Skip to content

Chapter 24

chapter. 22

Birnin Gayu Book One Complete Hausa Novel 3,482 words 0 views Progress saved
Download Book

A nan ta yi sa'a ta ci karo da Ibrahim tare da
Farida da Inna suna shigowa. Ganinta a gigice
tana tana kiran' sunan Sabeer ya firgita su ‘duka,
suka nufi cikin _dakin da sauri dukkan su, yayin
da ta tsaya a Kofar dakin ta kasa shiga. .
' Kallo daya Ibrahim yai masa ya gane (Attack)
din da ya samu, tabbas wannan ciwon firgita da
tsoro da ’Sabeer ke da shi ba shi da magani sai
addu'a,‘ sai kuma wasu dabaru da shawarwari
daga masana wannan abin.. _ ' . ’ . ' Farida
rudewa tayi ta kasa yin komai,~ duk da ta san
matsalar Sabeer, amma ba ta taBa ganinsa cikin
mummunan firgita haka ba.
' "Sabeer".
Ta dinga kiran ,sunansa tana girgiza shi,‘
hankalin ta a tashe. .
Ibrahim din ne ya ci gaba ‘da "Yan" dabarun sa
wanda ya saba’ masa, tare da addu'a yana tofa
masa, yana shafe masa
fuska da ruwa. ' “ ‘-
Inna dai sai zama 'yar kallo,tayi don ba ta taBa
ganin Sabeer din haka ba, kuma tasan"
makamancin haka bai taBa faruwa da shi : ba
tunda yazo kauyen. Haka‘nan fitar su. da - safen
sun bar su lafiya a gida za su same su” 'a can,-
Inna kuwa ita tayi musu jagora don zagaye cikin
Kauyen‘. Deeda ko na bakin kofar dakin ta'_kasa
komawa ciki, hankalinta a. tashe, zuciyar ta -
cike’ da kunci da baKin .ciki; - ' . ' ‘ Sabeer din'
ta ji ya farfado, nan .ta dan daga labulen kadan
ta leka .shi don ganin halin da yake.
; Kankame .yayarsa‘ ’yayi- sosai, har
yanzu' da alamar tsoratar a tare da shi, sai dai
da sauki akan dazu.. . ‘ . ' . .Ya‘ ce, "SiSter, ki
daukeni 'a nan, kimaida ni gida inda ba zan sake
ganin wannan_ mummunan abun‘ mara kyan gani
ba. ‘ ‘ _ Zuciyar ta taji ta buga, .tsoro da
fargaban rasa Sabeer ya shige ta, ta ji gumi; na
tsiyayomata. Ba ta san tana Yiwa Sabecr wannan
Kaunar ba sai da ta ji 'za ta rasa shi.
Nan ta tsuguna tana kuka, "Wayyo ni Deeda ya
zan yi da raina in Sabeer ya taf1 ya " barni bayan
Soyayyar sa ta gama min illah, _. yanzu nake jin
sabon sonsa da. kaunar- sa a
raina?" ' ' Ibrahim ne yadinga shafakansa yana
fadin ."Kwantar da hankalin‘ ka 'Sabeer; ba ',
abinda za ka sake gani, kaf Kauyen nan ba su da
wani abu mai muni k0 abin Ki' da zai maka‘illa,
ka cire tunani a' ranka, ka ‘mai ‘da hankalin ka
akan _-abinda ya' kawo ka da kuma kyakkyawar
niyyar ka na "son kyautatawa kauyen‘ nan Har *
ka manta ' Deedan ka? Ka marinta da naka?" ‘
- ' ' Lokacin ya dago kai tare da: zurawa
Ibrahim ido, ya ce. ‘ ' * ‘ "Deeda na, ina take?
Zan zauna da ita
duk rintsi ba zan tafi ba Uncle Ib, zan zauna‘ in
karasa abinda na fara, kar ka cdwa Deeda na ce
zan tafi
Ya kalli Farida, ya ce ."Sistcr, zan zauna, ina son
zama da Desda, Deeda na ce ni‘ daya". ' .
Ya. fadi yana lumshe ido, yana maganar a hankali
har bacci ya dauke shi.
Farida ta gyara mai kwanciya tana hawaye Inna
na bata baki, yayin da Ibrahim ya fice gun deeda.
' Farida ta' dago kai tana kallon dakin sama da
Kasa, yanayin' sa da abinda ke ciki. ' A ranta ,ta
ce
'Sabccr dina da ya' saba da_ rayuwar duk wani
jin dadi rayuwar hutu, sam bashi da abinda ya
hada shi‘da wahala, haka ba ya" jurewa ‘wahala
ko kadan, shi ne ya 20 yana rayuwa a irin
wannan kauyen a wannan ' dakin? .
Tabbas Deeda na jinjinawa -son da Sabeer yake
miki yana miki so mai girma,
mAi karko, mai karfi kauna' ta asali. Dubi yadda
ya rame, ya. yi baki. Allah Ya sa‘ kin ‘ , fahimci
zuciyar kani na, zan yi koKarin bincike da kula da
takun ki, kina Son Sabeer k0 har yanZu? In dai
ba ki son kanina ina da tabbacin' babu zuciya a
Kirjin ki". . ._a waje~ Ibrahim ya kalli Deeda da
ke tsugune tana kuka, ya kira sunanta. . "Deeda?"
' ‘ ‘ ‘ , Ta dago kai ta kalle shi, suka hada“ ido, ta
sunkuyar'da kai. Hakan bai sa ya fasa. mata
tambayar da ya yi niyya ba, ya ce’. ' ’ " "Akwai
wani‘abu da Sabeer ya gani ya ‘ ’ forgita .
shi?" ,Zuciyarta ta harba, tambayar da take tsoro
. ' ‘ kenan, Amma sai tadaure, ta ce; . - ' "Nima
ban sani ba". Murya kasa—Kasa 'Amma ‘ai ‘kuna
tare,’ ya kamata ki,,,‘ Tayi saurin mikewa ta kalle
shi“a ’fusace,’ ta ce"Nace maka nima ban sani
ba, nima ’ ‘ban sani ba,_ ka kyale‘ni". '
, Tana gama fadi ta ‘fita da sauri, gindin gadar
nan- ta nufa, duk kuwa da ‘sanyin da ake tana ta
zabga kuka, ta rasa meke mata dadi. Shi- kenan
jikinta ya raba ta da Sabeer’. Ya zama'dole su
rabu k0 tana so ko'bata so. .» ,'Wayyo ni Deeda,
ya zan yi in soma rayuwa ba'Sabeer?“ ' ‘
.TsaWon aWa guda‘Sabecr na bacci, yayin-da
Farida da Ibrahim ke kaiwa da ‘ kawoWa, suna
'tunanin mene ne.'matsalar hakan? Duk tsawon
wancan lokacin Deedan na can tana, ta kuka,
yayin da aka bar Inna da ‘tunanin me ke“ faruwa?
Sabeer’ din 'kuwa na tashi' Deedan ya soma -
nema, da- bai ganta ba a gidan to ya san inda; -
zai je ya samo ta, bai Bata lokaci ba ya nifi
gindin KarKashin gadar. Ganin tana ta zabga kuka
ya daga hankalin sa.
"'Deeda me ya same ki? Me' akai’ miki?"
. 'Jin' muryar ‘sa a bazata ya firgita ta, ta ~
mike da Sauri ta Kara lullube jikinta
Bate lokaci ba kuwa ya rungume ta yana lallashi
tare da fadin
"(Sorry) Deeda, kar ki yi kuka, ko mene ne ya
same ki k0 ya Bata miki rai kar ki damu da shi,
saboda Sabeer yana son ki, yana kuma tare da ke
har abada. Sannan ba zan hana ki kukan ba (just
that) kar ki Boye min hawayen ki, ki 20 ki kwanta
a kirjina kiyi kukan ki, ni kuma in lallashe ki".
.Hakan ya sa‘ta Kara kwantar da kai a
' jikinsa, hawaye na tsere a fuskar ta, yayin da‘
'take jin wani irin ciwon son sa mai radadin
gaske yana ratsa ta.
"Wayyo Sabeer,‘ ta yaya zan fada maka wannan
mummunan halittar da kake tsoro wanda
.hannuna kawai ka gani ya tsananin firgita ka, ta
yaya zan soma fada' maka haka dukkan jikina ya
koma lokaci daya? In har ba za ka iya jure ganin
na hannuna ba ta yaya za ka soma jure ganin na
dukkan jikina? Ta
yaya zan fara fada maka cewa ina kukan ciwon
sonka, ina kukan rabuwa da kai? Ina
kukan rashin miji mai tsananin' so na? Ina'
kukan kasancewa da kai ayau. na karshé? Ta
yaya zan soma fada maka matsalar da ba ka da
.maganin ta? Ta yaya zan soma fada maka duk
wahala da' kokari da kayi don ka‘ ‘ rayu da
Deeda ba za ka taba‘ Sanin Deeda ka rayu da ita
ba? Saboda'Deeda ciwo ce, cutace a tare da kai,
wacce bashi'da magani sai rabuwar mu. Abu mai
ciwo da wahala a rayuwa ta yanzu shi ‘ne yadda
zan danne sonka’, ; Boye shi, in binne shi a
Karkashin zuciya ta,~ in' kuma, nuna maka ba na
Kaunar ka, kuma .ba Zan taBa kaunar ka ba, don
kayi’ gaggawar barin rayuwata kafin nai
maka‘illah". ’ Wasu sabbin hawaye 'Suka gangaro
' mata, ‘ta qara kankame Sabeer' kamar za ta.
koma . jikinsa su harsu zama- abu guda, 'yayin
da shima/ yayi ,mata kyakkyawar " :riqo "yadda
za ta' ji dadin kwanciya a. "jikinsa‘." _Sun jima
ahaka sannan .ta zare jikinta
a hankali ta juya ta nufi gida, ya bita yana kiranta
tare" da mata surutai da tambayoyi,” ' amma ba
ta kula shi ba. Sai dai bai damu ba, dama ya San
halin ta,‘miskilar gaske ce, ta saba masa-hakan;
~ '
* -* *
Tun lokacin da abin ya faru Deeda’ ta‘ . daukewa
Sabeer wuta‘ gaba daya, ba ta kula ' shi, ta
.janye jiki‘daga shi al'amuran sa gaba daya, duk '
da 'ba abinda ta rasA ‘a rayuwar ta kamar ‘ ganin
,Sabeer k0 jin muryar sa,'- yayin da ganinsa.
cikin tashin hankali yaf1 komai. KunCi a‘_
rayuwar. ta.- a'Haka nan abu mafi kunci a
rayuwar. ‘Sabeer shi ne‘rashin Deeda.wannan
al'amari ya mugun daga masa’ hankali,‘ sabon
canjin dayA ‘yagani a‘ tare. da Deeda’ ya jefa shi
cikin kunci da~ tsanani, Wanda a .tunaninsa'
ganin Ibrahim yasa ta" daina ,kula shi, 'ya soma
tunanin har yanzu ' Deeda Ibrahim‘takeso ba shi
ba. '
Haka Farida da Ibrahim din duk sun lura ‘ da
takun Deeda, wanda suka kasa fahimtar ina ta sa
gaba. ;'
Duk da ana ci gaba da aiki ~a kauyen; komai na'
tafiya dai- dai, kullum suna tare a wajen, amma
Deeda ba ta taBa 2ama kusa da ' Sabeer, daga
ya matso kusa da ita sai_ ta tashi, k0 a gida k0 a
gun aiki. Bata kula shi, kullum fuska a dame ma
take gaida shi, yayin da duk wata hidima da
takemasa da ta
daina, sai Inna ke masa. Innan kanta abin ya
dame ta, ya kuma
daga mata hankali, don da ba haka ta san Deeda
da Sabeer ‘suke ba.Ta yi fada, ta yi nasiha,
amma Deedan ta kafe.
Lokacin Sabeer ya Kara ramewa, ya
fara fita hayyacin sa. Tunani ya, yiwa zuciyar sa
da Kwakwalwar sa yawa, sam ba ya iya bacci sai
dai ya sace shi. '
. Dukkan su suna tunanin Deeda Sabeer ne ba ta
so, kuma ba za ta taBa sonsa ba, musamman da
ta ga Ibrahim a kusa da ita a
yanzu. Sai dai 'shi Ibrahim"ya 'san Deeda'
Kwarai, ya karanCeta,_ dole~ akWai abinda take
Boyewa,_musamman ma- da ya lura in ta ga
Sabeer'ta fiye shige masa, wanda‘hakan . yake~
haukata zuciyar Sabeer tana‘ daisa,
mummunan kishi a zuciyarsa., Lokaci guda Deeda
ta' juyawa Sabeér baya, Wanda wannan ya sa'
ya rasa nUtsuwa ‘ da kwanciyér hankali, gashi
kuma ’bashi- da _ ikon" mata dole, Duk ,dabarun
sa, duk ‘ kokarin sa ba abinda ya canja.‘
~ Wannan ya hana' F arida komawa, 'saboda ta
tabbata in ta tafi za'a' yi ba dadi‘tsakanin Sabeer
da Ibrahim, saboda yanzu, ma k0 gai‘suwar ba ta
hada. su. Haka. nan ta,” yanke: shawarar 'samun
Deeda" suyi' magan‘ don kawo qarshen matsalar.
'A‘ kwana a tashi a hakan aiki’ ke tafiya-» ‘
SOSai, ‘lokaci guda‘ Kauyen ya dau haske," ‘ginin
ya fito da sosai, gini mai ~ Karko. Nan da nan
aka soma'-’shiryd—shiryen . bikin bude'asibiti
da' .‘makarantar ‘da aka'
gina, primary da secondry. Haka nan tuni an
dauki ma'aikata Wanda har da gidaje aka musu,
tare da tanadar musu duk wani abun more
rayuwa, kamar tonar bohol-bohol ‘a kauyen, tare
=da jan wutar lantarki, har (da solar) Daddy ya sa
aka sa musu.., . .
‘ Gaskiya Dr. Sulaiman yayi koKari kwarai, don
kuwa ya zuba dukiyar sasosai a Kauyen, ba don
komai , ba sai don komai ba " sai don taimakon
al’ummar yankin, ;don inganta _rayuwar, ;su da
kuma nema’ musu abin yi, tun ‘daga kan sana’a
har karatu.
Tabbas ya samu 'ladan Al'ummar yankin ya
kuma .sha ~Addu'a‘ sosai da - Albarka a
wurinsu. Hakanan ya ba da misali . Wa
takwarorin sa masu kudi dan kuwa‘ nan da nan
masu kudi suka fara rige-rigen koyi dashi’
musamman masu son shiga siyasa, a . tunaninsu
siyasa yake. Saidai shi Dr Sulaiman bai » taBa
tunan-in k0 sha'awar' siyasaba. _
Ana .Washe gari . za'ayi. bikin bude
makaranta da Asibitin Farida ta samu'deeda dan
suyi magana.
A harabar Asibitin ta same su ita da Ibrahim suna
duba yadda ginin ya tsaru, suna tattaunawa.
Farida ta isa garesu, ta yi musu sallama suka
amsa a - tare. Ta kalli Deeda, ta ce.
"Na yi mamakin samun ki tare da mijina
maimakon mijin ki".
Deeda ta sunkuyar da kai cikin jin nauyin Farida,
ta ce
"Na 20 sake duba ginin ne, shi ma"
Ibrahim ‘ya 20, sai muka hadu, amma ba wai tare
muka 20 ba...". ’
"Ba sai kin min dogon bayani ba". ‘ Farida ta
katse ta.
' "Ba wannan nake bukata ba, magana nake son
yi da ke na mintuna kadan in be za ki damu ba".

Ibrahim na jin su bai ce musu komai ba, saboda
bai son wani sabani k0 rashin fahimta ya shiga
tsakanin su. Harya juya zai
' " tafi saya tsaya; Yadawo wurin Fafida, ya kalle
ta—yace‘. Yayata, ina- fata kin yarda da ni?" ~
_Ta yi murmu Shin yaKe,‘ ta girgi kai. _, Shima
murmushin yayi mata, ya kalli 'Deeda, ’sannan ya
Wuce; " ' , .. Farida ta. mai ‘da hankalin ta'- kan_
Deeda, ta zura -;mata ido, . Deedan- kanta_
sunkuye,tace.“ ., ,' ‘ . ‘ "Deeda‘, tambayoyi uku ke
damun ' kwakwalwata da _zuciya ta, yau ,nake
zaton k0 zan dace‘da samun amsar‘su. .. r . Na
fi' k0wa mamakin," shin‘me'Sabeer 'da Ibrahim-
Suka gani a’ jikin ki? Me suka gani ;a tare da ke
da babu ’shi a sajin 'yan’ _matan duniya? Na
rasa dalilin naCe miki da suka yi; Tunda’ "rashin.
da' Sabcer suka hadu da ke koWacce‘ rana son
kaunar 'ki, ‘ zumudin ki kadai nake. gani a tare
da su, da , ke suke kwana .Suke tashi. Shin ,wai
meye'
‘ ' sirrinné?”
Deeda ta dago kai ta kalle ta, ta ce "Bani" da
wani; sirri, Allah Ne ‘shaida ta, wannan ikon Sa
ne". ' ' Farida ta yi murmushi, ta ce. '
"Na ji wannan. Na biyu shi ne, ba kya jin kunya‘
kina matar aure kina‘ keBewa da mijin da ba
.naki' ba? Kina» auren Kanina, amma zuciyarki,na
son mijina, ta wani wurin yayan mijinki, ta wani
wurin- mijin yayar mijin ki?’ Ba ki da hankali ne?
In; ’ilimin ki da addinin naki yake? Ina tarin
kunyar ki? Kin. Kira kan ki Hausa Fulani, amma
ayyukan ki ko Kabila ba zaiYi haka ba
Ta shake wuyan Deeda,‘ ta ce
"Akwai zuciya a-jikinki kuwa? Ba kya ganin' halin
da. Sabcer ya shiga saboda ke?'ba kya ganin
kokarin da Sabecr yake yi akanki guji ran da_
haKKin. sa zai kamaki kina matarsa amma sam
zuciyar ba tausayi? Inba ki so Sabeer don son"
da yake mikiba‘ baki ,so shi don abinda, .yayi
miki da ke da Kauyennan
ba kiso shi don wannan ba ki so shi saboda '
wayewar sa, in ba ki soshi don wannan ba ki so
shi don dukiyar sa, saboda ilimin sa, saboda
wayewar sa. In ba ki so shi don wannan ba, ya
kamata ki so shi don Allah. Saboda. Sabeer
yanzu ya koma namiji na gari, halayyar sa,
ayyukan sa’ba na banza. Shin Deeda me kike so?
Ya kashe kansa saboda ke?"
' Ta fada cikin zare ido da fushi, yayin . da‘
Deedan ke fidda numfashi sama-sama, saboda
shaKar da ta mata. Sannan ta sake ta, ta ce. ‘ ‘
"Ki bani amsa, me kike so a 'duniyar nan Sabeer
ya miki? Ko ransa ki keson dauka kamar yadda ki
ka fada?"
Nan ta yi kasa da murya, "'Deeda, ba laifinsa
bane, laifin munes. (Please) ki rangwanta masa.
In ganin Ibrahim ne yasa ki yi masa haka za mu
fita daga rayuwar ku, na yi alkawari
Cikin- karfin hali da 'kunar zuciya
Deeda-tace - Ba wannan_ nake so-ba'Sister, Saki
'- nake so daga Sabeer, ya fita daga‘rayuwa ta;
Bana' bukatar Sabeer', haka bana buKatar
Ibrahim,’ ba na buqatar duk ’Wani (member).
na'BIRNIN GAYU";
- .Baki isa .ba, . kinyi kadan, dole ki kasance
aBIRNIN GAYU Karki manta har- yanzu
mahaifinki yana cin arziKin BIRNIN’ GAYU, in har
mu ba zamu iya juya ki ba shi_ . " zai iya juya >
ki, kamar yadda ya aura miki' "Sabeer da farko
Na‘fada miki k0 ta tsiya ko'
ta arziqi' sai kin kasance da Sabeer“
.. Tuni Deeda ta ji hankalinta' ya'tashi; tabbas
.idan Suka- sako mahaifin‘ ta. cikin‘ lamarin
shirinta zai wargaje, Zai sa ta zama. , da .Sabeer
.dole,'-wanda duk yawan .so da . kaunar da take
masa'zai zamo da shi’ ne abu mafi' tashin
hankali a tare da'ita. -‘ '‘ Cikin' tashin hankali ta
kalli Farida tace. - Sister, please kar ki min
'haka', kar ki
sako mahaifina ‘ciki. Sister, kar ki zama mai -
son kai'. Ba na Son. Sabeer, ya za'a ki sani
zama da shi dole? Zama da mutumin da ba ka .
so gara kayi rashin wanda baka so". ' "Me yasa
Deeda?" ‘ . “ Farida ta fada ‘kamar za ta yi kuka.
"Me Sabeer yayi haka“ da ki kemasa Wanann
Kiyay‘yar? Laifin sa kawai don yana miki wani rin
mahaukacin so da ba shi - da iyaka? Deeda,
lokaci ya yi da 2a ki karBi Sabeer‘, ki yarda da
shi a matsayin Kaddarar ki, .Yau zan gaya miki
sirrin da ba ki bani ba, bayan mahaifiyar Sabee‘r
da Daddy, ‘ Sabeer ba shi da wanda suka ‘fimu
ni'da ' Ibrahim, mu ne rayuwarsa. _ ‘ ' A lokacin
da na auri Ibrahim mun yi rigima da yan 'uwana
da kuma Daddy, cewa '- dukiyar mahaifina ya
gani shi yasa yake son aure na, zai auri macen
da ta girme masa‘ don kwadayin abin duniya, Ba
irin tashin ‘ hankalin da ba mu fuskanta ba, har
suna
cewa daga ya samu kudi zai rabu Dani ya samu
Karama dai dai shi, Wanda hakan yasa ya yiwa
Daddy alkawarin cewa ba shi ba kara aure sai
wani ikon Allah, sai kaddara. Akan wannan
sharadin mukai aure da Ibrahim wanda zan iya
cewa ya cece ni ne daga hannun mayaudaran
maza, wanda ba sa so na don Allah sai don
dukiyar mahaifina. Bayan munyi aure akwai
girmamawa da shaquwa a tsakanin mu, .wanda
har ya haifar da soyayya a tsakanin mu. Akwai
yarda da 'fahimta sosai tsakanina da shi, haka
nan bai taBa tunanin wata 'ya mace ba.‘ Daga
shi har Sabeer ba su da wacce ta fini. Rana tsaka
.na fara rashin lafiya sosai,~ wanda daga baya ni
da Ibrahim da sauran likitoci muka fahimci ina da
(Levkemia Imyeloma). Hankali na ya tashi
Kwarai, saboda rai dai Kwaya daya ne, in aka
rasashi shi kenan. Wani lokaci ba mu fahimtar
kima da daraja rayuwar mu, da irin kyautar da
Allah Ya mana. sai mun 2a mutuwa kusa.
A lokacin da na fahimci ina da wannan mummuna
ciwon, a lokacin na ji ina son rayuwa ta sosai, na
ji ina son rayuwa da mijina da kuma kanina. Don
haka na dage da addu'a da (treatment) ba wasa.
Sai dai a hankali na fahimci rayuwata na karewa
ba- tare da na cimma manufofona da yawa ba,
don haka na fara da Sabeer. Kokarin gyara shi da
sauran su, na kuma dinga addu'ar . Allah Ya
kawo wata mace rayuwa: Ibrahim, haka Sabeer’,
Allah Ya bashi macen da za ta iya kula da shi, ta
kuma zauna da shi tsakani da Allah, wacCe za ta
sa shi a hanya. ~ Na sha yin azumi, sallolin
Kiyamullaili da ayyukan alkhairi kala-kala, ina
rokon Allah Ya. cika min wannan buri nawa, Ya
biya min bukata ta,
Da ikon Allah addu'ata ta karbu, sai
' dai ban~ taBa tunanin mace daya za ta shigo
rayuwar mijina da Kanina ba. Duk da haka na
yiwa Allah godiya, saboda na .san ke Alkhairi ce,
tunda Alkhairi na roKa.
Deeda, a yanzu haka‘ ina'Shan magani, ina
(chemotherapy) Sai dai' amma- ni kaina na san
tsanani shekara hudu biyar, sai'yanda Allah Ya yi,
‘ , :
Deeda, na roke ki da ki kasance a rayuwar
Sabéer, na san zaki ce na' zama mai son kai, sai
‘dai ina da 'dalili. Ibrahim akwai juriya, ya san ya
kamata, ya san ya zai kula 'da kansa, amma
Sabcer bai sani ba. Kinga yadda Sabeer ya koma
a cikin kwanakin nan saboda juya masa baya da
kika yi
., Hawaye ya zubo mata; murya na rawa ta ce.. '
-"Deeda ba don halina ba, na roKi Alfarma ki
zauna da Kanina
Deeda hankalin ta ya kai 'qololuwar tashi,
tSananin tausayin Farida ya kama ga, Kaunar
Sabeer ya yi mata yawa a .zuciya. Ta fashe kuka
cikin tashin hankali, ta rasa wanna irin amsa za
ta bawa farida, tausayin .kanta; ya kama. ta,
Wani 'yanayi .ta" tsinci kanta a ciki na halin
Kakani. kayi. Itama
gani take 'mutuwar zata yi, ga ciwo a jikinta, ga
ciwon son Sabeer data "Boye 'a Zuciyarta
Nan ta‘ juya. tana tsahanin‘ kuka, 'ta wuce ba
tare da ta ce komai ba, saboda ba ta da abin fadi,
» yayin da Farida ta fashe ‘da' kuka; Ibrahim
dake tsaye‘nesa da su kadan‘ ya taho ya
rungumeta da’bata baki. ' 'Ya isa haka Farida, kin
yi iya kokarin ki; Sabeer ma ya yi, saura sai mu
barwa Allah". '
kasssss akace laifin dadi qarewa mu
hadu a book4 donjin cigaban wannan qayataccen
lbrn naso mu Fara book4 din yau but I can't make
it SBD an Ari book dinne amman idan an dawo
dashi koda zuwa gobene sai muci gaba
naku har kullum
a zallah shared a profile .
birnin. gayu(★^4^★)

Table of Contents

Chapters

31 chapters
  1. 1 Chapter1
  2. 2 chapter donjin ci gaba
  3. 3 chapter2
  4. 4 chapter3
  5. 5 chapter4
  6. 6 chapter5
  7. 7 chapter6
  8. 8 chapter7
  9. 9 chapter
  10. 10 chapter8
  11. 11 chapter9
  12. 12 chapter10
  13. 13 chapter11
  14. 14 chapter12
  15. 15 chapter13
  16. 16 chapter14
  17. 17 chapter15
  18. 18 chapter16
  19. 19 chapter17
  20. 20 chapter18
  21. 21 chapter19
  22. 22 chapter20
  23. 23 chapter21
  24. 24 chapter. 22
  25. 25 chapter23⇩
  26. 26 chapter☜(⌒24⌒)☞
  27. 27 chapter 25
  28. 28 chapter26
  29. 29 chapter27
  30. 30 chapter28.
  31. 31 chapter last 29