Skip to content

Chapter 4

chapter3

Birnin Gayu Book One Complete Hausa Novel 3,871 words 0 views Progress saved
Download Book

ibrahim" ya bishi da kallo yana nazarin'
kalamansa hankalinsa Yayi matukar tashi; Shin ta
ya ya zai soma gyara Sabeer dan ya yi nisa, ya
tashi a wata irin aqida da da‘bi‘a kuma lallai
akwai aiki agabansa, don ya yiwa Yayarsa
alqawarin zai gyara Sabeer zai nunA masa
hanyar gaskiya duk‘da baisan "ta ina zai faraba
Allah Ya taiméke ni”. Ya fada a ransa'ya“ ' bude
wadrof ya ciro masa kayan da zai 'sa,"ya‘ ajiye A
gadon sannan ya fita don ganin an shirya
masa‘break abin karyawa. ' James! Jamcs!
james!!!”' " .,kiran sunansa yake da karfi Cikin
hasala ‘ransa ya gama baci ibrahim din ne ya
shigo yace lfy
. ‘ .Watsi'ya’ yi do Kayan ya ce, "'Yau zan kori
“James a Gidan nan; ba shi, da hankali ne koshi
Mahaukaci ne da zai ciro min wannan kayan?
Ibrahim ya daure fuska,
. Ya ce, -"Ni ne Mahaukacin Ba James ba! K0
nima korata za ka yi mr Sabeer?“ Sabeer ya turo
,baki irin na shagwababbun yaran; masu
kudinnan, ya bata fuska ya ce "Haba Uncle IB, ni
ba zan sa wannan kayan ba gaskiya (Coat) Kwat
din nan ta min nauyi a ciro min kaya'mara nauyi,
ka san qasar nan da zafin tsiya, .yanzu muna fita
zakaji Wani irin ' zafi Ibrahim ya Bata rai ya ce
Asibiti za ‘ kaje kuma aiki za ka jeyi ba wasa k0
yawon shan ‘ iska ba, dole kasa (Decent) kaya
masu mutunci. in ya so in ka dawo ka sa duk irin
kayan da ka ke‘sO. Bari in fada‘ maka, ba za
ka'yi yadda ka so a nan ba (You bave'to behave
your Self) kuma daga yau ba james da John ni ne
zan‘ dinga; maka komai ya Daure fuska ya
nunashi da yatsa ya ce: ’ " "Kanajina?" Kansa a
sunkuye bai ce komai ba. Ibrahim ya dauko kayan
ya ajiye masa ya ce, "Masa ka shirya ka fito,
yanzu ina jiranka zamu je wurin Daddy a . falo
yanajiranmu"
Yana gama fada 'bai sauraresa ba ya fice Sabeer
ya ji hankalinsa ya tashi. Shi fa ba zai iya
wannan takuran‘ba.
Nan da nan ya ji ya quntata, ya tsinCi kansa a
cikin qunci bai taBa ganin Uncle IB haka ba sai
yau Hawaye ya ciko masa ido. A cikin wannan
yanayin ya sa kaya ya shafaya.Mai ' sai‘dai bai
fita ba ya nemi wuri ya zauna ransa Bace, ; bakin
ciki ya ishe shi an sa shi abin da baya so.
Ibrahim kuwa
Ganin halin da yake ciki ya tausaya masa' ‘
saboda har yanzu bai san halin rayuwa ba. Ya
rayu a wata duniya ta daban, waccr ba ta da
alaqa da (Reality) ya matsa gefensa,“ ya kallesa
ya yi' saurin juya fuska alamar fushi ya ke
Ibrahim din ya yi murmushi gami da kama Kunne
ya ce, "Sorry Sabeer, Uncle 1B ya yi laifi a yafe
masa."
Ya. jima yana magiya kafin ya juyo da idonsa
daya ,kada saura Kiris ya zubar da hawaye Yace
ba kaike min tsawa ba, ba ruwana da kai, kuma
sai
na fadawa Sister abin da kamin, zan ce mata
Uncle lb baya sona yanzu ita kadai ce mai
sona";"Yi haquri Sabeer, Uncle 1b na sonka". "Ba
ka sona". Ya fada cikin _ hasala. ‘ ‘ "Kuma don
ka ga Sister ba ta nan ne shi ya sa kowa‘ ya
tsancni daga kai har Daddy". . ' ' ‘ 'ya jawOsa
jikinsa don ya kula da ya tsinci kansa cikin kewa,
musamman na Yayarsa suka- shaqu, haka ya-
zama masa dole ya lallashesa.
' ” "Sabeer kwantar da hankalinka bawanda ya
tsaneka duk muna sonka. ancle ib ba zai sake ma
ka .tsawa ba
" . Ya‘dagoshi. '. kayi alqawari"Na yi alkawari ba
zan sake ma ka tsawa‘ ba (Now smile)". Hakan
ya masa dadi Wanda ya saya saki lallausan
murmushi. da ta qarawa fuskarsa kauriji
Ibrahim ya~ yi‘dariya, suka mike ya ce
an; ‘ "Ka ganka kuwa (Very Handsome)a cikin
(Suit)
‘yan Matan Kano za su ‘yi kallo". . Dariya suka yi
a tare suka fito zuwa falo; Riqe yake' da 'yar
karamar ‘ Jakar saka qananan Takardu a
hannunsa._
Sanye yake cikin Kananan 'Kayan Turawa da‘
ake musu lakabi da (Suit), Kansa ba Hula, dan
qaramin Sankon da ya shata tsakiyar Kanshi shi
zai
tabbatar maka da ‘cewa lallai Dr. Sulaiman
rikakken dan Boko ne mai ji da ilimi; ‘
Shigowarsu Falon ya sa ya dago kai ya mai da
hankalinsa kan su
‘Ya dan kalli dansa Sabecr cikin tsananin Rauna -
ya sakar masa ‘murmushi ya ce "Lallai na gai da‘
Ibrahim, ka yi qokarin taso Saberr karfe Tara na .
Safe ‘na ganshi ya shirya tsab, ~yau da alamar
Asibiti'
za su yi babban bako"
Ibrahim ya sunkuyar da kai yana murmushi,
ya yin da Sabeer ya bata fuska. Cikin muryar
qasa qasa ya ce, "(Good ” moming Dad)". Wato
ina ina kwana?"
. Yavfada da murmushinsa ya amsa da‘,
"(Morning Son). Na ji dadin ganinka kWarai;
alamar ’ dai baka son in auto maka 'yar Kauyen
mu"..
Sabeer ya Kara bata fuska ya dauki. Coffée din da
aka riga aka hada masa yana kokarin kaiwa Baki
ya ce "Ni dai an takura min‘kawai, lokacin dana
ke Medicine mun yi da kai
da sharadin ba. zaka sani yin aiki dole ba, kace
min ilimi kawai ka keso nayi, kana'so in cika
maka burinka in zama Likita,’ duk da bana so
sabo da kai na daure na jure wahalarsa na yi ta
karatu ba ji ba gani na takura kaina, amma shi ne
yanzu ka Bullo mintanan. . Gaskiya Daddy ba ka
min adalci ba, ni gaskiya bana son wani wahalar
aiki". Kalamansa sun ‘Batawa Mahaifinsa ,rai sun
‘ kuma kufulashi. Ya matsa kusada shi ya ce,
"Inbakayi aiki ba. me zakayi?"Ya fada cikin'
basala. ' . .koso "Kake ka kare rayuwarka a haka
ba zakayi . komai,ba‘ baka da exPRIENCE) baka
da wata dabara‘, . inna mutu wa2ai kula Ma da
dukiyar? . Ka san yadda zuciyata kemin inna .
ganka haka baka komai sai Sakarci? ‘ ' Lokaci ya
yi da za ka nitsu kasan Ciwon kanka Sabir ya
kufula shima ya hau dokin zuciya ya ce, "Me yasa
zan yi aikin wahala in nemi > kudi tunda
Mahaifina nada kudi, 'yan uwana na da
Sabo da me zan nemi kudin yanzu ba lokaci bane
da zan nemi kudi, lokaci ne da zan more .
rayuwata, inji dadi Haka kawai rana tsaka kace
zaka shiga tsakanina da jin dadina ka zama ,
kana so ka doramin nauyin da, ba naWa ba, in ka
takura min da maganar aure da a'iki Daddy
bazamu‘ _ _,shiryaba,mezakayi? 1‘ 'Mezakayi me
zaka iya yi- inji Daddyn ya..." Ya fada ' cikin
zafin rai. . . "Bari in fada ma ka, kudin da kake
gani ka’ke gadara da su nawa ne ni na nemesu
da gumina da
wahalata ba zan bari ka Barnatar dasu a banza
ba, idan zaka nutsu ka san me kakeyi, ka nutsi,
inba hakaba kuwa za ka sha mamaki." ‘
Wane mamaki zan sha? Nima bana bukatar
kudinka, nima ina da nawa kudin, kudin da
Mahaifiyata ta mutu ta bar min,
"Sabir
ibrahim. ya kirashi cikin tsawa. Ya yin da ‘
Mahaifinsa ya wanke shi da mari.
Tsananin Bacin rai bakinciki ‘ya hanasa magana.
Ya yin da Sabir din ya juya rike da fuska zai tafi
Ibrahim! ya tsai da shi. Sabir ya jawo hannunsa
zuwa gaban Mahaifin nasa ya ce"Ma za ka bashi
haKuri,‘ kar ka kuskura ka. sake yiwa Mahaifinka
irin wannan magana in kana so ka gama da
duniyar nan lafiya.’
Ba Mahaifinka. kadai .ba, ka koyi girmama
manyanka ‘na gaba ‘ da kai, kuruciya da iskar
samartaka' ba. hauka bane, kowa ma ya yi
Wannan lokacin ya wuce, meye laifin Mahaifinka
don yana nuna maka Kauna,’ ya damu
da'rayuwarka, yana so kasan ciwon kanka da
zafin kanka shi ne zaka dinga yi masa magana
cikin wannan harshen?
Ka yi hankali da duniya, maza. ka bawa
Mahaifinka hakuri".
Kansa sunkuye idonsa ya yi ja zuciyarsa kamar
za ta kashe shi ya bawa Mahaifinsa haquri (Sorry
‘ Daddy Ya kama kunne. Ba zan sake ba, ka yi
hakuri
Daddy ka yafe min» ' Tausayinsa da Kaunarsa ne
suka shige shi lokaci guda. , '
Ya dafa kafadarsa yace "Na yafe maka Sabir.
Ina‘ so ka sani Babanka na sonka sosai (Just)‘
how that i love you) girgiza masa kai ya yi ya
fita ya bar falon, Babansa ya bishi da kallo cikin
tsananin son dansa da kuma tausaya masa...in
akwai abin da ya tsana bai wuce Bacin ran dansa
ba. Bayan fitarsa ya mai da kallonsa kan
Ibrahim? cikin damuwa ya ce, "Ibrahim na yi
kuskure, na yi. “ babban kUSkure-~iyayena sun
min 'gata amma' ba kamar yadda na yiwa dana
ba, son dana yasa nayi . ~ babban kuskure na
Bata masa rayuwa, ban san ta yaya zan soma‘
gyara wannan kuskurenvda na yi ba, soyayyata
gareshi ya: Bata tarbiyyarsa. ’
_ Ibrahim ya kallesa cikin tausayawa ya ce
Kwarai Daddy kayi .kuskure sosai wurin tarbiyyar
‘ ~ Sabir,‘ yanzu gyarashi ta hanyar tsawa ko
fada ba zai yi gareshi ba, don ba zai taBa fahimta
ba
Yace yayi nisa canja tunaninsa zai yi wuya sai
anbi Wasu hanyoyi cikin dabara da. kuma masa
adddu'a harmu cimmasa
Karka damu Daddy inshal AllahuSabir Zai
fahimta‘ a hankali ya isa garesa ya ,zaunar da
shi Daddy ka kwantar da hankalinka, kar
ciwon hawan jininka Wanda bayason yawan
tunani ya tashi na san ma dai baka sha magani
ba,
nan ya'dauko maganinsa tare'da‘ruwan ya mika
masa
_ ya sha sannan ya rakashi daki ya kwantar'da
shi yace daddy ka kwantar da ’ka huta kadan
kafin ka fita office
, . Sabir ne zaune a karamin falonsa'cikin idonsa
jawur kamar zai zubar da hawaye. ' Ya dauko
Wayarsa don ya kira ‘wacce ke kwantar masa da
hankali. Sister ya kira sunanta'cikin.., muryar
kuka. Sister please ki dawo ki zoki daukeni ina:
missing dinki' sosai, Daddy baya sona, yanzu
quntata min yake son yi. Sister bana son zama a
Nigeria ki dawo please, Daddy da Uncle IB fada
suke min, basasona. Yi‘ shiru Sabir
takatseshi.“Kayi hakuri .ka ga duk hankalina
yatashi, wa ya fada maka Daddy baya sonka, .ka
san Daddy yafi sonka akan kowa, kuma Sister na
sonka, « yanzu- kaifa ba yaro bane, 'Sabir
dina‘yanzu babban .
mutum ne
ka manta~ ‘ .alkawarin da kai yiwa Sister
dinkane...ka manta kace ‘ min zaka nunaWa
Daddy cewa ka girma kaima za-ka ‘ iya daukar
nauyin Asibiti da kulada Business dinsa? .me
yasa tun daga yanzu ka soma nunamin
kasawarka? Sabir dine yanzu, zaka iya komai, ‘
ga Uncle IB yana tare da‘ kai, zai taimaka maka
Sabir ka san‘. Sister na sonka sosai, damuwarka
'zai daga min‘ hankali har in kasa mai‘da hankali
akan abin da- ya kawoni in yi a nan Sabir ka yi
kokari ka daure kayi abin da Daddy keso..kanajina
"Eh ina .ji Sister". Ya fada cikin sanyin murya. ‘ ‘
. . . zan yi kokarin danne zuciyata , nan gaba.
Ki; kula da kanki Sister (llové you) ta yi ‘ dariya‘
ta ce ka kula da kanka da Daddy da Uncle IB ‘
zan yi duk abin da kika ce Sister na san Sabir
dama ‘ yana jin maganata yanzu zan shiga Asibiti
kai ma ka tashi ku shiga Asibiti'“To Sister sai an
jima"Nan sukai,sallama ya dago .kai’ gami da -
jan:dogon numfashi.
"Kaje ka tabbatar .masa da kaima' kana
kaunarsa, kuma za ka yi duk abin da ya‘ ke so
Bata fUSka yayi” ' Uncle lb kaima ka san abu mai
wuya ne yin abin da Daddy yaks so".
"Na sani Sabir". Ibrahim ya katseshi. Amma duk
da hakan kaje ka fada mai don kWanciyar
hankalinsa". ‘ Ba‘don yaso ba ya mike yanufi
falon Dadin‘ ya ’sameshi kwance rufe a gadonsa
da hannunsa.
daya... Sabir ya durkusagabansa ya jawo
hannunsa yace am “sorry dadi. Ya fada murya
kasa-kasa."Daddy ka yafe min ba .zan sake ba,
Mahaifin‘ nasa ya yi murmushin'jin dadi, duk“ da
ya san ba har‘ zuci yake fada ba, ganin
kulawarsa garesa ya faranta ransa. Yace"Allah Ya
taimaka Sabir Yau zaka' fara xuwa Asibiti da
Ibrahim, ina fatan za ka ba da himma da kOkari
Wurin duba marasa lafiya Kar kasa wasa k0
sakaci da rayukan al'umma" Ya kau da kai
alamar bai son maganar ya ce"Daddy zan je dai
in fara koyon aiki ba in kai ga duba mara
lafiyar,,,,,
‘ "Sabir abin da ka‘karantane sannan da ka gama
ka yi (Service) wane koyon aiki ya yi ma ka
saura?” .
Ibrahim ne ya shiga tsakani ya ce "Daddy ka san
ya jima da yi, kuma ba (Practics) yake yi ba,
amma dai a hankali zai gane ai muna tare yanzu,
dolensa zai koya sabo da Daddy da kuma gujewa
auren 'YAR KAUYE!" Ya fada cikin" tsokana.
.Sabir ya qufula ya- fisge Key din Mota. a hannun
Ibrahim din ya fita tare da fadin, "Ina mota zan
jiraka‘in 'ka gama da Daddy din". ‘ .
Suka bishi da kallo har ya fice. Daddy ya mai
da kallonsa kan Ibrahim ya ce"Na rasa me ke
damun Sabir, wace irin rayuwa ’ya ke sowa
kansa, yana girma amma yana gudun
(Responsibilities) dinsa Ibrahim don Allah ina so
ka taimaki Sabir ya '‘san me yake yi, ya zama
(Seriousc). Ibrahim ina
.kishi da kyashinka, ina kyashin me yasa Sabir ba
kamarka bane?
Ina kishin me yasa dana ba irinka bane? Me yasa
jinina ba zai zama irin ka ba sai dan riko?
Ibrahim kullum kana cewa na da zuriata don haka
komai zaka iya mama muddin bai sabawa‘
Shari'ah ba, ka‘tuno kalamanka Ibrahim
Dr. Sulaiman ya fada yana kallonsa ido cikin ido.
Ibrahim ya girgiza kai tare‘ da fadin, "Eh Daddy
na tuno komai ban manta ba, banda kalamai
nama harda irin taimakonku da alkhairinku kun
kyautatama rayuwata, kun min duk abin da iyaye
za su yiwa dansu, don haka na yiwa kaina
alkawarin yi muku biyayya da yi muku duk wani
abu da da nagari dan halal zai yiwa iyayensa da
zuciya daya ba cuta ba cutarwa".
Dr. Sulaiman ya yi ajiyar zuciya ya ce, “Na ji
dadin haka. Ibrahim lokaci ya yi da mu ma zaka
mana (F avour) taimako kamar yadda muka yi
maka, a matsayina na uba na yi kuskure nayi
kokarin gyara' kuskurena ,amma hakan ya gagara
sabo da rashin’ fahimtar da ke tsakaninmu da
dana Sabir.
Ibrahim ina so ka mai da sabir kamarka, ina so
Sabir ya zama kaman. Ibrahim (Smart, lntelegent)
mutum mai kwazo, hikima da dabara wanda ya
san ciwon kansa,. za ka iya Ibrahim?"
"zan yi iya dukkan qokarina Daddy k0 ba ka '
fada ba Daddy dama wannan ita ce niyyata na
taimakawa, Sabir ya samu ingantacciyar rayuwa
kuma ya samu tsira har a gobe Kiyama, ba
duniya kadai nake so in taimakawa Sabir ya
samu ba, har da Lahira wanda ita ce Matabbata.
Kafin kai na yima wata wannan alkawari kuma na
yiwa kaina.
Sai dai dama tuni kaine ka shiga tsakanina da
’cika wannan alkawarin sabo da k0 ya ya ba ka
so a batawa Sabir k0 a cusguna masa, kai ka
kyale Sabir ya yi duk abin da ya ke so ya yi duk
abin da ya ga dama, wani bai isa ya hanashi k0
ya sa shi ba, don haka wannan magana da ka
fada min yanzu ya kawo
min sauki sosai, kuma na ji dadin hakan, Sai
ka’bimu‘
da addu'a'da fatan Allah Ya bamu ikon inganta
masa
rayuwa. . Sabir ina jin’sa tamkar‘ Kanina na jini,
ina
matuqar kaunarsa kamar yadda ka ke kaunarsa,
don
haka zan baka karfina da kokarina dari bisa dari ;
wurin inganta masa rayuwa da fatan za ka bani
hadin kai sosai." Dr. Sulaiman ya fada, "Zan baka
dukkan wani hadin kai. Sai dai don Allah ka bishi
a hankali i ‘ kar a Bata masa rai Ibrahim ya yi
murmushi ya Ce, "Daddy sai ka kau da kai". ‘ Dr.
Sulaiman ya ce, "Ba zan iya ganin Sabir cikin
bacin rai ba, sai dai ina ga zan yi tafiya ma‘ sabo
da kar ma in ga wani hali da zai shiga, zan barshi
(In your care) ka kula da shi, duk da zan yi
kewarsa -‘ gara in yi kewarsa da in ganshi cikin
yanayi na. quntata ko na takura." ' ‘ Ibrahim ya
ce"Duk yadda ka yi daidai ne ‘ Daddy. Bari muje
Asibitin".To Allah Ya taimaka, Ya bada'sa'a". ‘
Nan sukai sallama Ibrahim ya fita, ya yin da Dr.
Sulaiman ya kwanta yana tunanin dansa a ransa
da yadda rayuwarsa za ta kasance
sabir
ya fito daga zuriar ALHAJI BALA-RABE
ABUBAKAR Wanda ake_ma Zuri'ar lakani da
BIRNIN GAYU. Ba don arzikinsu kadai ba, har da
shaharar da suka yi da ilimin zamani wanda a
wannan lokaci ba kowa ke yi ba. ' Alhaji Balarabe
Kaka ne ga Mahaifin Sabir Dr. Sulaiman. Ya yi
zamani da' Turawa, kuma ya yi rayuwa ~dasu, ya
yi zama da su a engla ' Asalinsu mutanen Kano
ne. Sunada
' zuriarsu a gauraye suke Hausa-Fulani
Lokacin da Alhaji Balarabe ya dawo daga
ingila ne bayan ya yi karatu kuma ya yi aiki da
su harna tsawon shekaru ya dawo Kano tare da
Matarsa da 'ya'yansa. .
‘ Ya dawo da kudi maSu yawan gaske, ya sayi
makeken Fili ya ' gina gida a Estate guda Wanda
a wannan lokaci ya zamana abin kallo da
‘sha'awa sabo da gini ne irin na kasar waje' da
da yawan mutane akan gidan suke fara ganin ‘irin
wanna“ gidan... Wannan yasa -' akai ma gidan
lakabi' ‘daBIRNIN gAYU saboda irin yanayin'
ginin, da tsarinsa da kyansa da .kuma yadda‘ ~'
suke rayuwarsu irin na Turawa'ne tamkar ba
Hausawaba"
'Tsarin ° rayuwarsu ba irin
. tsarin rayuwar Bahaushe, bane haka dabi'unsu
da ; akidarsu.
A hankali zuri'ar Alhaji Balarabe ta cika" da yara
‘maZa da mata, shi da qannensa da sauran
danginsa sukai ta hayayyafa, Zuri'a ta girma ta
'cika, ta bazu kota ina,rasuwarsa, 'ya'yansa ,
‘ ,suka ci gaba da tafiyar da ,tsarin rayuwars kan
yadda ya‘bari.
Zuri'a ce mai cike da 'yan: Boko, 'yan
Kasuwa, 'yan Siyasa. Ba dai kalar da babu.‘
Hatta
masu (Uniform) akwai a zuriyar, wato manyan
Sojoji; 'yan Sandadasauransu
A hankali Suka dinga fita daga BIRNIN GAYU,
wato gidansu na gado, kowa'ya kama gabansa
yaje yayi irin kalar gininsa da yake so. Amma sai
ya dora BIRNIN GAYUN nan sbd sunan laqani ne
da shaida na zuriyar
Yawancin auren gida suka dinga yi, wato, AURE‘N
DANGI, shi'yasa kusan kowa dan uwan kowanene
azuriyar.
Dr. .Sulaiman 'ya kasance babba a cikin gidansu,
wurin nasu‘ Mahaifin su"uku, ne da- qannensa
duka maza. . "
lyayensu duka sun' rasu; saidai kafin su rasu
kowa‘ ya kama gabansa dukkansu kowanne- da
matarsa suna da yara suna zumunci ta hanyar
ziyartar' juna in Sun .samu‘". lokaci daga
harkokinsu sai dai gaskiya ba wani shaquwa a
tsakanin yaransu, in an yi la'akari irin akidar da
suka tashi da ita ba ruwan koWa da kowa ba mai
shiga harkar wani sai-ta kama, don haka Dr
Sulaiman yake nasa rayuwar daban da
yaransa
Dr. Sulaiman- ya riqe manya-manyam mukaman
Gwamna‘ti a cikin tarihin rayuwarsa. Bayan ya
kammala karatun Digirinsa na uku ne a kasar
Sweesland ya cancanci zama (Doctor sai ya
dawo qasa Nigeria. da zama inda nan ya gina
wani qaton Asibiti da ya yi masa lakabi da sunan
Mahaifiyarsa HAJIYA RABI HOSPITAL sabo da
sha'awarsa‘. ga taimakawa qasarsa. lYa riqé
mukamin comisionan ilimi na Jiha har tsawon‘ ‘
shekara takwas. Bayan shudewar Gwamnatin ne
sabuWar gwamnati ta sake nadashi a matsayin
kWamishinan lafiya, inda bai dade ba da wannan
mukamin Sunansa ya fito cikin jerin mutanen da ;
‘Fadar Shu‘gaban Kasa ta lissafa a matsayin
.Ministoci. ' ' Anan ma dai Gwamnatin Tarayya ta
sake : nadashi ;Ministan Ilimi na qasa gaba daya
har zuwa qarshen zangin Mulkin na' wannan
qarnin
Alhaji Dr. Sulaiman ya mallaki manya~ manyan
Kamfanunuwan da ake ji dasu a kasarnan. , ._dr
Sulaiman ya yi matan aure uku. ' Matarsa ta
farko ita ce Hajiya Sande wacce 'yar uwarsace;
Ita ta°fara haifa masa 'ya Mace mai suna '
Farida, wacce Dr. Sulaiman ke‘ ji da ita sosai.
Tana da shekara biyar a duniya Allah Ya yi ma ta
rasuwa, ba tare da ta sake haihuwa ba. Anan' Dr.
Sulaiman ya sake auren Hajiya Amina. .
’wannan karon ba' 'yar— uwarsa bane, 'yar
aminin Mahaifinsa ne ya ba shi ita. . . Bayan
Hajiya Amina ta haifa yaran ne Zulaiha da
Rufaida rikon Fadila ya gagareta, _. rainonta ya
Kare ahannun 'yan aiki. '
farida ta kasance cikin kewa da kadaici sabo ba
mai janta a jiki' sai Mahaifinta wanda kullum
baya nan, harkokin gabansa basa bari ya ‘
kusanta da ita, ’
Zuwan Ibrahim 'gidan ya dan kawo ma ta
sassauci. Wanda dane. ga abokin Dr. ‘Sulaiman
wanda ya samu hatsarin Mota shi da Matarsa
suka- rasu a.take.
A cikin zuriyarsu 'akai' ta kame-kamen mai
rikonsa, don haka Dr. Sulaimanya daukoshi ya
kawoshi. gidansa ya bawa Hajiya Amina amana
don shi bai san‘ma irin rikon da ake yiwa yarsa
ba. Farida na da shekara bakwai,‘ Ibrahim nada
shekara hudu
Shi ya zame mata abokin ‘wasanta, yana" debe
mata kewa, har goyo tana masa, ta bashi
abincisuje Ma‘karanta tare, yana rabin Aji
.itakuma tana Aji uku, ya yin da kulawarsu,-kayan
sawarsu da kOmai na hanmin masu Aiki. ‘
. Wata Kanwar Dr. Sulaiman neta~zo gidan taga
irin halin‘ da suke ciki,"tayi saurin sanar _ shi,
sai» suyi ciwo su kwanta ma Hajiya’ Amina .ba ta
da labari,‘ ita da yaranta kuwa basuma cika
zama qasarba kasar yarda take ta naci da‘
qokarin samun da namiji, amma ikon Allah k0 Ciki
bata
- sake yiba.
Bayan Dr. Sulaiman ya samu labarih abin da ke
faruwa, ranshi ya baci, ya yi niyyar yin maganin
Hajiya Amina, tana qasar waje k0 sai ji ta yi ya yi
aure, ya _auro Hajiya Fatima 'yar hamshakin mai
kudi Bafillatana"fara sol, kyakkyawa mai ilimi', ga
Wayewa
_Riqon 'Farida da 'Ibrahim ya"—koma hannunta
ta rungumesu. ko— hannu ~biyu kamar yayanta
So, “Kauna' da — Kulawa da 'Gata ba Wanda ba
ta‘ nuna musU' har suka manta da rayuwar ‘
kadaicinsu.
Hakan ya jefa soyayyarta ‘a'Zuciyar Dr: Sulaiman
sosai. Suka yi wata irin shakuwa.
Dr Sulaiman ganin ya» gama .sauka a
Mukamansa, kuma ya tara dukiya .mai-dumbin:
'_ yawa, ga kuma._ manyan - Kamfanoninsa‘ da
Asibitinsa na aiki yadda ya kamata, hakan ya
tattara Yaransa da Matansa Hajiya. Fatima da
Kasuwancinsa ya ‘koma kasar Canada, ya yin da‘
ya bar Hajiya Amina a Nigeria da Yaranta.
shi kansa Dr. Sulaiman sai dai -wayewar ta
ratsashi sosai, haka bokon ya shigesa sosai akan
addini. Tana burin gyara rayuwar gidan ' Wannan
magana na Hajiya Fatima» ya shiga
kwakwalwarSu sosai, musamman Farida da
takeda'wayo so Sai dai burin Hajiya Fatima bai
kai ga cika
ba allabYa karBi ranta ta hanyar haihuwar Sabir
Kwarai - Fatima da Ibrahim sunyi kuka"
Sun yi rashin Uwa' mai .sonsu da qaunarsu Haka
suka ’shiga’halin MARAICi da shi ’" da yaransab
dukda Yana da‘ wata-Matar, amman
" jinta yake ba kamar Hajiya Fatima,ba
‘ Rainon Sabir 'ya koma hannun‘ farida
qanuwar Dr. Sulaiman, musamman ya
daukota-‘ta dawo Canada’sabo da rainon Sabir,
don kuwa bata da aure, tana gida ta samu saBani
da Mijinta
har auren ya mutu. Tare suka zauna' su Farida
da
shared a profile .
birnin gayu

Table of Contents

Chapters

31 chapters
  1. 1 Chapter1
  2. 2 chapter donjin ci gaba
  3. 3 chapter2
  4. 4 chapter3
  5. 5 chapter4
  6. 6 chapter5
  7. 7 chapter6
  8. 8 chapter7
  9. 9 chapter
  10. 10 chapter8
  11. 11 chapter9
  12. 12 chapter10
  13. 13 chapter11
  14. 14 chapter12
  15. 15 chapter13
  16. 16 chapter14
  17. 17 chapter15
  18. 18 chapter16
  19. 19 chapter17
  20. 20 chapter18
  21. 21 chapter19
  22. 22 chapter20
  23. 23 chapter21
  24. 24 chapter. 22
  25. 25 chapter23⇩
  26. 26 chapter☜(⌒24⌒)☞
  27. 27 chapter 25
  28. 28 chapter26
  29. 29 chapter27
  30. 30 chapter28.
  31. 31 chapter last 29