tana kallon Titi tana shakar iskar
sanyin'
safiya mai albarka, hakan "ba‘ Karamin nishadi
da farinciki ya‘jefa a zuciyarta ba Tananan zaune
:tana murmushi' ta soma ganin .'yan Makarantar
Boko na wucewa ,sanye‘, Riga da Wando da
Hijabi;
ta miqe tabi cikinsu tana tafiya, nan ta
hangu (Gate) din Makarantar; -an rubuta
"(NANA AISHA ISLAMIYYA, PRIMARY AND
SECONDARY SCHOOL)". Ta ga an mbuta a jikin
bangon K0far Makaranta
Ta jima tana tsaye tana kallonsu suna shiga cikin
Makarantar, Wasu sa'ann'inta, wasu kuma sun
fita, wasu kuma qannenta maza da'mata. ‘
Kwarai tayi sha‘awar ,itama ace tana daya
daga_ cikinsu, sai dai ta_san abu ‘ ne mai
matukar wahala.
Sai da‘ taga an rufe (Gate) din Makarantar .
sannan ta juya ta _ daWo gida, ta ' samu
.Tabawa ta yi musu abin Karyawa za ta fita.
Ta kalleta ta' ce,""Ina ki :ka shiga ne Deeda? Na
leka waje ban ganki ba. Ki daina'nisa fa kar ki
Bata".
Deeda ta yi murmushi. ‘
"Ba zan‘ Bata Ba Tabawa insha‘Allahu,
'yan Makaranta da Shaguna na gani a titi na bi
ina kallo". TabaWan ta yi dariya ta ce, "Deeda
kenan,
nan fa Birni ne ba Kauye‘ba, Birnin ma fa Kanon "
Dabo, babban; gari wasa ba, a hankali yau da
gobe za ki fahimta‘, in kin biyewa kallon
Makaranta da Shaguna‘ kuwa to sai ki dau
tsawon ,shekaru kina yi ba ki‘ gama ba Ki zo ki
karya ni zan fita, zan
. je gidan dana ke aiki sannan in je in yiwa gidan
dana daukomusu ke magana mutattauna akan
yaushe za,a kaiki ki '
. Dam! Ta ji gabanta ya yanke ya: fadi, ta bi '
Tabawa da kallo yayin DA take fita daga gidan, ta
ji
hankalintaya tashi, ta manta Aikatau tazoyi a
Birni‘
shine har' ta‘fara tunani da Wani burinta na
datun
Nan da nan idonta ya ciko da hawaye. ta ji tana
son yin kuka ta juya sukai ido biyu da kaka ta
fada'Cinyarta tana kuka.’
Ta ce "Kaka banason aiki gidan kowa, Kaka-ina
son yini karatu". "Kiyi~haquri Deeda dole mu yi
‘haquri da halin da muka. tsinci kanmu ba ke
kadai ba ce
‘ keda wannan‘ buri ba har ni ma ina da wannan:
buri akanki. ' .
Karki damu, mu yi ta addu'a sanan a hankali
zamu cimma nasara; A halin yanzu dole mu fara
da . haka zuwa gaba maga abin,da Allah zaiyi ..
Nan Kakar ta‘yita kwantar mata da hankali har ta
samu'nutsuwa. Haka suka‘ yini har yamma lis!
_sannan . TabaWa ta dawo a gajiye, ta samu
Inna mai Fura ta 'yi sana‘ar na ta, wato Fura, tun
da ba ta barmusu ko abinci ba, ganin garin gero
da‘ suga yasa ta yi musu lafiyayyiyar Fura, ta bai
wa Deeda kudi ta siyo masu _ nono a bakin’
hanya gun: Fulani-wajenda ta ga suna kawo‘wa
wasu masu Gini ‘ ‘Nan fa Tabawa-ta 'zauna ta
sha none da‘Fura osai tana santi, saunan ta tuna"
Ba ta bar musu abinci tayi hamdala sannan ta
ce, "Kin kyauta Inna, tabbas,don‘kinyi dabara-irin
ba bana Kauye ba don hakaba da kun zauna‘da
yunwa, na mancé, ina sauri na saba in na tafi ba‘
kowa a gida, don haka tunanin Abinci , , “ma bai
zo min ba; kun ga-harnima nasamu na sha~ '
don ban tsaya cin Abinci a can ba,‘~ ina san in
samu inshiga BIRNIN GAYU ne Déeda tajuya ta
kalleta. inane kuma BlRNIN GAYU?"
Tabawa ta kalleta cike da mamaki ta‘ ce
"Kina nan'cikin Kauyen Kanonnan baki san
BIRNIN GAYU ba?" ~ Deeda ta daga kai cike da
kosawa tace,‘ "ina'zan sani ina Kauyen'Kano‘ ba
Birniba?". "To Kakarki ai ta sani", In ji Tabawai .
zatayi miki bayani, kuma shi ne Gidan da» Matar
da ta ce- in dauko miki ita tace tana son 'Yarinya
mai kamar shekarunki, suna da masu aiki; ma‘za
da ‘mata‘ na wasu qasa ma. haka~ suna da; .,
manyan Mata na nan qasar sai dai 'yan matan
naga' duk kamar 'ba Hausawa bane, na ga har
wani 'unifom) suke sakawa na‘su na masu Aiki.‘
~Sai dai duk da haka ta ce tana son in nemo
mata 'yar— Budurwa Bahaushiya haka wacce
zata dinga; kula da Bangaren dakinta bisa ga‘
wannan, kuma-tana son yar gidan mutunci mai
hankali, don hakan .shiyasa na dauko mata ke;
Na san yadda take so haka‘ki‘ ke har ma kin,
'wuce tsammaninta, kuma karki ga kamar aikin
wahala ne dan gyaran Dakinta ai ‘ba‘ matsala
bane, gashi kuma kiyini a cikin A.C ki kwana a
A,c 'ki sa mai kyau, ki Ci mai kyau ki sha mai
kyau, to me ya ’ wannan 'hutu?
, Ai da tsohuwa take so da tuni‘naje k0 da ina da
'yar uwa k0 'ya k0 jikar da‘ ba su yi aure‘ba da
na kai ma ta don Zama da wadannan ai alheri ne
An yi ta kawo 'mata yan ‘matan'Birni ma ganin
duk rayuwarta a kasa‘shen waje tayi‘ tace wai ita
ba ta son marasa. kunya Wadanda idonsu ya“
bude wadanda za su yi tayi‘ma ta sata ko wani
mugun hali. Kin san sha’anin masu kudi sai su.
Deeda‘dai da Inna mai Fura sun sa ma ta 'idone'
sunaji kuma suna kallonta kamar wata Talabijin
'Duk wannan kurara? gidan da take yi
ammahakan bai sa Deeda taji tana sha,awar
zuwa gidan ba sabo da karatunta yaf1 mata jin
dadin da Tabawa take
kirgo,mata Tabawa ta ci’gaba ’da'cewa,
"daganan gidan na biya na bata lokaci ina jiranta
kafin ta fito nayi mata bayanin na- daukoki shi
ne ta bani wasu kudade tace-.ayi .miki: siyayyar
Sutura ‘mai 'kyau da abin‘ " buKatarki ki fito a
mutum sosai, bata So kizo mata da wani daudar
Kauye
'Tun daga' kan Sabulu, Turare, Mai; Takal'mai
zuwa Kaya tace komair Sabo” take so ‘Sannan a
nuna miki yadda-zaman Birni yake da yaddah
zakiyi my,amala DA mutane
sannan tace a sakaki a Makarantar koyon
Komfuta, (Computer), k0 menene sunansa,
wannan abin' latsawar kamar Talabijin.
' .Deeda da kanta 'ke sunkuye tayi ~
. saurin .daga kanta, tana juya abin a ranta anya
duk
duniya akwai abin da take son ,koya kamar
(Computer) kuwa? Ta yi dariya cikin 'doki "tace
dan Allah tabawa da gaske ki‘ ke zan shiga
,wannan Makarantar?" " kwarai"; Tabawa ta
tabbatar mata
"Ga‘kudin‘komai ta bani, 'da mutumin da zai kaiki
sanda za ki fara zuwa ya
. _ miki komai, wai so take ki dinga shiga
da Wasu abubuwanta wanda "qila sirri ne don
BABB-MACE. ce, Mace mai ilimin. kakuwmi- sosai
kullum, lissafi take na shigar kudi da fitarsa
da'kuma‘saida Kaya harsu Gwala-gwalai da irin
gadajen ‘qasar wajennan take saidawa _. Ina jin
shi yasa ta ke neman mataimakiya don abin ‘ya
yi ma ta-yawa, yayanta
biyu kuma duk suna kasar waje. Naji dai ‘an ce
kwanaki akwai 'yan uwanta masu' ilimi da sukai
ta
cutarta, amma dai jita-jita na ji. Ta ce dai a
sakaki ki koyi na wata uku, sannan a wata shidan
nan kafin ta dawo tana son ganinki tsab
Kinga makudan kudaden da ta bani, nima ai na
samu rabona
Lokacin dq Tabawa ta ciro kudin Inna mai- Fura
ta bude baki ta kasa magana don tunda take k0 a
Mafarki bata taBa ganin irin wadannan makudan
kudaden ba masu yaWa haka.
Ba su ankara ba sai ga Inna mai Fura a zube a
qasa, suma neta tayi k0 dai firgita ta yi da‘
'ganin tsabar kudaden a zahiri shi .ya sa ta
faduwa, Allah ne kadai Ya sani. ‘
. Tabawa- dai sai da dariya takeyi
Deeda tana tayqta suka sannan suka dagota'
*.* ** ,*.*
Deeda 'da Inna mai Fura ba wanda ya kaisu
farincikin shigarta (Computer School), duk‘ da ba
ta gane manufar Hajiya na‘ Sonta ga ta koyi
sarrafa (Computcr) ba, ita a nata tunanin ta
samu hanyar koyon wani ilimi da
ba ta sani ba, wannan iliminma:inta samu nata
ne ba. mai‘rabata da shi sai Allah. ‘ Musamman-
Hajiyar :ta' hada Deeda da Taba'wa da wata
mata suka'shiga’ kasuwa don yiwo ma ta
siyayyar irinkayan da take So ta ga ta saka. '
Kaya ne irin na zamani, wasu‘riga da wando ne,
wasu riga da siket, Wasu dogayen ‘ riguna
dinkakku wato (Red made), wasu kuma habayas
irin na zamani kala-kala.Haka Takalma zuwa
kayan ciki; su shimi, (vsst), bra da‘
makamantansu, sannan Hijabai‘ na Sallah manya.
. ‘ Ganin yanayin shigarta ya sa matar ta'siya
mata (Body shaft) masu kyau‘da tsada a
tunaninta haka take son yanayin shigarta a
matsayinta na ‘yar Bahaushiya. haka ba ta son
barin jikinta a waje ne ko
kuma dai qila haka na ta kalar gayun yake, don
Tabawa dai ta boye musu lalurar Deeda Cikin
kayayyakin Deeda ‘ kuwa harda Kwat" (Coat) irin
na Mata mai hade da Siket.
ita dai sa wa kayan ido ta yi tana mamakin ta
yanda za ta fara sakasu a jikinta.
Ta wani Bangaren Kuma tana tunanin wacce
irin' Mace ce ita da zai sa ta kashewa mai aiki
kudi haka, anya kuwa ba wani abu Wanda ba su
sani ba? , Tana cikin wannan tunanin ta ji mota
ta tsaya kofar wani babban shago. (Beauty
Palace) to ga an- rubuta an rubuta. Tabawa ne
taja hannunta‘ suka bi matar ciki. ‘ . A nan akai
ta tsiya da Deeda don da 'kyar ta bari suka ma
ta gyaran gashi, ta Bata rai ta dinga zazzaga
musu masifa ta qara da cewa in ba za su
dauketa a yadda ta ke a" yadda ta ke to ita zata
FASA don ikon da suke mata ya isheta‘ da qar
Tabawa‘ta lallaBata suka dawo
Tabawa Matar haquri. ' ‘ Deeda’ da Kakarta Suka
tsare Tabawa da tambayar céwa ta fada musu
gaskiya in ta san akwai illa k0 wani abu mara-
kyau a tattare da inda zata ‘aikin, gara ta‘fada
musu su sani‘ deeda ta yi ma ta rantsuwada
cewa in taje ta 'tarar da abin da bata zata ba to
za ta bar Gidan sai . dai abin da zai 'faru. ya faru
Tabawa ta washe baki tana dariya. tana. qokarin
kwantar musu da hankali da tabbatar musu
da cewa ba wani mummunan aiki k0 wani illa a
Gidan, kawai dai su Manja ne masu tsama tsab-
tsab, bayan shi babu wani abu.
Da irin wannan bayanin Tabawa ta gamsar da su,
ya yin da Inna mai F ura ta ci gaba da-burin kai
Deeda Asibiti.
*.* . *§*' *,*
KWANA-A-TAShi Deeda da Kaka "suka saba da
rayuwa; cikin garin Kano, ' wani abu da ke yiwa-
Deeda dadi shi ne, yanda ta samu riba biyu lokaci
guda, kasancewar Computer Class dinta qarfe
daya ne ya sa ta lallaBa Tabawa ta sakata a
Makarantar ’dake unguwarsu,” wato "(NANA
AISHA SECONDAR Y
SCHOOL)"wanda hade ya ke da. Arabic-da Boko.’
Tayi sa,a sun dauketa aji hudu bayan anyi mata
lnterview.
Tabawa ta dinka mata (Uniform) tare da siya ma
ta Takardu, ya yin da Kakarta ta yi buga bugar
hada kudi ta biya ma ta kudin Makarantar, .
bakarantar gwanmati ba né, na kudi ce kudi, '
amma dai ba zai gagari Talaka ba,
‘Ba‘shin kudi Inna mai Furta' ta karba Wurin
Tabawa, don haka ta dage da sana'ar Furanta
ganin
ya samu karBuwa sosai. ‘
Tabawa‘ ke aikawa Kauye ana siyo musu
madara mai kyau suna Nono da Fura mai dadi,
yayin da masu shago ke layin zuwa sari suna
sawa a
‘Fridge suna sayarwa.
Sana'ar kam ta ' karbu’ ‘ sosai, Allah Ya
albarkaci sana'ar, daga Tabawan har Inna mai
Fura
‘ ‘ Suna samu sosai a ciki, don haka Inna mai
Fura ta
biya Tabawa bashinta, haka ta budewa ‘deeda
asusun makaranta da Asibiti.
Dewda kam ba laifi tana fahimtar Karatunta,
fana jin dadinsa, musamman Makarantar da ta
shiga
tana fahimtar abubuwa da yawa
Wanda ba ta sani ba, wanda. ya shige ma ta
duhu
kuwa ba ta Bata lokacin tambaya har sai ta
fahimta. Karfe daya suke tashi ta dawo Gida da
wuri
tayi Sallah kuma ta wuce (Computer Classes)
dinta wani lokaci in sun taso ta kan taimakawa
Inna da
aikin Furanta tare da taimakawa da aikace
aikacen Gida.
lnna wani lokaci ta kan hanata ta ce ita mai da
hankali ta yi karatu, ita kuma za ta dage da:
sana'a da neman kudi da mata addu'a domin ta
ga ta cimma burinta.
A duk lokacin da Inna mai Fura ta fadima Deeda
haka ta kan fada jikinta tana hawaye tace Kaka
Allah Ya barni da ke, Allah Ya ba ni ikon yi miki
abin da ki ka min, Allah Ya kaimu lokacin da ' za
ki huta, ni in nema miki in miki gata kamar
yandda ki ka min.
Kaka ba don ke ba ban san ya rayuwata zata
kare -ba..Na gode Kaka, Allah Ya biyaki duniya da
' lahira". ' ” Inna mai Fura ta yi murmushi ta' ce,
"Deeda‘ wa na keda shi duk duniya idan ba ke
ba?
Allah dai Ya cika min burina akanki, ki samu duk
abin da ki ke so, Allah Ya ba ki miji na gari mai
tausayinki, wanda zai kula da ke.
Deeda Allah Ya ba ki lafiya, Allah Ya min burina in
ganki Gidan miji kafin in mum."
Deeda ta fada cinyar Kakarta tuna juya kalaman
Inna mai Fura don ya daga mata hankali, ita dai
ba ta da tsammanin yin aure a rayuwarta don zai
ta samu namijin da zai sota har ma ya yarda da
ita a yadda take.
A duk lokacin da ta kalli fatar‘jikinta ta ga
yadda ya nannade ya yamutse sai ta ji hankalinta
ya
' yi mummunan tashi, ta fashe da kuka, “tausayin
kanta
ya kamata, ya yin da ta shiga tunanin wane irin
ciwo ne haka? K0 kuma ita haka nata halittar ya
ke?
. Alhamdu lillah! Allah na gode ma ka da ka
Barni da hankalina da kuma rai da lafiya ta, k0
kowa
bai soni ba zan'so kaina. Haka Kakata na tare da
ni,
Allah abin godiya".
*9* *9*
WATA UKU KACAL! ‘Deeda tayi ta
" san Computer da yadda ake sarrafata
kasancewar ta samu kwararrun Malamai,
“'“haka nan tana da naci da son sanin abin da ba
ta sani ba, musamman ma dai Computér din da
saninsa da koyonsa yana daya daga cikin burinta
tuni Deeda da Kakarta suka saba da rayuwar
Birni‘da irin yanayin yadda suke rayuwa da‘
mu'amala da su, jama'ar ’unguwa da dama sun
santa sabo’ da suna gannin tana shiga da fita
tsakanin Makaranta zuwa shaguna kai
Fura da Nono, wani lokacin haka nan tana da
wani irin yanayi na daukan hankali tundagakan
irin shigar da ta kena kaya wato dresing zuwa
tafiyarta. maganarta, kalamanta a nutse ta ke
yinsa komai nata dabam, sam ba ta da rawan kai
irin na 'yan mata sa'anninta' ba ta da shisshigi,
ba ta shiga harkar matan makaranta yasa a
Ajinsu ba, da makarantar gaba daya sai dai
gaisuwar mutunci da maganar da ya zama dole,,
bayan shi Deeds bata mu'amala da wasu bayan
Kakarta da Tabawa, Deeda wankan taiwada ce
tana‘ da tsayi‘ kadan da Kyan Diri, wato Kira mai
kyau, fuskarta bata cika wani Kyau ba, sai dai
Allah Ya batajini, tana da saurin shiga rai, bata da
magana ko raini, Mishkila ce mai ra'ayin tsiya
duk yadda abu koya mata dadi baiwuce tayi
Murmushiba haka duk' tsananin abu da Zafinsa
bai wuce Idonta ya kada? ya yi Jaba ko qallah.
Tana da Dauriya da kunya.
zAUNE YAKE kan kujera ya harde hannunsa a
‘kirji gami da daura Kafa ‘ dayakan daya.
Ya sawa Sabeer ido, bacci‘ ya ke yi sosai basi da
k0 alamar bude ido balle ya yi shirin fita. "Sabeer
Ibrahim ya kira sunansa
- .Cikin nutsuWa_ bai _kula shiba ya ci gaba DA '
baccinsa. Ya’mike ya isa dab da: gadon ya
girgizashi.
"Sabeer ya 'kamata‘ ka tashi ko ka manta
munada shiga Asibiji yau ne? Cikin muryar Bacci
yace, "please
ka barni in yi Baccina,_Asibitin .sai gobe A Nan
ya qara lumewa cikin Bargo Ibrahim’ya ‘ yi
murmuhi ya; ce, 'Gobenma sai jibi k0?" ,‘ ‘- . Nan
ya sa hannu ya dauko Wayarsa ya soma
lallatsawa, alamar waya zai kira."Yayata". Ya
fada yana murmushi. Ya ce, Wannan; Babyn
nakifa banajin ‘ akwai abin da zai 'iya yi a
rayuwarsa bayan 'bacci da zuwa yawon-
shaqatawa itama murmushin ta sakar masa tace
na Sani qanina sanin halin babyn nawa yasa
yasa na damqashi a hannunka kafin na dawo na
san/zaka 'iya shawo kan shi kuma na ga' -
Daddy ma ya'sashi a gaba ka yi kokarin tashinsa
in ya ki ka tuna masa sharadin Daddy zai mike
da .wuri" i
Ibrahim ya ja” 'dogon numfashi gami da“ ’ fadada
murmushinsa ya ce "(Thanks) Yayata, ban san ya
Zan yi da Matsalolina ba, inda ba kya tare dani
kina bani shawarwari ‘dakwarin guiwa.DA bansan
ya zamba Allah Ya bar ni da ke'Yaya ta -.-Ta yi
murmushi (Allah Ya bar ni‘da kai Kanina. Ina
godiya fatan Ranina yana cikin koshin Iafiya".
Shiru ya yi 'nadan wani lokaci bai ‘amsa mata _'
‘ ba, sai saukar numfashinsa da ta keji itama
'dan ta kasace masa komai, ya katse shirun da
ceWa ina’fatan kina samun nasarar abin da ya
kai ki‘ "Eh".'Ta amSa.taRaicc. ‘to Ki kula-da
kanki . Bai saurari amsa'r taba ya katse wayar ya
jima yana kallon Wayar-tamkar Mai karantar wani
abu sannan ya mai da ta .Aljihu ya dubi gadon‘
Sabeer
ya yi sau’rin janye Bargon gami da matsawa dab
da Kunnensa ya ce, "Albishir-Sabeer, Dady'ya ce
ba kai ba komawa Canada har sai ka yi aikin da
ya kawoka ka yi.,.na san dai ,Daddy‘wata uku
yaba ka, in ba hakaba kuwa, ka ci wata daya
baka kulla komai,ba . hakan ‘yana nufin zaman
naija daram idan ka sall‘lake wata, ukun nan ba-
kai ba komawa ‘ Saunan kuma na ji labarin ya.
samu’wata a can yar Kauyc za a hadaku aure"
wat Ya fada da karfi? gami da' mikewa da sauri.
' ' . Ya kalli' Ibrahim cikin zare ido da alamar
tsorata ya ce; "Uncle ib ka rufa min asiri Ka san
na tsani jin k0 maganar Aure ko da (Classy
girls)ce balle'yar Kauyc?" Ya batafuska. ' 'Ka 'san
yadda na tsani abu mara kyau, mara aji‘ kuwa?
Na tsani Mutan Kauyen su Daddyn 'yan' Matan
Kauycn duk munana‘ne, kuma» qazamai,‘jiki duk
Tabo (No way), ba ‘zan iya Auren (Villegers ba)
Yana magana yana ‘yamutsa fuska, ya nufi Bayi
don .yin Wanka.
birnin gayu(season1)

Table of Contents

Chapters

31 chapters
  1. 1 Chapter1
  2. 2 chapter donjin ci gaba
  3. 3 chapter2
  4. 4 chapter3
  5. 5 chapter4
  6. 6 chapter5
  7. 7 chapter6
  8. 8 chapter7
  9. 9 chapter
  10. 10 chapter8
  11. 11 chapter9
  12. 12 chapter10
  13. 13 chapter11
  14. 14 chapter12
  15. 15 chapter13
  16. 16 chapter14
  17. 17 chapter15
  18. 18 chapter16
  19. 19 chapter17
  20. 20 chapter18
  21. 21 chapter19
  22. 22 chapter20
  23. 23 chapter21
  24. 24 chapter. 22
  25. 25 chapter23⇩
  26. 26 chapter☜(⌒24⌒)☞
  27. 27 chapter 25
  28. 28 chapter26
  29. 29 chapter27
  30. 30 chapter28.
  31. 31 chapter last 29