Skip to content

Chapter 6

Book one

Maradams Book One Complete Hausa Novel 2,384 words 0 views Progress saved
Download Book

Free page

*AYSHA A BAGUDO*

WATTPAD @HAUESH

bismillahirrahmanirrahim

Wannan  littafin  na kudi ne mai bukatar karantashi   byn na kammalashi zai  biya 1000 ta wannan  account number din 1438775094 Aishat abdullahi access idan an tura sai a tura 09136918331 alert domin tabbatar da an tura  domin sauraron littafaina a tuntubi chaneel dina  (Hausa bakwai ) a YouTube.

Page 6.

shiru tayi tana  kallonsa tana sakar masa  murmushinta wanda ke bayyana ainihin   sahihin  kyawunta  da wushiryarta " am serious my  princess  Ina sonki da yawa ki fad'a min  Inda zan ganki  ? ya  fad'a yana busa mata iskar bakinsa  mai  dumi  tare da  had'e fuskarsu guri d'aya suna shakar numfashin juna   "kice min wani abu mana zuciyata  na  kwad'ayin Jin sautin  muryarki  Ina sonki  dayawa Ina muradinki Ina qauarki Ina sha'awarki  princess".

shigewa  jikinsa  tayi sosai   kmr  zata raba jikinsa gida biyu   suna  shakar numfashin  juna suna nan makale  da juna sai ga saukar ruwan sama  "it's  raining princess   lamme  go inside you in this rain I really need you."  nan take ya shiga romancing dinta  cikin zafin nama  yana   kissing  din  wuyanta  kafin daga bisani  ya birkitota ta  dawo kasansa ya koma samanta  yana kallonta itama shi take kallo  bakinsa ya Kai cikin kunnenta yana tsotsa  yana zira harshensa ciki wani irin yanayi ."
mika tayi ta sake  shigewa jikinsa ,ta lumshe masa  nata sumammun  idanun  tana  sake shigewa  jikinsa "sonki ya hau min kaina da yawa  habibaty you're the best princess in this world  ya zare rigar jikinta yayi filinging dashi  ta saura babu komai  ya had'eta da jikinsa tare had'e bakinmu  guri d'aya har  yayi nasarar  cafko laulausan  harshenta  nan ya shiga tsotsa  nishi yake fitarwa da iyakacin karfinsa kmr wanda yaci yaji sannan ya zare  bakinsa yayi zaman dirshsn a gabanta ya kamo hannunta ya d'aura  akan jijiyarsa bata d'auke hannunta ba haka zalika bata d'auke idanunta akanshi ba sautin muryarsa ya doki kunnenta "ki shafamin ta lumshe masa idanunta ya sake damke hannunta da joystick dinsa sosai "a hankali ta dinga shafa joystick dinsa tana laulaya kan tana had'owa da dick dinsa matsota yayi sosai ya  sauke bakinsa akan nipples dinta yana tsotsa   yana lasar wuyanta ita Kuma tana cigaba da shafa joystick dinsa dake sake mikewa tana fitar da ruwa  ,hanyarsa yake k'okarin  nema  ta takure jikinta guri daya   "a hankali  ta Kai bakinta   daidai  saitin kunnensa ta soma rad'a masa magana  cikin sanyayyiyar muryarta mai tsananin dadi da tsuma zuciya "banason abinda kake min  ganika naxo yi  kawai ba dan kayi wani dani ba  ,da kyar ya cire bakinsa akan nipples dinta  yana furta "wowww my princess  sautin murya mai dadi amman karki ganni kawai  ki kasance dani na har abada shine abinda nafi bukata  yayi maganar yana sauke ajiyar zuciya ya sake rungumeta tsam tsam  ajikinsa ya matseta har ta bud'e baki zatayi magana ya sake had'e bakinsu ya lullubesu da bargo tsawon lokaci suna tare a cikin bargo  babu kaya ajikinsu yana romancing dinta  sai juyata  yake yadda yake  so yana tambayarta sunanta ."
"ki fada min sunanki  my princess Ina son sani  da Inda kike ki taimakeni ki fad'a min  yana mgn yana kokarin shigarta sam taki yarda ya cigaba da kokarin shigarta yana cewa "plz  my princess kiji tausayina yau kibani kanki Ina muradinki sake hade ka'fafunta tayi,ya sake manneta yana kokarin bude leg's dinta cikin kuka tace "ni ka sakeni ba dai zaka auri wata ka barni ba shine ni kake son na mallaka maka kaina ? cikin tashin hankali yace "no no it's not like that my princess Ina sonki kuma zan aureki babu wata mace da zan aura sai ke ,ke kadai ce mace agurina  sauran matan duniya tamkar maza nake ganinsu babu macen da zan samu natsuwa daita sai ke Ina sonki Ina sha'awarki ki taimakeni ki barni nayi  ya k'arasa mgn yana hade bakinsu ya kamo lip's dinta itama  ta cafki nashi.

sosai Adam yake juyata yana Kiran my princess  ......." qarar wayarsa ce  ta  farka dashi daga mafarkinsa  a firgice ya bud'e idanunshi yana  fidda numfashi ya zauna a tsakiyar gadonsa yana kallon  jikinsa gbdy ya hada gumi sharkaf tmkr wanda akayiwa wanka  jiyayyarsa  kuwa ta mike sambal tana haniniya duk ruwan sha'awa ya gama bata masa wando numfashi ya sauke yana dafe goshinsa da hannu daya  "ya rabbi har yaushe zan daina ganinta a mafarkina ?ya Allah idan yarinyar nan mutun ce kuma  tana raye Allah ka bayyana min ita a duk Inda take na samu natsuwar zuciya , jiki a sanyaye ya mike ya shiga bayi yayi  wankar sarki  dan ya samu natsuwar zuciya ya d'auro alwala ya  fito ya sanya jallabiyya fara sol ya kashe tv sannan ya karasa Inda   abun sallarsa yake ya tadda ikama yana sallah qirjinsa na dokawa ...

Ya dade yana nafilfili da rokon Allah ya kawo masa sauki ,bai koma bacci ba sai da yayi sallah asuba har karfe goma  bai tashi ba shigowar hjy zulaiheart uku  duba shi yana bacci na hudu ne ta iskeshi kwance idanunshi biyu amman bai tashi ba
ta k'araso ta zauna a bakin gado tana shafa gefen fuskarshi "lafiyarka adam  baccinka yayi tsawo yau  ko baka jin dadi ne ?motsawa yayi ya  daura kanshi akan cinyar mahaifiyarsa  zuciyarsa cike da rauni yana  fatan haka ya zamo Silar samun sausauci ,  "sweetheart ..."! ya kira sunanta a raunane  "menene adam? " fada min meke damunka ?duk ta rude tana son sani halin da danta yake ciki "zuciya ta na cikin rudani sweetheart soyayya na  kikiniya dani ina son yarinyar Nan  sosai sai dai ban san Ina zan ganta ba , ta shiga zuciyata zata iya sawa ki rasani "naunayen ajiyar zuciya ta sauke tana riko tafin hannunsa cikin nata ta rike gam "Allah  bazai sa ba sai naga aurenka da ya'yanka  " yaushe zan ganta sweetheart  kullum sai nayi mafarkinta  ?har tsoron runtse idanuna nake saboda dole sai tazo .tausayinsa ya kamata ita dai Allah yasa ba aljana bace ta aure mata da "wata rana zanganta ko Sweetheart ?yayi maganar yana furzar da iska mai zafi daga bakinsa.

"Adam ba dukkanin mafarki ke zama gaskiya ba "Ina ji ajikina gaskiya ne sweetheart  Kuma lokacin haduwarmu  daita ya kusa tunda har tayi  min magana a daren jiya abinda bata taba min ba ,naji sautin muryarta , tana da sauti mai zaki da rikitarwa "shikenan ya Isa ni mahaifiyarka ce zan tayaka da  addua idan mutun ce Allah ya bayyanata idan aljana ce Allah nesantata da Kai  amman ka kwantar  da hankalinka ka aure maryam zata Saka zuciyarka natsuwa zata mantar da kai komai,zakayi alfahari daita  "ya runtse  idanuwanshi gam yana Jin zafin furucin mahaifiyarsa  "Ina jin kunyar auren maryam sweetheart wallahi bansan dalili ba gani nake kmr  abun kunya ne na aureta "Babu wani abun kunya yarinya ce mai sauki hali "Kuma bazata damu  ko ka  aureta sai ka  qara da  princess dinka ta fad'a tana shafa sumar kanshi   "wannan ai  ya zama dole shiru tayi tana jinjina girman alamarin ta fad'a masa haka ne ba dan ranta yaso ba domin ita dai maryam ce cikar burinta ,kuma koda zai hadata kishi da wata ya zamanto ita ce gaba da kowa  a zuciyarsa naunayen ajiyar zuciya ta sauke muryarta a sanyaye tace "shikenan tashi ka shiga wanka  ga break can na jiranka  Allah  ya jishemu alkhairi "ya mike da kyar rike da kugunsa ya shiga bathroom ita Kuma ta fito zuwa parlour.

Karfe  daya daidai ya shirya sai dai ya kasa fitowa zuwa falon mahaifiyarsa saboda baya son haduwa da maryam  shi Kansa Yana mamakin zazzafan soyayyar da yakewa princess wanda ma'abota so da shauki ne kawai suka San zakinta yana son yarinyar kamar ranshi, soyayyar da yake mata mai tafiyar da ruhi ne Ina ma ya ganta a duniyarsa ta zahiri  da shi kadai yasan irin so da tattali da zai mata."sauke numfashi yayi da karfi "anya kuwa zaka iya ?zaka iya nuna mata soyayya a fili ?ban yarda zaka iya nuna mata tarin qaunar da kake mata ba  saboda kai din mutun ne mai jin kai zuciyarsa ta fad'a masa haka ya furzar da iska mai zafi yana shafa goshinsa yana girgiza kai ." a natse ya mike ya goya hannuwansa duka a bayansa  yana zagaya dakin numfashi kawai yake saukewa ya dan tsotsa keyarsa "Ina da tarin kudi Ina  da tarin yan'uwa Ina da fada aji a kasar nan Amman duk na banza tunda duk sun  kasa samammin   abinda zai bawa zuciyata natsuwa da zaman Lafiya .

karfe daya daidai na washegarin ranar ya bar  lagos zuwa kasar togo sai dai a can din ma kasa tabuka komai yayi   haka ya wuni ya kwana yana tunaninta yana son zuciyarsa ta bar tunaninta amman abun ya cutura  duk saukar numfashinsa  tafe yake da tunaninta yana son  ya samawar kanshi natsuwa amman hakan yaki samuwa yayi shiru kawai yana kallon saman dakin da yake kwance yana tunanin abinda ya kamata yayi  babu abinda ya zoma zuciyarsa a wannnan lokacin kamar kwadayin sigari abinda ya dade bai sha ba hassalima baya sha sai yana cikin damuwa irin wannan shiyasa bazaka ta'ba cewa yana sha ba dan bai nuna a skin dinsa ba ."
"a hankali ya qarasa inda  akwatin kayansa yake  har zai bude ya tuna baya yawo dashi  dan haka yaja dogon tsaki yana mai dafe goshinsa  ya koma da baya da baya ya zauna akan kujera jagwba yana murza goshinsa wayarsa dake gefensa ya soma ringing ya kai hannunsa ya lalubo ya dauka ya d'an bude idanunshi kadan ya duba trucaller ne yasa ya gane ko wacce ke kira direct call ya dan ja saki  yaki dauka munubiya ce diyar alhaji  madu tsohon shugabansa nigeria school  mate dinsa ce tare sukayi karatu a chaina ."  ta dade tana son shi Amman shi Sam baya tata gbdy duk hanyar da zata hadasu ya kulleta yanzu ma bai San Ina ta samu wanna number nashi ba ."
Byn second biyar wani Kiran  ya shigo ganin me Kiran  ya dauka yayi shiru har sai da yaji yace  " hello sir ! sannan yace "Ahmed ykk ?  ya  fada a kasalance "okay shikenan zan turo maka  zuwa anjima  Jin yanayinsa ahmed ya fahimci yana cikin damuwa  dan haka  ya dinga  jansa da hira ,Ahmed yana cikin wad'an da Mr ATA  ya taimaki rayuwarsu  ya hadu dashi a bakin titi  Antoni  mota ta bugeshi Mai motar ya gudu ya barshi shine ya  taimaki rayuwarsa daga rana ya Maida shi tamkar danuwansa har ya samammansa aiki akarkashinsa saboda ya gama karatu aiki ne ya zama matsala  Kuma shine babban a d'akinsu ga  kannen da iyaye , agarin  nema  aikin ya hadu da wannan accident din Mr ATA  na qaunar ahmed sosai babu abinda baxai iya masa ba dan jinsa yake  tamkar ciki daya suka fito  zuciyarsa a  cunkushe yake da damuwa  amman sai da Ahmed yayi sanadiyyar dawo dashi daidai dan shi mutun ne me abun dariya da barkwanci  haka nan ya tsinci Kansa da Jin dadi Kuma yasan Hakan nada nasaba da wayarsa da ahmed   ya  sauke wayar yana  farinciki ."

******
Tun  daga  ranar  da'aka tsare hadiza  police basu  sake tuntubarta akan komai ba, illa bincike da jami'an  tsaro suke babu dare babu rana har suka samo wani abu daya  dan  danganci fadan  hadiza da sadear ,macen police ce ta taso hadiza gaba zuwa d'akin bincike ta zauna cike da tsoro "inspector  abbas  kunna mata  voice  dinta taji da kunnenta  nan take aka kunna "shegiya karuwa muguwa mai fitsarin kwance Ina dalili da duk saurayin da zanyi sai ya dawo yana sonki da zarar Kinga nayi saurayi shige da fecenki bai karewa har sai kin d'auke masa hankali, abinda zan bari ki gani da idanunki sai kinyi mamaki , wallahi wannan  yayan naki sai ya tausaya miki sai yace bai sanki ba, ke kadai kike da kan maza wallahi idan baki shiga hankalinki  akan  Umar  ba zan siyawa yan iskan unguwar  nan kayan maye su cire miki abinda yake ciki idanunki , ke wannan yarinyar  anyi tsinanniyar me nayi miki  ? shegiya mai ruwan Ido muje neman aiki  tare  dake  ke aka d'auka  yanzu kuma  Umar dake sona kin shiga kin fita kin d'auke masa hankali sadear ki shiga hankalinki dani dan  wallahi zan iya kasheki zan kasheki  na kashe banza  danuwanki  zayi  kukan rashinki ki shiga hankalinki bani fada kune kuke son maidani mahaukaciya Kinga wannan Umar wallahi muddin kika ce zaki kwace sai dai kije lahira idan baki tsaya matsayaki ba zan kasheki , idan ban kasheki ba kuwa abinda zan miki zaki sha  mamaki , idan zakiyi bacci karki saki jiki dan zan iya zuwa na  tsoka miki wuka tunda voice ya  fara babu  sautin  muryar sadear   yansanda suka zuba  mata Ido a zaune dake  tana kuka tare da danasani "ko  akwai abinda zaki kare kanki dashi ?tabbas muryarta ce Kuma munyi haka daita amman har ga Allah bani na kasheta ba kawai dai na fada mata haka ne dan na bata tsoro "daya daga cikin police yace "a'a hadiza daman haka halinki yake kowa Kuma ya sheidake da son fada , ko kinsan wannan wukar da kika yi kisan daita an ta'ba kashe wata yarinya dashi a gra diyar alhaji jamilu ?nan hadiza ta sake rikicewa ta gigice hawaye na zubo mata , "wallahi ban san komai ba gara ma ki fada gsky dan bawa hukuma saukin bincike abu na karshe ki shirya daukar lawyer da zai kareki nan aka sake tasa keyarta zuwa cikin cell ..yadda take kuka sai ta baka tausayi ."

da  yammacin ranar asabar   zaune  maryam take a kusa da aunty shahida da aunty   khadeja   tana sauraronta  aunty  shahida ta kalleta  a natse tayi  murmushi  ya naga duk kin firgice ki natsu   please  "kinsan abinda  yasa nake ta son muyi  magana dake tun last week ?maryam ta girgiza  mata Kai kawai tana tattara dukkanin natsuwarta  da hankalinta gareta "mun yanke shawarar  za'a had'a  aurenku da Adam "take gaban maryam yayi wani  irin dokawa ya fad'i ta waro idanunta sosai zuciyarta na tsinkewa  cike da  matsanacin tsoro take duban  duban aunty shahida  da aunty khadeja  tana jin kamar ba abinda ya fito  daga bakinta ba kenan  ,maimaitawar da aunty khadeja  tayi ya tabbatar mata da lallai gsky taji  "wani Adam din Kuma aunty khadeja ? tayi tambayar jikinta na rawa hantar cikinta na kadawa "a'a Adam dai na gidan nan  da kika sani dashi za'a had'aku aure tunda yaki fito da mata mu Kuma mun gaji da zamansa haka  " aunty shahida aunty  khadeja  kuyi hakuri ni gaskiya bana sonsa da aure ........"

Mmm sudais
💗💗💗💗💗💗
   MAR'ADAMS
    💖💖💖💖
💗💗💗💗💗💗

Table of Contents

Chapters

10 chapters
  1. 1 Book one
  2. 2 Book one
  3. 3 Book one
  4. 4 Book one
  5. 5 Book one
  6. 6 Book one
  7. 7 Book one
  8. 8 Book one
  9. 9 Book one
  10. 10 Book one