𝐏𝐆 15/20. A d'aure a riƙe amana banda share fisabilillahi🙏. Gidan su ya fara nufa kai tsaye daga bakin gate yaci karo da Isma'il dake k'ok'arin fitowa da muto. A hanzarce ya fice da sauri ya nufi Isma'il yana kira. Da tsananin b'acin rai Isma'il yace "Lfy zaka rufemin hanya?" "Ina ne gidan H Suwaiba?" "Wace Suwaiba kuma?" Kallo Moha ya watsa masa da babu shiri ya bashi address na gidan ya juya a sukwanne ya fad'a mota Lameen ya fisge ta da sauri. B'angaren Suwaiba tana ganin shigar Jadwah ta yi bakin k'ofar tana bugawa daga baya ta fice ta kira maigadin yazo ya balle k'ofar. Babu b'ata lokaci mai gadi ya shigo ya fara dukan k'ofar da Suwaiba tace ta rufe yarinya ne an kasa buɗewa. Gigitaccen ihu Jadwah tasa ta tashi a guje tayi toilet ta garkame k'ofar tana kuka k'ank'ame da wayarta da ta mutu babu chaji. Allah ya kawo mata d'auki ya k'ubutar da ita daga sharrin wannan mata. Saura kad'an k'ofar ta fita daga jikin hinge nata Moha ya fad'o cikin falon kaman mahaukaci yana kwalawa Jadwah kira. A firgice Suwaiba take kallon Moha da matsanancin tsoro kwance kan fuskarta. Saboda yanda hankalin sa ya yi kan Jadwah bai tsaya ta kan Suwaiba ba ya fara bincike a gidan da kiran sunan Jadwah. Lameen ya shigo daga baya yaja ya tsaya yana kallon Suwaiba tayi tsuru-tsuru da ita alamun rashin gaskiya tattare da ita. Kallo d'aya ya yi mata yasan ba mutuniyar arziƙi bace. Maigida yace "Alhaji akwai yarinya da k'ofa ta rufe cikin d'akin nan shine muke k'ofarin buɗe ta." Ai duka d'aya ya yiwa k'ofar sai gata a kasa ya kutsa cikin d'akin yana kwala mata kira. A firgice ta miƙe daga zaunen da take bakin k'ofa ta k'ara kasa kunne. Ila kuwa muryar Moha taji daya tunkaro k'ofar banɗakin yana kwala mata kira. A guje ta buɗe k'ofar daidai yana k'arasowa. Luu ta fad'a k'irjin sa tana sakin wani irin kuka mai tab'a zuciya. Matseta ya yi kam cikin k'irjin sa yana shafa bayanta. " Shhh, I'm here" Cak ya d'auke ta ya fito da ita har zuwa lokacin Suwaiba da Lameen na tsaye falon. Suna fitowa ta fara k'ok'arin sulalewa ta gudu Lameen ya tare ta. Kallo d'aya Moha ya yi mata yace da Lameen ya kira y'an sanda babu musu ya danna musu kira. Tana mak'ale a jikinsa ya shiga motar ya fisga a guje kai tsaye ya d'auki hanyar Jordan. Yana hanya ya kira Gwagwo da tun jiya hankalin ta ya tashi. Saida taji Jadwah tayi magana sannan ta kwantar da hankali ta fara k'ok'arin d'ura musu abinci tunda yace gasu nan hanya. Barci mai nauyi ya yi awon gaba da Jadwah ta k'ara lafewa kan k'irjin sa tana sauke numfashi a hankali na wahala. Karfe hudu daidai suka sauka Jordan dan gudu yake babu kakkautawa babu tsayawa. Har suka je barci take haka ya fito da ita ya shiga gida da sallama. Gwagwo na saune tsakar gida ta gama dakan sakwara da taushe dayajo naman ganda da busheshshen kifi. Da azama Gwagwo ta miƙe tana cewa "Taheer har kun k'araso? Lfy dai take ko?" Kai kawai ya d'agawa Gwagwo ya shige d'akin da ita ya kwantar kan gado Gwagwo ta biyo shi. Saboda damuwa daya gani fuskar Gwagwo bai gaya mata abubda ya faru yace mata dai kawai gajiya ce ta sata yin barci a hanya. Saida yaci abinci ya yi nak sannan ya wuce masaukinsa ya kira Lameen dake masa bayanin an kama Suwaiba da laifin sace Jadwah da kuma niyar yin Ambani da ita . Saboda cika kudurinta yasa ta sace don Jadwah taki b'ata damar da take so. An yanke mata zaman yari shekara goma saboda miyagun aiyukon data ke yi da yara k'anana tana gurbata musu rayuwa. B'angaren Jadwah bara farka ba sai gab da magriba. Tana ganin Gwagwo zaune kusa da ita tana shafa mata ta miƙe ta rungume ta k'ara fashewa da matsanancin kuka. "I ishiru ya isa haka kuna kar kan ki ya yi ciwo" Tana sheshshek'a tace " Gwagwo da gaske ne ni matar Moha ce?" Numfashi Gwagwo ta fesar tana kallon Jadwah tace " tabbas haka ne. Mahaifin ki ya damka masa amanar ki lokacin da yake tunanin bazai rayuba kuma sai ubangiji ya yi hikimar sa. A ranan da Umar ke kwance gadon asibiti ya nemi alfarmar Moha ya riƙe masa ke da amana yana ganin kaman zaki shiga kunci na rayuwa idan har shima ki ka rasa shi. Mahaifin Muhammadu yace in har Umar zai yarda ,yana so kuma su riƙe ki amana ya bashi ke ya aura. Umar ya amce don nema miki gobe mai kyau. A rana d'aurin auren Asiya da Muhammadu aka d'aura auren ki da Muhammadu. Kiyi haƙuri haka Allah ya nufa miki inshaAllahu akwai alkhairi mai d'unbin yawa." "Amma Gwagwo, shine ku ka bari naje auren sa da Amina? Tana kallona a matsayin mayaudariya da maci amana?" Kai Gwagwo ta girgiza " kona ce miki kar kije baza ki ki zuwa ba saboda yanda ku ke da Amina. Gashi ai yanzu kinsan ainihin halin ta. Ke dai ki kama kanki ki zauna da mijin ki lfy" Tana kai zancen ta miƙe ta fice daga d'akin Jadwah ta bita da ido. Anya kuwa zata iya zama da Amina da Asiya a matsayin kishiyoyi?. Kai A'a .dole ma ya sake ta gaskiya. To b'angaren Amina . Misalin k'arfe biyar motocin d'aukan amarya suka kwashe ta zuwa gidan ango. Yanda suka shiga gidan babu kowa haka suka ajiye amarya b'angaren Moha. Kafin kowa ya watse Saudat ta bata maganin da data k'arbo mata wajan Jalli. Turare da shana. Suna tafiya ta diddike maganin ta shafe turaren lungu da sak'o kaman yanda Saudat tace da ita. Shiru-shiru ango yazo babu shi babu labarin har ta fara gyad'i daga karshe barci ya sace ta bata sani bata farka ba sai gabanin asuba. Ta tashi tana d'an dube-dube ko zata wata alama Moha ya shigo gidan, amma babu komai tsabar bak'in ciki bata san sanda ta fashe da wani irin kuka ba ranta na d'aci. Duk wannan laifin kan Jadwah ta d'ora shi. Moha kam harga Allah ya manta da wata Amina. Hankalin sa da nutsuwar sa gaba d'aya na kan Jadwah. K'arfe takwas tayi maaa k'ofar gidansu Jadwah. Lokacin daya shigo kai tsaye falon Gwagwo ya wuce don yanzu bashi da shamaki da gidan kaman yanda Gwagwo tayi masa unarni. Zaune ya gansu suna karyawa da soyeyyen dankali da chicken pepper soup da soyayyen kwai. Gefe ga kunun madara da yaji kwakwa sai tururi yake. Guri ya samu kusa da Gwagwo dake masa sannu da zuwa ya zauna yana fuskantar Jadwah data sunkuyar da kai ta kasa cigaba da cin abincin. Miƙewa Gwagwo tayi ta fice taba cewa bari ta kawo masa abincin ta . K'irjin Jadwah ya fara harbawa da kyar ta had'iye yawu saboda maitar kallon da yake binta dashi tace "Ina kwana?" Shiru bai amsa mata ba har tayi tunanin ko baiji bane ta d'ago a hankali ta kalleshi idonta ya fad'a cikin nasa tayi saurin d'auke nata idon. Kiran da Gwagwo ta kwad'a mata ne yasa ta miƙe da sauri ta fice daga d'akin kama wadda aka koro. Kitchen ta samu Gwagwo ta gama had'a abinci kan tire ta ce "D'auki maza ki mik'a masa ya karya. Allah yasa anyi abincin da dama kaman nasan zaizo" Bada san ran Jadwah ba ta k'arbi abincin ta koma d'akin. Gabansa ta ajiye k'irjin ta na harbawa ta matsa da sauri zata bar kusa dashi ya yi magana da muryar nan tashi mai tsananin gard'i. "How are you feeling?" Gaba d'aya jikin ta ya mutu murus tayi saurin ficewa bata bashi amsa ba. D'aki ta koma ta kwanta tana tunanin abubuwa da dama cikin ranta. Shikam zagewa sukayi da Gwagwo suna magana k'asa-k'asa . Gwagwo ta gaya masa zancen sanin auren sa da Jadwah da tayi. Wata y'ar b'oyayyiyar ajiyar zuciya ya sauke. Finally gwanda data san da hakan dama yazo ne yau da niyar bayyana mata koshi waye a wajen ta. Abun ya fara zuwa masa da sauk'i yanzu sai ya fara cusa mata sanshi cikin ranta. Bai tashi tafiya ba sai gab da azahar yace da Gwagwo ta d'an ara masa Jadwah zata rakashi Unguwa. Lokacin da Gwagwo ta kwala mata kira har ta fara barci ta miƙe da sauri ta fito tana gyara d'ankwalin kanta daya kunce "Na'am Gwagwo " "Maza ki d'an gyara fuskar ki kizo zaki raka Muhammadu " Sakato ta tsaya tana kallon Gwagwo da tayi maganan ba tare data kalle ba ta. Tana jin yanda ya bita da wannan shegen kallon nasa. Bata ce komai ta juya ta fice daga falon ranta a b'ace. Bafa zata iya zaman aure dashi. Kar yaga don har yanzu batace komai ba hakan na nufin zatayi shiru ne. Doguwar riga ta saka k'irar Egyptians silver Ash. Ta yana mayafin ta a kanta gashinta data nad'e kaman gammo. Sai d'an flat takarmi data saka da K'aramar pose. Tana fitowa ta sameshi tsaye bakin k'ofar ya d'an jingina da bango ya hard'e hannu da k'afa yana kallon k'ofar d'akin. Sai yanzu ta lura da k'ananan kayan fake jikinsa. Farar riga mai gajeren hannu da bak'in wando. Rigar kaman ta sanyi take mai kaman ruba. Sosai tabi lafiyeyyen jikin sa ta kwanta don har Abs nashi kana gan sa suka kwanta jikin rigar. Koya ta motsa sai jijiyoyin hannun sa sun nuna. D'an firgita tayi da ganinsa tsaye bakin k'ofar ba tayi tunanin hakan ba tayi sauri komawa ciki dafe da k'irjin ta dake barazanar tarwatsewa. Murmushi ya d'an yi mai sauti yace yana d'an d'aga murya kad'an yanda zataji. "Let's go" Kaman bazatq fito har ya gyara zai kutsa d'akin ta d'aga labule a hankali ta fito ya yi wani murmushin gefeb baki. Wucewa ya yi ya fice daga gidan ta bishi da kallo kafin ta sauke ajiyar zuciya. Falon ta koma tayiwa Gwagwo sallama sannan ta fito da niyar cika kudurinta. Had'addiyar Range Rover ce fake k'ofar gidan daya jingina a jikinta. Yana ganin ta fito ya buɗe mata k'ofar ya riƙe murfin harya shiga sannan ya mayar ya rufe ya zagaya shima ya shiga ya tada motar suka bar layin. Waje take kallo da yanda hadari ya fara had'uwa lokaci guda garin har ya yi duhu. Numfashi ta k'ara saukewa tana kallon yanda kowa ke neman mafuka an fara iska da d'an yayyafi kafin daga bisani ruwa ya sauka da k'arfin sa tamkar da bakin kwarya. Motoci suka fara fakin gefen titi don gujewa hadari mai muni. Ta k'asan idonta taga ya sauke gefen titi ya faka motar. Wannan mayun idon nasa ya k'ara zuba mata da taji kaman tayi tsuntsuwa ta fice daga cikin motar. Wani irin shiru motar tayi sau k'arar ruwa dake sauka samanta da ac dake aiki. Numfashi ta sauke tana ganin yanzu ne lokacin daya dace ta fad'i abunda ke ranta. "Uhhhmm" Gira ya d'an d'aga yana k'ara gyara kwanciya jikin kujerar sa daya kwantar da ita. "Da gaske ne Baba ya baka aurena?" Murmushi ya yi ya harde hannu kan k'irjin sa. "Why?, na d'auka Gwagwo tayi miki bayani?" Tayi shiru batace komai ba tana taune harshe kafin ta k'ara cewa "Kana tunanin zan iya zaman aure da kai bayan kana auren Amina da Asiya?" Yanzu ma dai murmushi ya k'arayi yace " and why not?" Haushi ya kamata ganin yanda ya mayar da abun wasa. "To gaskiya ni bazan iya ba. Ka bani takarda kawai Allah ya had'a kowa da rabonsa" Manyan idonsa ya mayar ya lumshe yana murmushi yace "bazan iya yin hakan ba saboda amana ne aka bani . Zanyi koma menene don naga na riƙe wannan amana da cika alkwari dana d'auka wajen ganin na bata rayuwa mai kyau" Idon Jadwah ya ciko da hawaye jin yana maganan Baba. Kasa jurewa tayi tace "Don Allah ka gayamin Gaskiya. Baba nada rai ko ana gayamin hakan ne don kar hankalina ya tashi.?" Har tayo zaton bazai ce mata komai ba sai kuma ya yunƙura ya zauna sosai kan kujerar yana kallon ta tsumammun idonsa. Murmushi gefen baki ya saki yana cewa "Let's do this. Zan baki amsar tambayar ki amma in return ina buƙatar wani abu daga gareki" "Ya ki ka ce. Kin amince da abunda nace?" Shiru tayi tana juya kalaman sa cikin ranta ta fesar da numfashi mai zafi kafin a hankali tace "Na amince " Kai ya jinjina sosai yana d'an murmushi. Wayar sa ya d'auko ya danawa mahaifin sa kira. Buga d'aya Daddy ya d'aga yana kira "My son" "Dad Please ina so a kunna na'ura dake monitoring Baba ne yanzu pls" Saida ya d'anyi shiru kafin Daddy ya amsa da "ok. Before ka kashe ga Maman ka tana ta mita ka k'i dawowa. " Murmushi ya yi yana jin yanda Ammin nasa keta masa fada daga baya ta koma rarrashin yazo ya ganta ta ganshi. Wani murmushi ya yi yana kallon Jadwah data sauke kai katsa tana sauraren yace "I promise Mom. Zanzo sooner than you think. Zanzo miki da best suprise " Tayi murmushi. "To Allah ya kawo ka ya tsaremun kai duk inda ka ke" Amin ya amsa ya kashe wayar yana d'an sauroro kaman minti biyu saiga kiran da yake expecting. Wayar kawai ya miƙawa Jadwah yace "Hold it ki d'aga wayar" Kallonsa tayi cikin rashib fahimta sai tadai k'arba ta ta d'aga kaman yanda yace. Tana d'agawa ta fara cin karo da wani makeken d'aki mai kyan gaske baza kace asibiti bane. A hankali aka juya wayar kan wani katon gado dake tsakiyar sa. Baba ne a kwance kaman mai barci fuskar nan tashi cike da annuri. Yanda ta ganni shi sai taga har wani k'iba ya yi a fuska ya k'ara haske duk da oxygen dake kwance kan fuskarsa da likitoci wajen biyar a d'akin suna ta y'an dube dube a kansa suna magana a tsakanin. Wayyo Jadwah tsaban yanda hawaye suka cika mata ido sai ta fara ganin dishi-dishi. Kuka ta fashe dashi mai k'arfi ta riƙe wayar taba kiran Baba da shafa screen d'in ta. A mugun hankali ya matso ya jata jikinsa gaba d'aya ya matse yana d'an buga bayanta. K'arban wayar ya yi ya kashe yace "Ki kwantar da hankali ki. Baba yana samun sauki. InshaAllahu very soon zaki ganshi da idon ki" Kalamai ya yi ta gaya mata na kwantar da hankali ya d'an buga bayanta. Ta jima tana kuka kafin ta samu ta d'an yi shiru. Har zuwa lokacin ruwa aka mai yawan gaske babu alamun zai dakata nan kusa. Sun jima haka rungume da juna harta fara dawowa hanyacin ta ta farga da yanda suke tayi saurin kwacewa daga jikinsa. Gaba d'aya kamshin turaren sa ya mamaye mata jiki. Murmushi ya yi yana kallonta yace "Sharad'i " D'agowa tayi da idonta da sukayi luhu-luhu da ragowar ruwa cikinsu. Sai ta zama kaman wata y'ar yarinyar da aka hanata alawa tana throwing tantrum. Gefen bakinsa ya cije yana kallon d'an k'aramin bakinta data shafawa man leb'e sai shining yake. Yanda take kallonsa da puppy eyes sai yaji dukkanin wani notin kansa ya kunce. Da y'ar siriryar murya tace "Me?,menene sharad'in?" Maimakon ya bata amsa saiya kawo hannun sa na dama ya talleb'e fuskar ta dashi ya matso da fuskarsa sosai wajen tata yanda suke shak'ar numfashi juna. Ido ta d'an zaro tana bin hannun nasa da kallo daya saka babban d'an yatsan sa yana shafa leben ta na k'asa zuwa gefen bakinta. Kwayar idonsa ya tsayar dashi cikin nata da yasa ta sandare kaman wanda ya saka cikin k'ank'ara. A hankali ya k'ara matso da fuskarsa sosai wajen tata hancinsu ya had'e. K'ara karkata kainsa ya yi yana kallon kwayar idonta yace "Wannan" Sai kuma ya had'e bakinsu. Very gently ya fara tsotsar leben ta na k'asa kafin ya kama na saman shima yana masa wani irin tsotsa kama ta samu sweet. Daga bisani kuma ya kama leben duka yana tsotso da gwanancewa. Tsananin mamaki da firgice yasa Jadwah kasa ta buka komai sai idonta data zaro kaman mujiya. Daga bisani suka fara maida kansu su rufe saboda yanda sakon nasa ya fara cin k'arfin gangar jikinta. Hannun sa yasa ya sakalo wuyanta sosai yanda zaiji dad'in yanda yaga dama da bakin nata. Sanda yaja harshenta cikin bakinsa gaba d'aya notin kanta ya kwance wani irin sexy sound ya d'an fito daga bakinta. Tuni Moha ya k'ara rikicewa ya matse ta sosai jikin sa yana shafa gadon bayanta zuwan gashin kansa daya cire mayafin. Bata san yanda aka yi ba ta tsinci kanta kan cinyoyinsa zaune daram har zuwa lokacin bakinsa na cikin nata yana bata wani zazzafan sumba ko numfashi baya bari ta shaka. Da kyar ta kwace bakinta ya samu damar tura kansa cikin wuyan ta yana lasa sai zuba uban gurnani yake ya rike kugunta tsama. Hannu tasa ta dafe k'irjinsa jin yanda ya wani d'ago da kugubsa sosai jikin nata yanda zataji girman. Tuni ta dawo hayyacin ta tsoro ya shige ta kwace da k'arfi ta koma inda take zaune tana maida numfashi kaman wacce tayi tsere. Kwanciya ya yi jikin kujerar yana kallon ta k'asa da fitinannun idonsa. Leben sa ya lashe yana jin gard'in bak'in da kamshi sa kan nasa. Kasa kallonsa tayi ta maida hankali jikin windo k'irjin ta na wani irin bugu kaman zai tarwatse. A yanzu ruwan ya d'an ragu don motoci har sun fara tafiya. Tana ji ya sauke wata irin doguwar ajiyar zuciya kafin taji ya tada motar sun hau kan titi. Mall suka je ya yi musu uban shopping ita da Gwagwo. Kayan sawa, turaruka. Takalma, jaka da kayan motsa baki. Gefe kuma mota guda ta Mall din aka cika da kayan abinci ya bada Address suka kawo kafin su dawo. Yawo ya yi ta yi da Jadwah wajen buɗe ido cikin gari kafin ya karkata mota suka dawo gida bayan la'asar. Bai shiga gidan ba daga bakin k'ofa ya tsaya ya juya ya koma mota ita ta shige gida har zuwa lokacin da tunanin abunda ya wanzu tsakanin dazu cikin ranta. To b'angaren Balaraba abun sai k'ara tsamari yake don yanzu k'afa taki warkewa. Su kansu likitocin dake kulawa da ita sun rasa gane wane irin ciwone wannan. Daga karya abun na neman zama ciwo babba. Amsan karaya bata cin guri to amma ita inda ta karye gaba d'aya sun zama maruru kaman kuna sai uban ruwa da kafafun ke yi. Yau tsananin azabar data tashi da ita taita ihu cikin d'akin ta kaman mahaukaciya. Kiran duniya anyiwa Asiya amma shiru ka ke ji. Tana can tare da Jojo ko ta kan Moha da auren ba bata bi. Tana ganin yanzu tayi wauta data nacewa auren Moha. Jojo ita ce wacce take so . Maganan Jojo gaskiya ce da tace. Yanzu bata da y'anci kanta sai abunda namiji yace mata tayi. Abunda bazata yarda dashi ba kenan. Babu wanda ya isa ya hanata jindaɗin rayuwa. Hankalin Balaraba ya tashi matuƙa da ganin irin rashin ci gaba da kafafuwan nata suke gashi, Suwaiba itama kwana biyu shiru bata jinta bare ta samu labarin abunda ke wakana a waje. Ita kam sam batayi sa'ar haihuwa ba. Daga Asiya har Isma'il babu wanda ya damu daya zo ya dubata ko sau d'aya. Ganin abun babu sarki sai Allah ta kira Daddy tana kuka da magayi yasan yanda za'ayi a fita da ita waje a dubata, kafa taki kyau. Washegarin ranan da sukayi waya ya dira a AZARE. Babu jiran komai ya juya da ita India don a can ya yi mata transfer na asibitin. Duban farko manyan likitoci da suka had'u a kanta suka ce k'afa ta rube sai dai a yanke su duka. Wayyo Balaraba kad'an ne bata had'iye zuciya ta mutu ba jin wannan mummunan magana. Sai taji ina ma bata zo duniyar ba. Ranan duk wanda yaga Balaraba saiya tausaya mata ta jeme ta k'ode duk ta fita hayyacin ta .Daddy duk yanda yake jinta a ransa haka ya wuni yana bata kulawa cike da tausayi. Yanzu tasan ba komai ke bibiyar ta ba sai hakkinsa. A ranan kuwa kwana tayi tana neman gafarar sa da gaya masa dukkanin irin abubuwa da take yi masa don ganin ta mallake shi da dukiyar sa. Sosai ran Daddy ya sosu amma duk da haka ya cigaba da zama da ita har aka zo shiga da ita aiki. Tayi kuka tayi kuka kaman me tana neman yafiyar sa data Moha aka shige da ita theater. Saboda aiki ne dake buƙatar nutsuwa da hankali ba'su fito da Balaraba ba sai dare. Lokacin Daddy ya yi kira dangin Balaraba ya sanar dasu abunda ke faruwa. Asiya da Isma'il babu wanda ya nuna wata damuwa kan abunda sukaji bare suyi tunanin zuwa duna Uwar tasu. 21/25. Washegari Jadwah ta tashi da kiran wayarta da Moha ya yi. Bayan tayi sallan asuba ta shige bargo ta kundune saboda sanyi da ake. Bata jima da fara barci ba wayarta ta fara ringing saman drawer. A hankali ta miƙa hannu ta d'auko tana kallon sunan Moha dake yawon saman screen din wayar. Baki ta d'an cije idonta na hasko mata abunda ya faru jiya tsakanin su. Wani irin yanayi taji ta tsinci kanta a ciki ta kasa d'aga wayar harta tsinke wani kiran ya k'ara shigowa. A kasalance ta d'aga wayar tana sauke y'ar b'oyayyiyar ajiyar zuciya. Shima nashi b'angaren numfashi ya sauke a hankali yace "Baby" Lumshe ido tayi saboda irin sigar daya kisa sunan mai kashe ga'b'ba da sassan jiki. "How are you?, did you miss me?" Buɗe ido tayi tana d'an turo kaman na shagwaɓa da ita kanta bata san tayi ba tace "Saboda me zanyi missing naka?" Sautin murmushin sa taji ya fito ta wayar yana cewa "Don't lie. Nasan kinyi enjoying precious time namu jiya. And I cannot wait for it to happen again. Zanyi making show na baki pleasure da zaki dinga screaming sunana" Kitt ta kashe wayar jikinta yana rawa. A lallai ta yarda maza basu da kunya. Tsintar kanta tayi tana murmushi haka kawai take jin nishaɗi tattare da ita. Kasa komawa barcin tayi ta miƙe ta fito ta hau gyara musu gidan kafin ta shiga kitchen d'ura musu abinci. B'angaren Moha wani irin murmushi ya saki ya rungume wayar kan k'irjinsa yana tunanin abubuwa da dama. Bai dad'e da kashe wayar ba kiran Amina ya shigo wayarsa. D'auko wayar ya yi a take yaji ransa ya b'aci. Yana d'agawa sautin kukanta ya fara ratsa dodon kunnen sa. "Haba Yayanmu. Saboda Allah kayi min adalci kenan?. Ace a matsayina na Amarya ka a kawoni gidanka amma ango bai kwana a ciki ba. Anya yanzu kana sona kuwa?" Numfashi ya fesar yana d'an jin bai kyauta ba, amma daya kwana gurinta harta buk'aci wani abu ya kwammace ya kwana wani gidan. Shi a yau d'innan ma zai wuce Dubai da Jadwah don haka ya bata amsa "Sorry aikine ya gaggauta ya taso min. Anjima inshaAllahu zan wuce Dubai zanyi miki booking flight idan naje sai ki taho" Yana gama fad'in haka bai jira amsarta ba ya kashe wayar sa ya miƙe ya shige banɗaki ya watsa ruwa. Fitowa ya yi ya shirya cikin maroon d'in riga mai dogon hannu da kwala, sai farin wando daya sa. Sosai rigar ta kwanta tsan kan faffaɗan k'irjin sa da balle botira gudu uka, hannun rigar ya tattshi zuwa gwiwar hannun sa. Tsintsiyar hannun sa sanye da dankareri daimon watch. Kai tsaye ya fito ya yi gidan Gwagwo don karyawa. A hanya suka yi waya da Lameen da zai biyota nan cikin jirgun su su wuce Dubai. Jadwah na zaune da y'ar k'aramar riga data kama jikin saita d'aura zani kanta babu d'ankwali ta tufke gashin kanta ta saki jelar ta sauke k'asa. Kosai take soyawa hankali kwance gida gaba d'aya ya kaure da kanshin suyar. Gefe kuma tayi musi gashin kaza da roma da soyayyar agada. Sai shayi data dafa musu da yaji kayan kamshi. Babu zato Moha ya yi sallama ya kutso kai cikin gidan. Saboda karatun Qur'ani data kunna a wayarta tana bi da zazzakar Muryar ta mai dad'i bataji sallaman nashi ba ,bare taji shigowar sa. Cak ya tsaya bakin k'ofar kitchen d'in ya zuba mata manyan Blue eye's nashi. Wani irin numfashi ya sauke ya matsa jikin kitchen d'in ya jingina da bango hannuwansa zube cikin aljihun wando. Sosai yake jin wani irin dad'i karatun da take kaman tana rera wak'a. Tsawon minti biyar ya d'auka tsaye bakin k'ofar yana kare mata kallo. Tun daga kan dogon gashinta daya sauka a k'asa har zuwa kugunta da shape d'in sa ya fito sakamakon zaman da tayi. K'asa ya k'arayi da idansa zuwa hip's nata da kujerar ta kasa d'aukan su. Wani irin lashe lebe ya yi wata matsananciyar sha'awar ta na ratsa sassa sa gabban jikin. Muryar Gwagwo da yaji bayansa yasa shi o saurin juyawa yana kallon Gwagwo data fito sanye da hijabi da carbi a hannun ta. Tana yin sallan Walaha taji shigowar sa. "A'a Taheer. Ka tsaya kuma a nan ka shiga daga ciki mana" Y'ar kunya ta kama Moha saboda kallon data riska yanawa Jadwah. Gwagwo ba yarinya bace tasan kallo da dama. Kai ya soso ya d'an sunkuya yana gaisheta kafin ya d'an k'ara kai kallonsa kan Jadwah data sandare a zaune ta kasa motsi jin muryar Gwagwo na magana. Da taji tayi kiran sunan Taheer gabanta ya yanke ya fad'i wani ya shigo ya ganta babu hijabi. Amma jin muryar Moha na gaidata tayi suman zaune. Haba biri ya yi kama da mutum, ita tun d'azu jijinta ke bata ana kallonta amma saboda yanda hankalin ta ya yi kan suyar da take da kuma karatun ta yasa bata juyo ba. Tana ji ya wuce ya yi falo Gwagwo ta matso tana cewa "Maza ki k'arasa ki zubo masa kije kiyi wanka" Jikinta a mace ta gama had'a abincin ta shirya cikin flask mai kyau ta jera kan flasks ta miƙe ta shige d'aki ta saka hijabi sannan ta fito tayi falo. Hira suke sosai shifa Gwagwo sai dariya suke alamun tana musu dad'i. Gabansa ta ajiye kayan abincin ta yunƙura zata tashi taji muryar sa a hankali da wata irin siga. "Serve me" Da sauri ta d'ago ta kalli Gwagwo dake kallon TV kaman bataji abunda yace ba. Jiki na rawa ta zuba masa abincin saboda mayen kallon da yake binta dashi ko kunyar Gwagwo bayaji. Tana gamawa ta yunƙura zata mike ya riƙe hannun ta. Ido waje take kallonsa tana k'ok'arin kwace hannun. Bakinsa ya kai ya sumbaci da d'an k'arfi da sautin tasan babu tantama Gwagwo taji. Wani irin fisge hannun tayi ta zauna k'asa d'abar kafinta tashi sukwanne ta fice daga d'akin ya bita da kallo yana murmushi. Tana fita yaja abinci yana ci sai zuba santi yake Gwagwo nayi masa dariya. Saida yaci ya yi nak sannan ya dubi Gwagwo da d'an taushin murya yace "Gwagwo yau nake son zuwa gida Dubai . Ummi ta matsu na kai mata Jadwah . Yau nake so zamu wuce da ita k'arfe shida na yamma" D'an Jim Gwagwo tayi tana tunani tace "bawai naki ka tafi da ita bane Taheer. Kaga bata shirya ba. Akwai shiri da zatayi da zaka yi hak'uri zuwa sati mai zuwa saita bika daga baya" Harshe ya taune duk da baiso hakan ba. Ya yi murmushi "To babu komai Gwagwo Allah ya kaimu. Amma ni anjima zan wuce inshaAllahu. Ranan juma'a zan aiko mata da jirgi." Murmushi Gwagwo tayi tana sa masa Albarka. Yanda taga yana nuna zalama kan Jadwah ai bazata bari ta tafi haka ba bata sha Zuma da zata k'ara rikita masa lissafiba. Kudi ya ciro bandar na dubu sababbi fil ya ajiye mata guda uku. Gwagwo sai godiya take da karin Albarka. Sosai yake jindaɗin Addu'ar Gwagwo ya miƙe zai tafi tace "Ka shiga ka mata sallama ko" Kaman kuwa tasan abunda ke ransa kenan don haka ya fice da sauri yana cewa to. Tana zaune kan gado riƙe da waya tana kallon wani series na PHILIPPINES 'THE LEGAL WIFE' . Tunda na fara ganin film d'in baya wuceta. Kullum saita kalli episodes biyu ko uku. Film d'in kan wasu kawaye aminan juna. Star din film d'in tasha wuya a rayuwar tun tana k'arama har tasowarta. Ta had'u da star ba film din sukayi soyayya har sukayi aure. Daga bisani yaci amanan ta da aminiyarta har suka haihu da ita. Sai take ganin labarin kaman ita da Amina ne. Babu zato taji an karb'e wayar daga hannun ta da sauri ta d'ago idonta ya fad'a cikin na Moha dake tsaye a gabanta. Wani iri zabura tayi ta miƙe tsaye k'irjin ta na harbawa bakinta na rawa tace "Me...me ka ke anan?" Bai bata amsa ba ya k'ara matso ta taja baya da sauri ta had'e da gadon babu gurin gudu. Da wata irin murya yana matso ta yace "What are you watching?" Tayi saurin dafe k'irjinsa dake shirin had'u da nata. "Don Allah ka bari. Mene haka wai?" Tayi maganan kaman zata fashe da kuka. Da tasan halin data jefashi da batayi masa magana haka ba. Leben sa na k'asa ya d'an cije yana kallon d'an k'aramin bakin nata da take turowa. "Mene me? ,laifi nayi?" Da sauri tace " eh nanfa dakin Gwagwo ne, bai kamata ka shigo mata d'aki ba kai tsaye" "Injiwa ya?" Ya yi maganan kaman rad'a yana k'ara matso da fuskarsa kusa da tata har tana jin kamshin mint breath nashi. Lumshe ido tayi jin yanda numfashi sa ya daki fuskar ta. Hannu ya d'ago a hankali da hankad'a ta tayi baya luu ta zube kan gadon. Yanda abun yazo mata a bazata ta saki y'ar k'ara tana k'ok'arin riƙe shi suka fad'a gadon gaba d'aya ya yi mata rumfa da katon jikin sa. Numfashi ta sauke a wahalce tana kallon sa kaman yanda yake kallon ta ya saka hannu ya dafe gefen kanta ya d'an d'agata kad'an. Wani nishin ta k'ara saukewa idonta ya yi rau-rau. "Don Allah ka d'aga ni. Wai menene haka? Idan Gwagwo ta shigo fa" Baice komai ba ya sunkuyo da fuskarsa wajen tata tsinin hancin ya had'e , har zuwa lokacin idonsa na cikin nata. Saida ya hura mata iska kan lebe sannan yace "To sai me inta gani? Dawa nake tare ne? Matata ko?" Saurin maida ido tayi ta lumshe bata bashi amsa ba. Kaman jira yake kuwa ya karkata kai gefe ya hade bakin su. Saukar bakinshi cikin nata ta buɗe idonta da suke a waje kaman mujiya. Tana ji ya yi murmushi cikin bakin nata ya fara fisgar lips nata da zafi-zafi. Wani irin zazzafan French kiss yake bata yana gurnani cikin bakinta. Tuni Jadwah ta fara tsurewa ta fara dukansa da neman kwatar kanta. Sai suka ara y'ar kokawa kan gadon suna ta juyi kaman macizai. Sosai yake jindaɗin yanda suke ya k'ara shige mata yana Deeping kiss d'in harya samu damar kama harshenta ya tura cikin bakinsa yana masa wani irin tsotsa da dukkanin notin kanta ya kwance jikin ta ya yi wani irin sanyi kaman an watsa mata k'ank'ara. Wani juyin ya k'arayi ta dawo samansa. Hannu d'aya yasa ya riƙe kanta dashi d'ayan kuma yna shafa gadon bayanta zuwa hip's nata. Ganin yana neman shek'ata barzahu ta kwace bakinta da k'arfi tana sauke wata wahalarliyar ajiyar zuciya. Hakan ya bashi dama ya tura kai wuyanta yana bata zafafan kiss da yana lasan wuyan. Maida hannun ya yi kan Mazaunata ya matse yana d'an bata wani spank. Gasp ne ya fito daga bakinta ta fara k'ok'arin kai hannu ta riƙe nashi dake matsa mata hip yana d'an gugata a jikinta. "Nashiga Uku" ta furta da d'an k'arfi saboda yanda taji ya matse kugunsa da nata yana gugata a kikinsa da k'arfin kaman wacce ke riding nashi. Nashi ya saki da k'arfi saitin wuyanta yana cigaba da lasanta ta ko ina. K'ok'arin kwacewa tayi ya k'ara matseta yana wani irin gurnani taji ya sakar mata wani d'an cijo gefen wuyanta. Tasan dole ya nuna abunda turawa ke kira da HICKEY. in dai aka ga wannan tabon to an san kin kasance da lover naki. Numfashi taji ya sauke a hankali ya juyar da ita gefen sa ya kwantar. Maida idanuwan ta tayi ta runtse su gam don bazata iya kallom kwayar idonsa ba. Murmushi taji ya yi mai sauti ya sumbaci goshinta da kuncinta ya miƙe ya ajiye mata wayarta da rafar kuɗi guda biyu ya fice daga d'akin. Tana jin fitarsa ta sauke wani gwauran numfashi ta miƙe zaune jikinta gaba d'aya a mace. Gadon ta kalla taga yanda duk ya cukurkude ta miƙe da sauri ta gyara k'irjin ta na harbawa. Yanzu me Gwagwo za tayi tuni ya shigo d'akin ta ya dad'e. Wai anya kuwa dashi da kunya sun had'a hanya? Inbanda haka har uwar d'akin Gwagwo zaizo ya yi mata wannan abu?. Numfashi ta k'ara sauke duk ta tsargu kanta ta kasa motsawa daga inda take tsaye. Gwagwo ce ta d'aga labulen ta shigo . D'an firgita Jadwah tayi harta kusa baw Gwagwo dariya ta matse ta. Kallo d'aya Gwagwo tayi mata taga yanda duk ta firgice kaman wacce aka kama tana wani mugun abun. Batace da Jadwah komai ta matso ta kwashi kuɗin daya ajiyewa Jadwah ta fice tana kiran Lami mai kayan mata a waya. Ranan haka ta wuni a d'aki ta kasa fita Gwagwo kuwa ta nuna mata batasan me take ba. To b'angaren Amina bak'in cikin kaman zata had'iye zuciya. Suna gama waya da Moha ta kira Saudat tana kuka ta gaya mata dukkanin abunda ya faru. Saudat taja dogon tsaki "Kaga shege d'an iska. To wlh in kina da kuɗi yau d'innan ba gobe ki shirya na rakaki wajen Jalli tun wuri ayiwa tufkar hanci. Wannan y'ar iskar yarinyar ba haka take zaune ba na gaya miki. Ke kin tsaya kina jin tausayin ta. Muje a haukata shegiya kowa ya huta" Wannan karan saboda yanda ran Amina ke suya bata musa ba. Wajen biyar na yamma bayan y'an zuwa ganin d'aki sun watse suka fice ita da Saudat. Saboda babu mota a hannunta tunda Moha bai bata mota ba tukun ,kuma bata so asan ta fice daga zuwanta suka fita suka nemi d'an sawu suka hau. Kai tsaye suka d'auki drop. Saida sukayi tafiya mai nisa sai ya d'auki wata hanya da daban. Daga Saudat har Amina babu wanda ya kuka saboda yanda sukayi zurfi wajen zagin Jadwah da irin tuggu da zasuyi mata. Saida suka nausa sosai cikin jeji sannan suka farga. A rude Amina tace "Malam ina ne kuma nan ba inda mukace ka kawo mu ba" Bai basu amsa ba sai d'an sahun daya tsayar tsakiyar dokan daji. Fito ya yi saiga wasu mutane sun fara fitowa bayan bishiyu sanye da bakaken kaya. Daga Amina har Saudat suka rungume juna suna ihu ganin wad'annan mutane dake tunkaro su. 26/30. Ihu suke suna k'ara k'ank'ame juna. Mutanen suna zuwa suka zagaye d'an sahun gaba d'aya jikin su rufe da bakin kaya da bakin mask. Jajayen idansu kawai ka ke gani. Mai adaidaita ya fita daga motar yana kallon d'aya daga cikin su wanda da alama shine babban su yace "Gasu nan d'anyen jini ne kaman yanda ku ke buƙata. " Ai Amina da Saudat najin haka suka k'ara rushewa da matsanancin kuka suna roko Allah da Annani suyi hak'uri su kyale su. Muryar ogan da babu dad'inji yace da d'an sahun "Aikin ka ya yi kyau. Makashi basu alk'awari da akayi dashi idan ya kawo harka mai kyau" Wanda aka kira Makashi ya matso ya mik'owa d'an sahu Naira dubu hamsin cif. Jiki na rawa ya shige mota yana kallon su Amina. "Ku saukar min a mota" Wani irin rudewa sukayi suna wani irin ihu kaman tabbabbu. Ganin sunki sauka mutanen suka fisgo su daga cikin motar k'arfi da yaji suka saka musu bindiga a ka. "Wani ya k'ara motsi a cikin ku kuga in ban tarwatsa muku kwakwalwa ba" Babu wacce ta k'ara ko tari a cikin su sai wani irin kuka suke mara sauti. Sunaji suna gani mai adaidaita yaja motar yabar daji, su kuma Mutanen suka sasu a gaba suka k'ara nausawa ciki sai gasu sun fito wani d'an k'aramin gida cikin dokar dajin. Gidan suka shiga dasu suka tura cikin wani d'an k'aramin d'aki da ko windo babu suka rufe gashi d'akin mai masifar duhu. Kuka suka cigaba dayi da neman agaji. Amina ta fara dana sanin biyewa son zuciya gashi tun ba'aje ko ina ba ta fara girban abunda ta shuka. Saida suka d'auki tsawon awa uku cikin d'akin duk sun fice hayyacin su gashi daga ita har Saudat babu wanda ya fito da waya, wai don kar a kirasu aji basa gida. Babu wanda yasan inda suka tafi. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Wannan wace irin kaddara ce. Buɗe d'aki a akayi wani ya shigo ya fisge Saudat suna ihu ya yi waje da ita. Amina ta k'ara takurewa tana kuka kaman ranta zai fita. Basu jima da fita da Saudat ba taji ihunta na tashi a waje kaman wadda ake yankawa. Amina batasan sanda wani irin fitsari ya kubce mata ta saki shi cikin matsanancin tsoro tana kuka sosai da kiran sunan Allah. Saudat kam wajen ogan suka kaita. Ashe y'an bindiga ne. Kullum ana kawo musu mata suyi yanda sukaga dama dasu. Wasu in an kawo su idan da rabon suna da sauran kwana suna aure su su zama matan su. Wasu kuma da sun gama abunda suke dasu zasu kashesu ,su bunne. Saudat wajen ogan aka kaita. Kaman yanda suke d'auki sabon jini ne sai yaji ba haka ba. Don Saudat a wage take ba kaman yanda ya yi zato ba. Saboda haushi ba sabon jini bace ya k'ara farke ta kafin ya wullawa yaransa ita. Aikuwa sukayi rubdugu a kanta suna ci kaman sun samu nama. Ihun da Amina ta dinga ji kenan na Saudat kafin tayi ta sume. Basu jima da watsar da ita ba a waje don sunyi zata ta mutu suka fito da Amina da zawo ke neman kufce mata tsananin firgici da tsoro. D'akin ogan sukayi da ita taba turjewa da kokawar kwacewa. Wanda ke riƙe da ida ya zabga mata mari a take hancinta ya fashe. Duk da uban zafin marin da taji batayi k'asa a gwiba ta k'ara gartsa masa wani uban cijo da babu shiri ya sake ta yana d'ura mata ashar. Ganin ta samu wannan dama ta kwasa a guje ta fice daga gidan ta nausa cikin dokar daji dake bak'ikkirin dashi cikin wannan talatainin daren. Tana jin ihunsu a bayanta suna harbi da zaginta. Amina babu waye ta dinga sharara gudu cikin daji da ita kanta bata san ina take ba. Sosai take gudu tana faduwa har ta daina jin alamun suna binta sun gaji sun hak'ura sun kyaleta, don sunsan babu inda zataje zata mutu. Ko yunwa ta kasheta ko namun daji su cinyeta. Bata san tsawon awanni data d'auka tana shek'a gudu cikin dokar dajin nan ba. Duk ta fita a hayyacin ta numfashi yana neman gagararta. Duk da haka bata daina sharara gudu ba saida tayi tuntu'be da wani katon dutse ta zube k'asa da mugun k'arfi kanta ya bugu da wani dutsen dake k'asan wajen. A take ta sume bata k'ara motsawa. Allah da ikonsa ashe inda ta fad'i kusa da rugar wasu Buzaye ne. Da gari ya waye JILD'E da yaran sa Habu sun fito don fitar da tirken shanun su kiwo sukaci karo da Amina yashe a k'asa har zuwa lokacin bata numfashi sai jini dake zuba goshin ta inda ta fad'a. Cikin tashin hankali suka d'auki Amina sukayi cikin rugarsu da ita don bata taimakon gaggawa. Rayuwa kenan. Allah yasa mufi k'arfin zuciyar mu. Da kyar Jadwah ta iya ajiye kunya ta fito tayi wanka ta koma d'aki tayi salla. Wajen la'asar saiga Lami mai kayan mata tazo har gida kaman yanda Gwagwo tace. D'aki suka kulle da Gwagwo tana mata lissafin kayan da za'a had'awa Jadwah, su gumba da romon kaza da sauran kaya dai na mata. Saida Gwagwo ta lale dubu d'ari biyu cur a take ta bata harda na gyaran jiki da a gobe zata fara zuwa tanayi mata da safe. Washegari Lami ta dawo a shirye da kayan tsumi dana gyaran jiki. Lokacin data shigo ma Jadwah ko tashi batayi ba daga barci saida ta gama kintsa komai cikin d'akin sannan Gwagwo ta tasheta. Basu bata lokacin tambaya ba Lami ta fara murje Jadwah da kayan gyaran jiki. Cikin d'an k'ank'anin lokaci fatarta ta k'ara wani laushi da sulbubi banda uban jike -jike da kullum da irin wanda za'a bata. Ita kanta tana jin yanda jikinta duk ya chanza. Komai nata kamshi yake wando kuwa a rana sai ta saka uku don nan da nan ta jik'e. Moha kan tunda ya tafi bai kirata ba saboda aiki dayasha masa kyau na taimakon Daddy da yake na campaign. Zabe nata k'ara matsowa kuma yanda al'umman dubai ke nunawa da alamun samun nasara. Ko tunanin Amina bayayi bare ya kirata yaji wane haline take ciki. Asiya nacan UK da Jojo sam babu wata damuwa tattare da ita na ku in kula da Moha ke mata. Hankali kwance take zaune da Jojo data tare yanzu a gidan sun zama kaman miji da mata. Basa tunanin wata rana Moha zai iya zuwan bazata ya gansu cikin wani hali. Kaman yanda ya yi wa Gwagwo magana ana i gobe zai aiko mata da Private jet ya kira Gwagwo ya gaya mata. Daren ranan bata bati Jadwah ta runtsa ba ta sata gaba da gashe-gashe da d'urin jike-jike. Da asuba ta shirya mata kayanta tsab cikin jaka k'arfe shida daidai ya kira waya ya aiko da mota tana waje tana jiranta zata kaita Airport. Har waje Gwagwo ta rako Jadwah dake k'ok'arin fashewa da kuka . Sanye take da doguwar riga pitch colour kira'ar dubai. K'afarta sanye da d'an flat shoe shima pitch sai y'ar jakatarta k'arama data saka wayarta da charger nata da sauran y'an kayanta. Da kyar Gwagwo ta lallasheta itama tana k'ok'arin hana kanta zubda hawaye ta saka Jadwah cikin had'addiyar motar Honda Sports daya aiko da ita. Gwagwo na tsaye tana d'aga mata hannu har direba ya gama saka kayanta cikin boot ya shiga motar yaja suka bar layin. Bata shiga gida ba saida taga b'acewar motar ta sauke numfashi tana goge kwallan da suka zubo mata ta koma ciki. Itama Jadwah sosai take kuka cikin motar tana tunanin yau itace zata shiga jirgi?. Itace zata fita wata k'asa da ba tata ta haihuwa ba?. Duka-duka tafiyar minti talatin sukayi suka isa iya Airport. Yaron nasa ya yi komai tun daga kan passport nata har zuwa field d'in jirgin dake jiranta. A hankali cike da nutsuwa ta shiga jirgin tana k'ok'arin hana kanta kauyenci. Yau itace a jirgi? Ita kadai sai ma'aikatan jirgi dake bata kulawa duk bayan y'an mintina. Bata jima da shiga ba jirgi ya rufe ya daga zuwa Dubai. DUBAI. Asubar fari suka sauka a babban Airport dake garin dubai. Numfashi Jadwah ta sauke a hankali tana godiya da Allah daya kawata lafiya. A hankali ta juya tana kallon waje ta window inda taga wasu shegun motoci na nufo jirgin. Gaban jirgin suka faka aka buɗe ta tsakiyar Moha ya fito sanye da da k'ananan maya bak'ar riga mai kwala da botira ya d'ura da bak'in wando. Kayan kaman na suits. Ya d'ura katuwar jacket a kansu saboda sanyi da ake. Wani numfashin ta k'ara saukewa tana kallon yanda ya nufo jirgin da wata irin tafiyar izza masu tsaron sa na take masa baya. Tana kallo aka buɗe k'ofar jirgin amma ta kasa tashi har Moha ya shigo cikin jirgin. Ido suka had'a ya sakar mata wani irin kallo mai mashe sassa da gabban jiki. A hanzarce ya k'araso inda take zaune ya d'agata ya matse cikin k'irjin sa. Ajiyar zuciya suka sauke baki d'ayansu wani irin spark ya ratsa su. A hankali yace "Oh i miss you Baby. Welcome to Dubai " Batace komai sai take jin wara irin nutsuwa na ratsata. Tanaji ya k'ara tura kai wuyanta yana shak'ar k'amshinta. Sun jima haka a tsaye taga bashi da niyar sakinta ,ta fara k'ok'arin zamewa ya k'ara matsetaa jikin. Chak taji ya d'auke ya yi waje da ita. Da sauri ta fara k'ok'arin sauka a jikinsa ya matse suna fitowa tayi saurin kifa fuskarta cikin k'irjin sa saboda kunya. Haka ya shiga da ita cikin mota tana zaune cinyarsa yaki sakinta sai shak'ar kamshinta yake. Wani katon mansions suka shiga da duk irij kunya ta Jadwah saida ta ware ido cike da kauyenci tana kallon wannan Aljannan duniya. Wata kyakkyawar macec ta fito daga cikin wata had'addiyar glass door sanye da abaya da mayafinta. Kallo d'aya zaka mata kaga Balarabiyar asali. A hanzarce tayo wajen motar tasu fuskar ta d'auke da matsanancin farin ciki. Saida ta buɗe motar sannan Moha ya saki Jadwah da tayi zuru kaman wacce suke wani mugun abu. Cikin tsananin fari jawo Jadwah ta fito daga motar ta rungume tana cewa "Marhaban biki ya habibty. Barkan ki da zuwa. " Tafar d'aya Jadwah taci son matar ya ratsa don daga ganinta bata da matsala. A d'an shagwaɓe taji Moha na cewa "Ni kuma fa?" Harara Ammi ta watsa matsa taja Jadwah suka shiga gidan duk ta rasa inda zata sata. Moha sai murmushi yake ya rufa musu baya. Zaune had'adden falon suka ga Daddy sanye da farar jallabiya da Jarida a hannun sa. Murmushi ne kwance kan fuskarsa yana kallon Jadwah data durkusa har k'asa tana gaishe shi. Kamata ya yi ya mik'ar yana cewa "Tashi ,tashi. Yata ce ke kaman yanda yake a matsayin d'ana. Sannunki da zuwa. Habibty a kaita d'aki ta huta ko?" Da azama Ammi ta matso tana cewa "Na'am. Yalle ya binta " Hannun Jadwah ta riƙe suka haura sama Moha ya miƙe da sauri zai rufa musu baya Daddy ya riƙe shi yana murmushi. "Ka bari su gana da Ammin ka tukun. Tana nan babu inda zataje." Kai ya d'an sosa badan yaso ba yabi bayan Jadwah da kallo da suke haurawa sama. Had'adden d'aki Ammi tayi mata masauki. Banɗaki ta fara nuna mata taje ta watsa ruwa saboda gajiya kafin a kawo mata abinci duk da tasan cewa taci a jirgi. Wanka Jadwah ta fara shiga ta jima tana kallo banɗakin kafin tayi wanka da ruwan da Ammin ta had'a mata cikin kwamin wanka. Saida da murje jikinta sosai sannan ta fito daure da alwala. Ammi ta samu riƙe da wasu kaya doguwar riga da hijabi ta bata ta saka sannan ta nuna mata gabas ta tada sallan asuba. Tana idarwa Ammi ta shigo da katon tire shak'e da kayan abinci. Da kanta Ammi ta zauna tana bawa Jadwah wanda hakan yasa taji hawaye sun cike mata ido tuna mata da tata uwar da tayi. Saida ta tabbatar ta koshi sannan ta jata ta kwantar kan cinyarta tana yi mata tausar kai. Sannu a hankali kuwa barci mai nauyi ya yi awon gaba da Jadwah da murmushi kwance kan fuskarta. Allah ya k'ara bata wata uwar lokacin da take tunanin ta rasa soyayyar uwa a gareta. 31/35. Ganin tayi barci Ammi ta gyara mta kwanciyar ta ,taja mata bargo yana murmushi ta miƙe tana kaon Jadwah. Tana tsananin san yara musamman ma mace, gashi kuma har yanzu Allah bai bata ba shekaru ashirin kenan da auren ta da Daddy. Tana fitowa sukaci karo da Moha dake k'ok'arin sawo kai ciki d'akin. Tsayawa tayi bakin k'ofar ta hanashi shiga tana jefansa da mugun kallo. Sosa kai y yi yana d'an tabe fuska na shagwaɓa. "Ina zaka?" Ta jefa masa tambaya. Baki ya k'ara turawa gaba. Shikenan kuma shida matarsa an hanashi sakewa da ita. "Ammi ina son ganinta ne" "Tayi barci yanzu ya ka barta ta hutu " Hannun sa ta kama tana jansa yana d'an turjewa da kumbura fuska. Kyaleta ya yi saida suka sauka k'asa suka sami Daddy dake zaune yana kallon news. Jin hayaniyar su yasa shi ya juyo ya kallon yanda Ammin ke jan Moha yana tirjewa da zumbura baki. Dariya ya yi yana k'ara girgiza kai. Wani iri shammatan Ammi Moha ya yi ya fisge da sauri ya kwasa a guje ya haura sama yana dariya. Da ido Ammi ta bishi baki a sake kafin tayi kwafa ta juya tana kallon Daddy da shima ya tuntsure da dariya. Kai kawai ta girgiza ta wuce kitchen. Zai sakko neya sameta. A hankali ya tura k'ofar d'akin ya shiga. Can kan gadon ya hango ta kundune sai sharar barci take hankali kwance. Murmushi ya yi ya nufi gefen gadon ya zauna kusa da kanta yana k'arewa kyakkyawar fuskar ta kallo. Gata so innocent. Hannu ya mik'a a hankali ya tattare gashin kanta daya zubo mata gefen fuska ya rufe. Murmushi ya k'arayi ya miƙe tsaye. Farar rigar dake jikin sa ya cire ya haye gadon daga shi sai dogon wando dake jikinsa. D'aukan ta ya yi chak ya d'ura kan faffaɗan k'irjinsa ya matse yana shafa dogon gashinta zuwa gadon bayanta. Sannu a hankali barci ya fara fisgar sa yana shak'ar masifaffen kamshi da kanta yake mai shegen dad'i. Jadwah bata san meke wakana kusa da ita. Saboda gajiya da yanda take jinta kan wani abu mai tsananin laushi da kamshi yasa ta k'ara shige masa ta cigaba da barcinta hankali kwance ya k'ara matseta yana murmushi. Basu suka farka ba sai wajen azahar. Shiya fara farkawa saboda jin muryar Ammi daga can bakin k'ofa tana kwala masa kira. Murmushi ya yi yana kallon k'ofar duk da cewa a buɗe take amma bata shigo. Motsin Jadwah da yaji a jikinsa ya maida hankali kanta tana k'ok'arin buɗe ido. A hankali t buɗe su kan k'irjin Moha da take kwance. Wani irin zare ido tayi da d'ago da kanta idanta ya fad'a cikin nashi. Bata san sanda tayi wani wuntsule ba ta dire gefe tana kallon da zararrun ido k'irjin ta na matsanancin bugawa. Garin ya hakan ta kasance bata sani ba. Hannunsa yasa ya talleb'e k'eyarsa yana mata wani irin kallo tun daga sama har k'asa. A firgice ta juya k'ofa da taji Ammi na kwala masa kira tana cewa zata shigo. Ganin yanda duk ta rude yasa saki wani d'an murmushi ya miƙe ya d'auki rigarsa yasa yana kallonta. Matsowa kusa da ita ya yi tayi saurin ja da baya. Ya k'ara wani murmushin ya wuce ya buɗe k'ofar ya fice. Aikuwa yana fitowa yaci karo da Ammi dake jiransa. Kunnensa ta kama kaman yanda larabawa suke tana masa fad'a. Shida banda dariya babu abunda yake har da cire d'an takarmi ta kwad'a masa ya fisge a guje ya yi k'asa yana mata dariya harda gwalo. Kai Ammi ta jinjina tana murmushi ta tura k'ofar d'akin ta shiga. A tsaye taga Jadwah tayi tsuru-tsuru da ita. Gadon ta kalla taga babu abuda ya yi ta mayarda kallonta kan Jadwah taga itama kayanta ne a jikin. Saida ta k'ara k'are mata kallo ta tabbatar babu abunda ya faru tsakanin su taja y'ar ajiyar zuciya ta k'arasa shigow tana wa Jadwah murmushi. Yanzuma da kanta ta had'a mata ruwa tace taje tayi wanka. Kafin ta fito ta k'ara gyara d'akin ta kunna turaren wuta. Ammi badai tsabta ba. Ita ta shirya Jadwah bayan ta idar da sallan cikin wata had'addiyar abaya ashe da aka yiwa ado da wasu had'addun dutsawa kama daimon sai sheki suke. Hoda kawai ta shafa mata da d'an lipgloss ta yi mata irin nad'in su da suke na larabawa. Zo kaga kyan da Jadwah tayi sai kallon kanta take tana murmushi, Ammi na fesheta da turaruruka kala-kala masu sanyin kamshi. Hannun ta kama suka fito falon suka iska Daddy da Moha da suka shigo yanzu daga masallacin zaune kan Dinner suna jiran Ammi. Wani irin kallo Moha yabi Jadwah dashi harda lashe baki. Matsanancin kunya yasa ta sunkuyar da kai k'asa tana k'ara mamakin rashin kunyar sa. Kaman wanda ke gaban abokansa ba iyayen sa ba. Dariya Daddy kawai ya yi baice komai sai Ammi ce tayi masa dakuwa ya d'an turo baki yana k'unk'uni. Abinci sukaci mai rai da lafiya irin nasu na larabawa. Jadwah taci abincin babu laifi duk irin matsanancin kunya da takeji. Bayan sun gama ta kira Gwagwo sun jima suna waya har Ammi ta bawa suka dinga waya da Gwagwo kaman wanda suka shekara da sanin juna. Ita dai Jadwah na zaune kan kujera tana murmushi tana jin idan Moha dake zaune kujerar dake fuskantar a kanta. Daddy zaune kusa dashi suna maganan siyaya. Satin Jadwah biyu a Dubai. Ammi ta kasa ta tsare Moha kad'ai cewa da ita. Don sosai take yiwa Jadwah wani mahaukacin gyara irin nasu na larabawa. Moha ya cika fam kaman zaiyi bindiga. Saboda yanza Ammi ta kasa ta tsare ya daina zama sosai a gidan. Ga kuma yanayin zabe dake k'ara gabatowa. Yau asabar garin Dubai ya d'auka da murna da farin cikin samun nasarar hawa kujera da Daddy ya yi. Duk inda ka wuce za kaga ana murna da celebration. B'angaren Moha da Daddy kuwa abun ba'a cewa komai ranan mutane da sukayi cincirindo a gidan abun sai wanda ya gani. Y'an uwa da abokan Arziƙi kaf babu wanda bai hallara ba. Moha takanas yasa aka d'auko Gwagwo. Sai wayar gari Jadwah tayi da Gwagwo a gidan. Murna da farin ciki abun ba'a cewa komai. Gwagwo da Ammi suka k'ara d'inkewa. Kwanan Gwagwo biyu suka rankawaya gaba d'aya Saudi har Gwagwo do sauke farali. Addu'a sosai sukayi kan wannan Mulki da Daddy ya hau. Allah ya bashi ikon sauke hakkin daya rataya a wuyansa ya bashi ikon Adalci. Saida sukayi sati a Saudi sannan suka wuce ENGLAND wajen Baba. Kai ranan duk wani masoyin Jadwah da Gwagwo saida ya zubar musu da hawaye. Haka suka rungume Baba da suka tarar idonsa biyu suna ta kuka shima saida ya zubda hawaye. Farin ciki ya yi masa yawa ya sake ganin Jadwah da Gwagwo bayan wasu y'an lukata. Kwana biyu sukayo wajen Baba kaman zasu had'iye shi. Sosai suke bashi kulawa bayan wadda likitoci suke masa. Ranan da suka cika kwana uku Daddy ya koma Dubai su kuma sai washegari Gwagwo da Ammi suka wace Dubai d'in. Dan Ammi tace k'afarta k'afar Gwagwo. Nan suka bar Jadwah da Moha sukaci gaba da bashi kulawa. Saida sukayi sati guda Cur Moha ya shirya musu wuce UK. Ranan kwana Jadwah tayi tana kuka ita babu inda zata. Saida Baba ya yi ta lallashinta da bata baki. Jikinsa alhamdulillah an samu cigaba sosai da sosai. Dan yanzu yana iya tashi da kansa ya d'an taka ya yi sallah. Kwana ranan Jadwah tayi k'irjin Baba, Moha ya sasu a gaba da kallon su yana murmushi. Washegari k'arfe takwas daidai suka bar ENGLAND. har jirgin ya d'aga Jadwah kuka sosai. Sai matseta ya yi cikin k'irjin sa baice mata komai baya barta tana ta kuka har barci ya nauketa. Iska ya hura mata kan fuska ta d'anyi motsi a hankali ta fara buɗe idonta. Dashi taci arba yana mata murmushi. A hankali takai dubanta ta jikinta taga yanda taje zaune d'are -d'are kan cinyarsa. Wai me yasa yake son ganin ya d'urata a jikinsa ne?. Da sauri ta zame ta zauna tana kallon window. Sautin murmushin sa taji ya miƙe yana cewa "Mun iso Baby " Bata kalleshi ba ta miƙe a hankali tabi bayansa suka fito daga cikin jirgin. Garin duhu sosai sabanin sanda suka taso daga UK. Had'addiyar Limo dake fake gaban jirgin wajen Biyar suka shiga guda da tafi ko wacce kyau. Tunda suka shiga tak'i kallon sa duk yanda take jinsa idonsa. Jin idansa take har cikin bargon jikinta. Y'ar tafiya sukayi kaman ta minti talatin kafin su tsaya k'ofa wani had'edd'en gate dake d'auke da wai moder house mai kyan gaske. Gidan bashi da wani girma amma an kashe masa dukiya .ciki da wajensa da glass akayi. Motarsu na fakin ya buɗe da sauri ya ficeya zagaya ya buɗe mata. A hankali ta fito tana kallon kayataccen gida. Gana ya yi tana binsa a baya har k'ofar porch na gidan da akayi da glass. Tana kallo ya danna wasu password jikin k'ofar ta buɗe a hankali kafin ya juyo ya kalleta yaba murmushi yace "Ladies first " D'an murmushi tayi ta wuce shi a hankali ta shiga bakin ta da y'ar siririyar sallama. Mugun birki taci ta kasa k'arasa sallaman da takeyi ta zaro ido d'an k'aramin ihu da salati ya maye sallaman tata. A hanzarce ya shigo yana cewa "Menene what happ..?" Maganan ta mak'ale shima ya zare ido yana kallon Asiya da Jojo dake kwance tsakiyar falon haihuwar uwarsu. Ihun Jadwah yasa suka dawo daga duniyar sa suka lula hankali tashe suka miƙe suna neman suturta kansu. Hankalin Asiya ya yi masifar tashi ganin Moha da tayi unexpected gashi ya ganta cikin wannan mummunan hali ita da Jojo. Jiki na rawa suka fara saka kaya. Idon Moha da sukayi wani irin mugun jaa kaman garwashi yake kallon su dasu ransa a matuƙar bace. Wannan wace irin masifa ce. Shi wlh harga Allah ya manta da wata Asiya. Bai tab'a tunanin tana nan ba. Da yasan tana nan tana yi masa irin wannan kazantar a gida da tuni ya sa anyi mata korar kare. Jikisa har wani tsuma yake saboda b'acin rai kalma data fito bakinsa kuwa tafi komai muni. "Na sake ki saki uku. Ki tattara barmin gida nan da minti biyu" Wayyo wani irin ihu da kururuwa Asiya tayi ta nufoshi a guje ya watsamata wani mugun kallo taci burki taja gunjin kuka. Jadwah dake b'oye a bayansa ya ja hannun ta suka fito daga gidan sai kuka take tana tur da wannan rayuwa. Mota ya jefata shima ya shiga daidai Asiya na k'arasowa tana wani irin kuka ya fisge motar a guje ya bar gidan. Zubewa tayi a gurin tana kuka sosai ta shiga uku. Bata san cewa tana son Moha ba sai yanzu data rasashi. Jojo dake tsaye bakin ciki kaman zai kashe ta. Mugun tsaki taja ta wuce fuu zata fice daga gidan cikin matsanancin b'acin rai. Asiya tayi saurin riƙe ta tana kuka tace "Ina kuma zaki tafi ki barni cikin wannan halin" Ran Jojo a matuƙar b'ace tace da turanci " bazan zama second option naki ba saboda mijinki ya rabu dake yanzu. Tuntuni nasan cewa dama ni kad'ai ke sonki. Ni kad'ai zan iya bada komai nawa saboda ke. Saboda haka na gaji ,banza cigaba da zama dake matsayin option ba" Tana gama fad'in haka ta wuce fuu ta bar gidan rai a matuƙar b'ace. Hannu Asiya ta d'ura a ka tana wani irin kuka. Bazata bar gidannan ba dole tasan yanda tayi Moha ya yi hak'uri ya zauna da ita. Yaushe zata bar wannan dukiya. Juyawa tayi zata koma ciki sai wuff taga wasi manya sojoji da suka shigo gidan yanzu sun tare k'ofar. Tanaji taja gani suka hanata shiga bare ta d'auko ko wayarta ne. Daga bisani sukayi mata korar k'are. Umarnin da Moha ya basu kenan. Tunda suka fice daga gidan Jadwah ke zubda hawaye a hankali. Duk sai taji tausayin Mohan ya kamata. Gaba d'aya tunda suka shiva motar yake sauke wata irin ajiyar zuciya ta tsananin b'acin rai. Ace mata har biyu amma babu wacce ka samu nutsuwa da kwanciyar hankali da ita. Tana kallon yanda ya koma ya jingina jikin kujera ya lumshe manyan idonsa yana sauke wani wahalallen numfashi. Wani had'edd'en gidan suka shiga daya ci uwar wanda suka baro. Da sauri ya fice ya zagayo ya buɗe mota motar ta fito a hankali tana kallan sa. Hannun ta ya kama suka shiga. Kamshi da sanyi ya ratsa ta har saida ta lumshe ido. Suna shiga k'aton falon da aka k'awata ya juyo da sauri ya rungume ta tsam cikin k'irjin sa. Numfashi ta sauke a hankali ta d'aga hannu ta d'ura bayansa tana d'an bugawa kaman yanda akewa yara idan suna kuka. K'ara matse ta ya yi cikin k'irjin sa yana jin wata irin nutsuwana ratsa shi. Sun jima a tsaye kafin ya janye daga jikin ta ya sureta chak ya haura saman had'edd'en glass stairs dake falon. Wani had'edd'en d'aki ya shiga da komai nasi fari ne tas. Kan makeken gadon ya kwantar da ita da aka kewaye da labule tsakiyar sa harda fitila mai masifar kyau. Koma shima ya yi ya kwanta k'irjinta gaba d'aya ya sakar mata nauyinsa. A tare suka sauke ajiyar zuciya ita ta wahala shita samun nutsuwa sa ya yi. Babu wanda ke tattare da yunwa cikin su don sunci sunyi nak. Babu abunda ka ke ji a d'akin sai sautin bugun zuciyoyin su da dake tashi cikin d'akin. Na Jadwah yafi k'arfi don ita harda tsoro da nauyin sa gaba d'aya daya sake mata. Sun jima a haka taji numfashin sa ya fara sauka a hankali alamun ya samu barci. Sai alokacin ta iya sauke doguwar ajiyar zuciya tana d'an k'ok'arin tureshi. Ai wani iri k'ara matseta ya yi ya k'ara tura kai tsakiyar k'irjin ta . Numfashi kawai ta sauke tana kallon sa da yanda yake wani abu sak na shagwaɓabbu. Kai kawai ta jinjina barci ya fara fisgar. Addu'a tayi musu ya shafa musu haka tayi barci a wahalce. Ina Balaraba?. Tunda labarin cin zaban Daddy ya riske ta take ta rusa kuka kaman wacce aka aikowa da sakon mutuwarta. Sosai tayi nadaman abubuwan data aikata tana inama ace ana dawo da hannun agogo baya. Suwaiba ta daina jinta ko labarin ta bataji. Ita dai batayi sa'ar haihuwa ba. Daga Asiya har Isma'il babu wanda ya lek'o ta. Shi Isma'il ma da yake nan kusa da ita. Yana can d'akin yan matansa a kwana ana cin mace da Shaye-shaye wanda yanzu harta fara tab'a masa kwakwalwa ya zama kaman mara hankali-hankali. Wata k'ila da tayi hak'uri ta zauna da Daddy da zuciya d'aya tasan da ,da ita za'a samu wannan cigaba. Bata da kowa sai Allah yanzu. Tasan kuma a halin da take yanzu na musaka babu k'afafu babu lallai Daddy ya cigaba da zama da ita. Duk da cewa yaba bata kulawa yanda ya dace amma rabon data sashi a ido tun fitar da ita da ya yi aka yanke k'afar ka dawo da ita. 36/40 Ina Amina? Tunda Jild'e suka tsinci ta suke bata taimakon gaggawa na jike-jiken su da turaruruka. Amina bata farka ba sai washegari. Lokacin data farka bata iya cewa komai sai aikin kuka kaman ranta zai fita. Nadama da dana sani ta rufeta ta ko kuna. Tsananin tashin hankali da damuwar da take ciki lokaci guda duk ta fice hayyacin ta. Jild'e da matarsa Barira sosai suke iya bakin k'ok'arin su wajen ganin ta samu lfy. Kwanan Amina biyu a rugarsu Jild'e. Gana d'aya hankalin ta da nutsuwar ta ya yi gida ne . Ko ansan ta b'ata yanzu. Moha ya sani. Idan takoma me zatace musu?. Saudat na raye ko sun kasheta?. Ranan da tayi kwana uku ta tambayi Barira ina take inda take ce mata ai an fita daga Bauchi. Hankalin Amina ya k'ara tashi. Tana kuka ta dinga rokonsu su barta ta koma gida wajen y'an uwanta. Tasan yanzu hankali duk ya tashi babu wanda yasan inda take. Babu musu Jild'e ya tattara y'an kuɗin sa na noma shka rako Amina har tasha da zata koma cikin Bauchi. Sosai Amina ke musu Addu'a da godiyar taimako da sukayi mata gashi babu yanda zatayi ta saka musu. Jild'e ya yi murmushi yace "Na taimake ki ne saboda Allah badan ki sakamin da wani abu ba. Allah ya k'ara kiyaye gana ya sauke ki lfy" Jikin Amina ya k'ara sanyi hawaye suka cigaba da gudu kan fuskar ta. Tayi nadama, tayi nadam. Jild'e da matarsa suj k'ara sa mata wani irin tsoron Allah. Ji take idan ta koma gida babu abunda zata b'oye na munannan aiyukan data aikata. Wata k'ila idan tayi hakan ta samu sassaucin halin data shiga. Wajen azahar lis dan sahu ya sauke Amina k'ofar gidan su. Daidai Huzaifa na fito da Mahaifin su da wani d'an sanda gefen su. Turus suka tsaya suna kallon Amina da duk ta fice hayyacin ta. Wani irin kuka ta fashe dashi tayi kan mahaifin ta ta rungume tana kuka sosai. Huzaifa shiya sallami d'an sahun yaja ya tafi. Ciki suka shiga da Amina ,Hajiya Fati dake zaune falo da Yayyan mata biyu cikin matsanancin tashin hankali. Batan Amina ya riske su jiya da suka je gidan babu kowa. Maigadi yace ai sun fita ida da Saudat tun ranan da aka kawo ta gidan. Abun kaman wasa aka nemi Amina ko sama ko k'asa an rasa. Ga duka wayoyin su a kashe ita da Saudat. Hankula suka fara tashi mahaifin Amina tuni suka garzaya police station don bada sallahon b'atan Amina. Huzaifa ya d'aga waya zai kira Moha mahaifin su yace a dakata tukun sai an samo Amina koma mene sai yaji daga baya. Shigowar Amina da mahaifin nasu yaja hankalin su suka miƙe suna salati. A guje Amina ta zube jikin Hajiya Fati tana wani irin kuka. "Innalilllahi Amina. Meya same ki haka?" Hajiya Fati tace tana duban Amina da duk ta fice hayyacin ta. D'an sand'an da suka tare da Mahaifin su ya matso yana cewa "Hajiya Amina ko zaki iya gaya mana abunda ya faru don muyi bincike?" Jikin Amina ya fara rawa. Zamewa tayi ta durkusa tana gursheken kuka. Yau dubunta ya cika. Jiki na rawa ta fara zayyano abunda ya ru tiryan-tiryan tin farko zuwanta wajen Jalli. Da yanda ta samu Moha harta aure shi, da yanda suka tafi ita da Saudat don k'ara had'a wani tuggun da iri mummunan k'addara data same sh. Bata gama rufe baki ba taji wani irin mahaukacin duka ta ko ina da waya. Ihu take sosai tana bawa mahaifin nata hak'uri. Daga Hajiya Fati har yayyenta dake d'akin babu wanda ya yi yunƙurin hanashi saima kuka da suke suna mamakin wannan rayuwa da y'ar tasu ta fad'a. Saida ya yi mata lilis d'an sanda yana k'ok'arin hanashi Huzaifa zai tare shi. Kallon Huzaifa ya yi yana huci yace "D'auko min ita Huzaifa " Babu musu ya ciccibi Amina dake numfashi da kyar ya yi waje da ita. Mota ya sata suka bar gidan. Can wani kauye kayau suka kaita ya bawa wani babban mutum ita yace ya ajiye masa ita har sau ta koyi hankali. A bata dukkanin wani aiki na wahala ta dinga yi. Amina tayi kuka tayi kuka kaman zata shid'e . Tana kallo Huzaifa da Mahaifin ta suka tafi suka barta a nan. B'angaren y'an sanda sunyi nasarar bin hanyar da Amina tace sun kuma samo gidan. Sun jima suna misayar wuta da y'an indiganan nan da suka addabi rayuwar al'umma. Saida suka kashe kusan rabinsu Allah ya basu nasara suka kame ragowar harda ogan su. Nan suka iske Saudat da babu yanda take. Bayan sun fuskanci bata mutu ba suka dawo da ita suna yin yanda sukaga dama ta ita. Taimakon gaggawa aka bawa Saudat bayan kaita asibiti da akayi. Y'an uwata suka zo cikin matsanancin tashin hankali da jamamin abunda ke faruwa. Saudat kwanan ta uku a asibiti tace ga garinku nan. Allah yasa mu cika da imani. Mahaifin Amina na dawowa ko takan Hajiya Fati da yayyenta baibi bare ya gaya musu inda ya kai Amina. Ya dai ce musu "Na kaita inda zata k'ara koyar hankali. Tunda har ta bari son zuciya da sharrin shed'an ya yi galaba a kanta. Dole ta girbi abunda ta shuka. Zan kira yaron na gaya masa dukkanin abunda tayi. Idan yaga zai iya zama da ita cikin wannan yanayin da irin mugun kullin da tayi masa harya aureta falillahilhamdu. Idan bazai iya zama da ita ba sai ya sake ta. Ai ba kanta aka fara zawarci ba" Yana gama fad'in haka ya wuce su fuu cikin matsanancin b'acin rai. H Fati ta cigaba da kuka sosai. Wannan wace irin kaddara ce?. Ace daga yin aure ko sati ba'a yi ba ,aure ya mutu. Kai Amina bata kyauta wa kanta ba da ta bari rayuwar ta ta lalace da kuruciyar ta. UK 18+ Sanyin asuba da kiranda wayarta yake yasa ta farka. A hankali ta buɗe idonta tana kallon fitilar dake tsakiyar gadon dake kawo haske kala-kala. Nauyin da taji a kanta ya k'ara tabbatar mata har yanzu Moha na kwance kanta. Wnai gauren numfashi ta sauke a wahalce tace. "Ya Moha" Murmushi kawai ya yi don ya dad'e da farkawa. Manyan idonsa ya buɗe ya d'an d'ago yana kallon ta. A wahalce ta k'arasa cewa "Ka d'aga ni don Allah. Kana da nauyi" Dariya kawai ya yi ya mirgina gefenta. Numfashi ta sauke mai k'arfi ta yunƙura ta miƙe zaune. Yana kallonta ta miƙe ta shige banɗaki . Bata jima ba fito da sauri tana kallon sa har zuwa lokacin yana kwance ya kafe k'ofar banɗakin da kallo. "Lokacin sallah fa ya yi" Tace tana kallon sa .yunƙurawa ya yi ya miƙe ya wuce ta ya shige banɗakin. Shima alwala kawai ya d'auro ya fito. Sanda ya fito harta saka mayafin ta tsaya tana jiransa. Shiya shimfiɗa musu dadduma suka yi sallah asuba. Da suka idar sai ya k'ara jansu wata sallah. Duk da mamakin dake kwance ran Jadwah ta bishi suka k'arayin wata raka'a biyun kaman yanda Annabin Rahama ya koyar damu. Miƙewa ya yi ya fice ya barta nan zaune kan dadduma tana tasbihi da Addu'a cikin ranta. Har sama da minti talatin bai dawo ba barci har ya fara d'aukan ta. Motsin shigowar taji ta d'ago kai a hankali tana kallonsa. Daga shi sai dogon wando da afron daya d'aura a wuya. Katon farantine a hannun sa shake da wani irin gashin kaza sai turi yake kamshi ya cika d'akin. Ga wani had'edd'en fresh milk zallan madara sai kamshi yake. Cikin Jadwah ya yi kusa. Saida ya ajie abinci tsakiyar d'akin sannan ya kamata ya mik'ar suna matsa gaban abincin. Zama ya yi ya d'urata kan cinyarsa. Kunya yasa ta kasa kallonsa saboda yanda jikin sa babu riga. Yahoo kazar ya yi ya saka mata a baki. Saida kunnen ta ya kusa tsinkewa saboda dad'i. Ashe haka ya iya girki?. Sosai taci kazarnan da yake bata da fresh milk. Saida ya tabbatar taci tayi nak sannan shina yaci kad'an ya ture don ba wannan yunwar yake ji ba. Miƙewa ya yi da ita a jikinsa ya nufi banɗaki. Ido a waje take kallonsa tana k'ok'arin kwacewa ya riƙe ta gama saida suka shiga ya d'urata kan sink. Kayan jikinta ya fara k'ok'arin cirewa ta riƙe hannun sa idon ta a waje. "Me ka ke shirin yi?" "Wanka zanyi miki" Ya bata amsa kai tsaye babu alamun wasa kan fuskar sa. Cigaba ya yi da labulen rigar zau cire ta fashe masa da kuka "Ka bari dan Allah. Zanyi da kaina" Ta kai hannu tana kara cukwikwuye rigar a jikinta. Ido kawai ya zuba mata na d'an wani lokaci kafin ya kawo hannu wuyan rigar kaman mai shirin yin dambe da ita, sai ji tayi kett ya yaga rigar biyu. Ihu tasa tana k'ok'arin kai hannu ta kare k'irjinta daya fito cikin wata farar bra mai kyan gaske. Kama hannun nata ya yi duka biyun ya bankara su gefe da gefen ta. Wani irin yawu ya had'iye yana kallon k'irjin ta dake a cike gasu jajaye dasu MashaAllah. Runtse ido Jadwah tayi da k'arfi hawaye suka fara gudu kan kuncinta. Ya jima yana k'arewa halittan k'irjin ta kallon dukkanin wani nutsuwa tashi ta gudu. Da kyar ya iya d'auke idonsa daga kansu ya kama sket dake jikinta ta zameshi. Yanzu kaman kuka sosai Jadwah take yana jinta baice komai ba sai ajiyar zuciya da yake sauke da sauri da sauri. Chak ya k'ara d'auko ta suka shiga cikin shower ruwan zafi ya fara sauka a kansu. A hankali ya sauket tayi saurin juya masa rungume da k'irjin ta. Numfashi kawai ya fesar mai zafi ya d'auko wani irin sabulu mai shegn kamshi ya fara goga mata a jiki. A hankali yake goga mata kaman wata kwai. Tana jinsa yana yi mata wanka a hankali yana bin dukkanin wasu sassan jikinta yana shafa mata sabulu. K'ank'ame jiki tayi sanda taji hannun sa kan hips nata yana shafa sabulu. Wani irin sark'akken numfashi taji ya fesar mai zafi gefen wuyanta . Jikinta in banda rawa babu abunda yake har ya hauro saman kanta ya wanke mata gashinta dake ta zuba uban kamshi kafin ya zuro hannu ta wuyanta yana goga zuwa saman k'irjinta. Tana jin yanda ya mannu da bayanta sai sauke nishi yake a wahalce. Innalilllahi ta shiga uku. Ganin yanda jikin ta ke rawa ya matsa daga jikinta ya wanke ta tas ya juya gefen ta yana wankan shima. Runtse ido tayi gam jinsa sa tayi kusa sa ita k'afada da k'afad'a. Tasan kusa ya cire wandon dake jikin sa don taji alamun hakan sanda ya manne jikinta. Abunda ya k'ara firgitata kenan. Bai dad'e ba ya wanke kanshi ya juyo inda Jadwah ke tsaye kaman mutum mutumi ya sureta har tana sakin y'ar k'ara. Waje ya yi da ita a hakan sa ko tawul bai d'aura ba gwanda ita da bra da pant nata da suke a jike jagab har d'iga suke. Kwantar da ita ya yi kan wata lafiyaryar kujera mai kaman gado dake d'akin gata da mugun laushi. Yana kwantar da ita ta shige cikin kujerar ya yi mata rumfa da katon jikin sa. Babu shiri ta buɗe idonta ta zaro su tana kallon Moha dake kwance a kanta babu kaya a jikinsa gashin kanta daya zubo goshin sa sai digar da ruwa yake saitin fuskar ta. Murya na rawa tacd "Wai mene haka?" Tana rufe bakin ya fisge shi da wata irin zalama kaman mayunwacin zaki. 41/45. 18+ Not fully edited. A/N -The longest chapter dana rubuta kan SMUT😂 Wani irin deep throat kiss yake bata kaman zai cinye bakin. Had'awa yake da numfashin nata yana sucking kace zuketa zaiyi. Duka Jadwah ta fara kai masa tana k'ok'arin kwace bakinta da k'ok'arin ganin taja numfashi. Jin yanda take kokawar kwatar numfashi yasa ya janye bakinsa daga nata. Tsabar yanda harshen sa ke can k'asan makogaranta. Daya cire bakin saida ya bada wani d'an k'ara kaman Pop sound. Yawun bakinsa da nata ya biyo gefen kuncinta. Wani irin wahalallen nishi Jadwah taja mai k'arfi kaman wadda aka busawa numfashi. Harshe ya fito dashi ya fara lashe yawun dake gangarowa daga cikin bakinta zuwa wuyanta. Da harshe ya dinga binsa har wuyanta kafin ya kama wuyan yana masa wani irin tsotsa kaman maishan alawa. Sosai ya tura kai cikin wuyanta yana lashewa da bata wani d'an k'aramin cizo enough da hickey zai fito. Wani irin sanyi dukkanin wani sassa da gabban jikin Jadwah ya yi kaman wacce aka sa cikin deep freezer. Jikin ta gaba d'aya ya saki ko yatsan ta bata ita d'agawa. Ido a waje take kallon silin d'akin dake d'auke da wasu irin fitilu masu tsananin kyau da jan hankali. Bakon yanayin data jita a ciki abune mai ban mamaki a gurinta. Hannu ya tura k'arkashin ta ya wai bank'aro k'irjinta. Gurnani ya saki ya kai harshe yana lasan saman Nonon ta. Wani irin rawa jikin Jadwah ya yi ta fara k'ok'arin d'ago hannun ta kare k'irjinta nata da yakewa wani irin mahaukacin tsotsa. Buge hannun nata ya yi da hannun sa guda d'aya sai bal taji ya balle bra d'in gaba d'ayanta ya yi wurgi da ita. Ihu tasa a wahalce da dashashshiyar murya. Bai bata daman gama processing abunda ke faruwa ya wa wani fisge left boob nata cikkn bakin ya hau bashi wani irin sucking gaba d'aya jikin ta ya hau wai irin masifar rawa. A take wani irin ruwa ya yi gushing tsakanin kafafuwanta. Tana jin yanda yake juya sa kam harshen ya kama d'ayan yana wani irin juyashi cikin yatsun hannun sa. Jikin Jadwah in banda rawa babu abunda yake ta tsinci kanta cikin wata duniya daban. Komai haza haza take ganinsa. Jinta take kaman wadda tasha wani abu. Hannun sa dake murza k'irjinta ya tura cikin wandon ta. A razane ta buɗe idanuwan ta da take ta kokawa dasu wajen ganin ta hanasu rufewa. Amma yanda yake juya k'irjinta cikin bakinsa da wani irin salo daya zautar da ita saida suka lumshe har batasan sanda ta rungume kan nashi cikin k'irjinta ta. Yatsu biyu taji ya dura kan spot nata yana murzawa tayi wani irin zabura zata mik'e ya k'arawa speed. Wani irin ihu tayi saboda wani irin abu da taji yana neman kwace mata mai k'arfi gaske. Ganin ta kusa edge ya miƙe da sauri ya kama wandon ya rabas biyu. Durkusawa ya yi gabanta kan gadon yana kallon yanda take sauke numfashi da k'arfi k'irjinta sai up an down yake. Murmushi gefen baki ya saki ganin yanda ta runtse idonta gam kaman mai tsoron wani abu. K'afafuwan nata ya d'aga ya hard'e su kan wuyansa ya k'ara kai kallonsa kan fuskar ta da take k'ok'arin buɗewa su. Suna had'a ido ya sakar mata wani predator look da smile yana k'ara saita kansa tsakiyar ta. Ido ta zaro tana kallonsa cikin rashin fahimta. Kafin tayi wai motsi ya kifa kansa cikin kugunta yana kallon fuskarta. A guje Jadwah ta yunƙura zata mike tana ihu. Ta shiga uku. Menene ke faruwa da ita ne. Yana d'ura fuskarsa kugunta ta saki wani azabebbe fluid dake bakin k'ofa yana jira a buɗe masa k'ofa. Jikin ta ya fara wani irin jijjiga idonta na farfar kace farfad'iya take. Duk abunda take idansa na kanta da wani irin lust da bai tab'a tsintar kansa a cikin ba. Shinkansa gushing kawai yake yana tsiyaya. Bai bar Jadwah ba saida muryar ta ta dashe da uban ihu da sumbatu data dinga yi tana bashi hak'uri ya kyaleta ta haka baza ta iya cigaba da d'auka ba. Saida tayi wani irin laushi har yana tunanin ya k'arar da dukkanin wani juice daje jikin ta sannan ya hauro yana kallon fuskarta da jike jagab da gumi. Goshin su ya had'a yana sauke wani irin nishi da kanaji kasan ya kai kuluwa. Idonta ya sumbata zuwa hancinta kafin ya haura ya sumbaci goshin ta. Juyowa ya yi a hankali ya wajen bakin ya d'an k'ara karkata kai ya had'e bakinsu. A hankali yace tsotsar su very tinder. Kugunsa ya had'e sosai da nata yan gogawa . Wani irin nishi suka sauke gaba d'aya kafin ya fara goga jikin sa ciki nata da k'arfi sa yana sakin gurnani cikin bakinta. Ita kam Jadwah yau ta shiga uku. Cikin bakinta taji ya yana Addu'a kafin taji ya d'auki hanya da k'arfin sa jikinsa . Daga ita harshi suka saki k'ara a tare. Ita natsanin azabar ratsata da ya yi shi kuma gigitaccen dad'in daya ji dake neman zautashi. Kuka sosai Jadwah take tana kiran sunan Gwagwo da Baba. Moha sosai yake juyata kaman bazai barta ba. Kuka babu wanda Moha baiyi ba. Albarka kuwa tasha shi kaman babu gobe. Da kyar ya mirgina gefe yana sauke wani numfashi a wahalce ya had'a uban zufa. Har zuwa lokacin a wahalce take sauke numfashi. Hannu ya kai a hankali ya goge hawayen dake gudu kan fuskar ta da majina. Murya a raunane kaman zaiyi kuka yace "Baby I'm sorry. Don Allah kiyi hakuri. Sonki ne ya yi min yawa na rasa inda zansa ki. Allah ya yi miki Albarka " Miƙewa ya yi ya shige banɗaki ya had'a musu ruwan zafi kafin ya dawo ya sureta. Yana sata cikin bahon ta saki k'ara tana k'ara rushewa da matsanancin kuka. Ji yayi shima kaman ya saki kukan. Sosai yake lallashin ta yana gaya mata kalamai masu kashe zuciya. Ganin yanda duk ya birkice yasa ta daure a hankali tana cije baki . Saida ya gasata sosai cikin ruwana sannan ya zubda shi ya had'a musu wani ya yi mata wanka dana tsarki shima ya yi suka ya d'auko ta suka fito. Kan gado ya kwantar da ita ya d'auko riga mara nauyi ya saka mata. A hankali take bin gabban jikinta yana mata tausa da gaya mata irin matsanancin so da yake mata ga albarka da yake shi mata kaman zai ari baki. Sosai take jin wani irin farin ciki cikin ranta barci mai dad'i ya yi awon gaba da ita. Matseta ya yi cikin k'irjin sa suna barci yana ji kaman ya maida ita ciki. Wajen azahar ya farka ya zareta a hankali ya sumbaci bakinta kafin ya fice daga dakin. Abinci ya d'ura musu mara nauyi. Cikin minti talatin ya gama ya jero kan flat ya hauro saman. Yana shigowa Jadwah na farkawa. Bata kalleshi ba saboda matsanancin kunya daya rufeta. Murmushi ya yi ya ajiye tiren kan drawer gefeb gado ya zauna yana kallon da kwayar idonsa mai kashe jiki. A hankali yace "Baby kin tashi?. Ya jikin naki?" Kai Jadwah ta k'ara saukewa tana wasa da bargon daya rufeta dashi. Murmushi ya yi mai k'ayatarwa ya kai hannu a hankali ya shafa gefen fuskarta. "My love. Say something " Taki cewa komai ya yi murmushi yace "To muje kiyi wanka sai kiyi sallah muci abinci " Sai a lokacin ta d'ago suka had'a ido tayi saurin kawar da nata tana k'ara hango abubuwan da suka faru d'azu. Miƙewa ya yi ya mik'o mata hannu. A hankali tayi yunƙurin miƙewa abu ya faskara. Kaman an d'aure tun daga kugunta zuwa yatsun ta. Murmushi ya yi daya fuskanci hakan ya ruseta chak ya yi toilet da ita. Kaman dazu yanzu ma shiya yi mata wanka ta d'auro alwala sannan ya d'auko suka fito. Shiya k'ara jansu sukayi sallah. Suna idarwa ya d'auke ta ya dura kan cinyarsa ya d'auko abincin yana bata yana kasheta da wani irin sassanyan kallo mai kashe jiki. Saida taci tayi nak sannan ya d'auke suka fito falon . Rana dai Moha sam baibar Jadwah ta taka ba. Ko banɗaki zata zai d'auke ta ya kaita. Wajejen biyu saura ta farka tana sakin wani irin nishi a hankali jinta cikin wani bakon yanayi. A hankali ta buɗe ido tana kallon Moha dake juyata cikin fita hayyaci. Kuka ta saki mai k'arfi dayaja hankalin sa ya d'ago ya had'a bakinsu yana sauke numfashi a wahalce yace "Kiyi hak'uri don Allah. Nasan halin da ki ke ciki. Don Allah kiyi hak'uri ki bani ko minti goma ne. Bazan iya riƙewa ba pls don Allah " Yanda yake maganan kaman mai shirin fashewa da kuka yasa ta had'iye nata kuka tana sauke ajiyar zuciya. A hankali yace "Inyi?" Ido ta runtse ta d'aga masa kai hawaye na bin gefen fuskarta . Bakinsu ya had'e yana bata sawi zazzafan kiss. Tayi tunanin zai shigeta ne sai taji akasin hakan. Kugunta kawai ya had'e da nata yana gogewa da full speed. Ita kanta taji dad'i hakan da ya yi don sosai taga wasu taurari suna mata yawa cikin ido saiga Jadwah na mayar masa da martanin sumbar da yake. Kafin kace me duk sun fice hayyacin su sai gurnanin shi da nishin su kawai ka ke ji cikin d'akin. Kwana biyu Jadwah taga kauna a yanzu itama ta fara tabbatar wa da kanta soyayyar Moha tayi mata babban kamu. Tana jinta cikin farin ciki duk lokacin da suka kasance tare. Har yanzu dai bai k'ara neman ratsa ba amma kullum sai ya rikitata da wasu zafafen romance masu zautar da mutum. Tun bata iya biye masa yanzu da kanta take bashi goyon baya d'ari bisa d'ari. Yau ta tashi da kanta ta shiga kitchen ta d'ura musu tuwan masara miyar d'anyen k'ub'ewa. Taji kaji, nama ,kifi da ganda. Gee ta hada musu lemon kwakwa da madara. Sosai Moha yaci abincin nan sai zuba uban sumbatu yake. Bayan sun gama cin abinci ya d'auko ta suka dawo falo suka zauna tana kan cinyarsa . Fuskar sa ya tura cikin wuyanta yana shinshinan kamshin da take mai masifar kashe masa jiki. A hankali ya hura mata iska cikin wuyan ta d'an lumshe ido ta kai hannu ta tura cikin gashin sa mai laushi gaske. Janyewa ya koma jikin kujerar yana kallonta hannun na gyara mata gashin kanta yace "I have a suprise for you " Far ta d'an yi da ido ta sunkuya ta sak'ale hannun ta cikin wuyansa tana kallon kwayar idonsa. Karkatawa ya yi ya ciro wata takarda daga aljihun wandon ya mik'o mata yana cewa "Na gama miki process na school. OXFORD dake nan UK. Zaki fara zuwa next week" Wayyo wani irin rungume Moha tayi tana tsalle a jikin tsabar farin ciki. Ashe akwai ranan da zata makamancin haka?. Tana ji ya k'ara matseta cikin jikin ta saitin kunnen ta yace "Are you happy?" Kai kawai ta d'aga masa tana k'ara shige masa. Murmushi ya yi yace "Hakan na nufin ina da reward kenan?" Janyewa tayi da sauri daga jikin sa ta kai masa d'an duka cikin k'irjin sa taba turo baki. Dafe gurin ya yi a d'an shagwaɓe kaman sak'alallen yaro yace "Auch Baby da zafi fa" Kara kai masa wani dukan tayiya kauce yana y'ar dariya kafin ya janyota ya rungume. Bakinsu ya had'a suka fara bawa juna wani zazzafan kiss. Kafin kace me sun fice hayyacin sai gasu warwas a kasa suna juyi kaman macizai. Bata san yanda akayi ba ya raba su da kayan jinki su sai ji tayi saitin kunnen ta yana cewa "Na shiga?" A hankali ta buɗe ido tana kallon yanda nashi suka cike tab da hawaye. Kai ta d'aga a hankali ya mirgina da ita ta koma kansa. D'aga ta yi ya zaunan da ita kansa yana kallonta murya na rawa yace "Ride me. Please " Ido cike da hawaye . Numfashi Jadwah taja ta yunƙura da kyart ta saita kanta jikinsa. Saida tayi wani k'aramin ihu tana cije baki saboda azaba ya riƙe kugunta yanaji kamanan ya rushe da kuka. "Relax. Your almost there. Keep going " To Jadwah yanda tayi tunanin zataji abun ba haka taji ba sai wani matsanancin pleasure dake ratsa. Saiga ta zage tana bin umarnin da yake bata. Moha kuwa harda kuka yana sumbatu dashi kanshi baisan me yake cewa ba. Idan kaga Asiya yanda ta lalace saika tausaya mata. Ta fice hayyacin ta. Tunda Moha yake kureta take nemansa ruwa a jallo. Tsananin damuwa data shiga da ta tare gidan Shaye-shaye. Kullum ka ganta a bige take babu hankali a tare da ita. Haka take kwana kwararo kwararo. Gashi kuma taki ta nemi Balaraba bare ta snar da ita halin da take ciki. A ganin ta wannan sirrin tane da zata binne ba kowa sai yaji ba. Shima Moha idan yaga irin nadamar da tayi zai maida ita. Yau tsautsayi ya rutsa da ita. Ta fito daga mashayarta ta hau kan titi tana tafe tana had'a hanya mota kuwa tayi sama da ita ta jefar gefen titi. Wanda ya bugetan kuwa bai tsaya baya fisgi motarshi ya yi gaba. Da kyar aka samu wasu suka kira motar asibiti aka tafi da ita don bata taimakon gaggawa. Ina Suwaiba?. Tunda Moha yasa aka kulle ya hana kowa yasan kurkukun da aka kaita bare a kawo mata ziyara. Hankali Suwaiba in ya yi dubu ya tashi. Da fari tana ta bala'i da cika baki sai tasa an kama kowa da kowa dake da saka hannu wajen yi mata wannan kamu na wulkanci. Data ga abun bana wasa bane ta fara kuka da magayi ko y'an uwanta ne wato yaranta a bari ta kira ta sanan dasu su samo mata lawyer. Amma Moha ya hana Sam yace a barta sai taji jiki kuma a had'a mata da aiki mai tsananin wuya. Dole haka Suwaiba ta saduda babu yanda zatayi bata cire rai da cewa ko Balaraba ko yaranta zasu nemota ba. Saukin ta d'aya ma d'aki da aka had'ata da wata suka d'inki suna saukewa kai damuwa. Samun abokiyar harka cikin cell ya rage mata kashi d'aya daga cikin kashi dari na damuwa da take ciki. Ita yau Suwaiba duk kuɗi n ta da gatanta. Itace yau cikin magarkama cikin kazanta. Abinci mara kyau, babu gurin kwanciya sai kan siminti? Damuwa tayi mata yawa taci buri da alwashi inhar ta fito sai taga bayan Jadwah da Moha da suka jefata cikin wannan hali ,saidai bataje ko ina ba ta fara wani irn ciwon mara. Da fari ta dauka abun wasa ne saida taji gabanta na wani irin zafi da rad'ad'i kaman ana zuba mata barkono. A wahalce tayi kan masansu dake cikin dakin tana k'ok'arin cire wando. Tana cirewa kuwa wani irin wari da ruwa ya biyo kafuwan ta shar kaman mai yoyon fitsari. Ihu ta saki saboda wata irin azaba da taji kaman ana zare mata rai. Abu taji tsananin cinyoyinta ya yawi ta kai hannu jiki na rawa ta duba saiga wasu katun-katun tsotsi. Wani irin gigitaccen ihu ta saka daya ja hankali masu tsaron cell d'in suka nufoshi da guje daidai tana zubewa k'asa a sume. Abokiyar zaman cell d'in nata tayi kanta tana salati. 46-50 Not edited. Sati d'aya kenan da fara zuwan Jadwah jami'ar Oxford. Cikin d'an k'ank'anin lokaci ta saba da mutane musamman yanda take da kwakwalwa. Dukkanin wani miss da tayi na semester d'in ta tarar dasu. Kaman koda yaushe yanda ya saba kawota yauma fakin ya yi harabar makaranta dake cike da dalibai suna tai kawo. Da yawan su had'addiyar motar taja hankalin su suka zuba mata ido harda masu d'aukan hoton ta. Wani irin kallo yakewa Jadwah da yasa matsanancin kunya ya kamata tayi saurin kauda kai tana kallon mutanen dake ta yawo a gurin. Numfashi ya fesar a hankali ya yi d'an murmushi mai sauti yace "Har yanzu baki ce komai ba. Na baki suprise gobe zamuje kiga Gwagwo da Baba da ake sa ran sallaman sa this week. " Baki ta d'an turo a shagwaɓe tace "to ai kai ne" "Ni ne me?" Yace wana wani murmushi ya k'ara matsowa kusa da ita. "Hmm" Baki ta k'ara turowa tace " ba kaine ba kane sai na baka wani abu" "Yes Baby. Nothing comes on a silver plate. Dole ki bani reward" K'ara turo baki tayi tana d'an k'unk'uni da sakin murmushi. Idan ta cigaba da biye masa a nan zasuyi ta zama kuma tana da test. Kunya ta cire ta juyo ta kalleshi kaman yanda ya zuba mata mayun idonsa. Ganin yanda fuskar ke gabda tata ta d'anja baya tana kallonsa. Murmushi ta k'arayi ta matso da sauri ta sumbaci bakinsa. Ido ya zuba mata yana kallonta da gira a d'age. "Me ke nan?" Zumbura baki tayi " reward naka mana" Dariya ya yi " No. Baki isa ba. I need to feel your mouth. All of it" Numfashi ta fesar a hankali ta kalli waje inda ta hango Ava da Kate tsaye suna jiranta. Juyowa tayi ta kalli Moha daya d'aga mata gira. Hannu ta miƙa ta kama fuskarsa tana matso da tata. Sannu a hankali ta hade bakin su da wani irin deep french kiss. Tuni notin kan Moha ya kwance sai jinsa kawai tayi a kanta ya mata rumfa yana wani irin tsotsan bakinta kaman zai cinye. Tsawon minti biyar suka d'auka a haka kafin ta kwace bakinta jin hannun sa da tayi cikin rigar ta ya kama k'irjin ta. Ido ta d'an zaro tana kallon yanda nashi suka chanza launi. "Ka manta inda muke ne? A waje fa muke." Numfashi yaja murya a tsarke yace " and so what? Su meya dame su. I tell you they will be very pleased to watch us. " Kai ta jinjina tana k'ok'arin tureshi a jikin sunkuyo ya yi ya k'ara bata quick kiss kafin ya koma kujerar sa ya zauna yana kallonta da murmushi kan fuskar. Shi Sam baya gajiya. Yau kusan awa uku cur ya yi a kanta tun asuba saida garin Allah ya waye, amma yanzu ma wani yake nema. Har yanzu ta kasa sabawa da girman sa. Tana jin yanda yake poking kafafuwanta alamun yana neman abinci. Bata kalleshi ba ta kama murfin motar ta fice tana jin idon. Kai tsaye tayi wajen su Ava dake ta jiranta d'an kunya ya kamata ganin sunayi mata knowing look. "Oh My God" Taji muryar Kate tayi saurin kallon taga yanda ta zare ido tana kallon bayan ta. A hankali ta juya ta kalli Moha dake jikin motar ya kafeta da manyan Blue eye's nashi. Ai tuni mata suka fara tura k'irji ana jefansa da wani flirtatious kallo. Kishi ya rufe Jadwah ta koma da sauri inda yake tsaye fuska a had'e tace "Tsayuwar me ka ke kuma? Ka tafi mana" Ido ya zuba mata yana murmushi. Wani irin farin ciki na ratsa shi saboda kishin da yake gani kwayar idon ta. Matsawa ya yi daga jikin motar ya matso gabanta inda ta harde hannu sai zuna harara take duk inda idanta ya fad'a. Ita kanta bata san tana hakan ba. Sunkuyawa ya yi daidai saitin fuskar ta ya sumbaci goshinta da kuncin tare da furta "I love you" Murmushi tayi cike da y'ar kunya ta tura shi ya tafi yana murmushi ranshi fes. Saida taga yabar cikin makaranta sannan ta sauke numfashi wata matsananciyar kunya ta rufeta jin idanuwan mutane a kanta. Ihun Ava da Kate taji da sukayo kanta a guje suka rungume suna ihu. "Damn girl. That you're husband?, why can't i found someone just like him?. Damn his to hot. He look like someone who just came out straight from Novel" Dariya Jadwah tayi duk da kishin dake cinta. Su gama fantasies nasu Moha nata ne ita kad'ai. Murmushi kawai yake yana hasko kishin sa dake kwance cikin kwayar idon ta. Wayarsa data hau k'ara ta katse masa tunani. Number da yaga na kiransa yasa shi cikin mamaki. Tunda ya auri Amina bai tab'a kira yaji ya take ba. Fakin motar ya yi gefen titi ya d'aga wayar cikin girmawawa. Gaisawa suka farayi da mahaifin Amina kafin ya kwashe dukkanin abubuwan da suka faru ya sanar da Moha. Wani irin shiru Moha ya yi kaman wanda ruwa ya cinye. Allah mai iko. Maganan gaskiya tunda yaji wannan abu bazai iya cigaba da zama da ita ba. Shi dama yana ta tunanin hanyar da zaibi ya yakice ta. Inhar yace zai cigaba da zama da ita to tabbas zai cutar da ita. Numfashi ya fesar a hankali yace "Baba kayi hak'uri, amma bazan iya cigaba da zama da Amina ba. Na sake ta saki d'aya. Allah ya zaba mata mafi alkhairi " "Babu komai Muhammadu. Duk wani uba na kwarai bazai so ka zauna da y'ar sa cikin wannan hali ba. Allah ya yi maka albarka kaji. Ka gaidamin da mahaifin naka da matar ka" "InshaAllahu Baba" Wani irin sauke Numfashi ya yi ji yake kaman an sauke masa dukkanin wani damuwa da yake ciki. Alhamdulillah. Abunda yake iya furtawa kenan cikin ransa. Ummi ya bata kusa sai Gwagwo ce ta d'auka. Bai b'oye mata komai ya kwashe ya gaya mata yanda sukayi da Mahaifin Amina. Sosai Gwagwo tayi mamaki dayi masa Addu'a. Kafin suyi sallama ya kashe wayar. B'angaren Gwagwo , Ummi na fitowa tare da Daddy ta tare su da zanjen. Suma sunyi matukar mamakin jin wannan abun. Daga Daddy har Ummi babu wanda baiyi hamdala cikin ransa da Allah yasa Moha bai kusanci Amina, auren nasu yazo k'arshe tun ba'aje ko ina ba. Ga Asiya ma daya kira ya sanar dasu abunda suka iske tanayi da hukunci daya yanke mata. Tabbas Jadwah ita ce alkhairi sa. Yanzu fatansu su gansu da jikoki. Sai yamma likis Jadwah tayi masa yawa. Tuni yana bakin makaranta ya k'arasa. A gajiye ta shiga motar tana kallon Moha dake zuja wani uban kamshi. Sanye yake da farar riga da bakin wando gashin kansa a tufke tsakiyar kansa sai yan silli-silli da suka zubo gefen fuskarsa dake d'auke da farin glass. Fad'an matsanancin kyau da ya yi abun bazai kwatantu. Ido ta zuba masa yana kasheta da blue eyes nashi. Murmushi kawai ya yi ya tashi motar suka bar cikin makarantar. Saida ya fara wucewa dasu KFC ya yi order abinci sannan ya juya suka koma gida. Sallah Jadwah ta farayi sannan taci abincin ta miƙe cikin kujera. Kwanukan ya kwashe ya kai kitchen ya wanka kafin ya dawo ya d'aga ta ya shige kujerar ya kwantar da ita kan k'irjin sa yana shafa bayanta a hankali. Ba ita ta farka ba sai magriba ta miƙe tana mik'a. Cikin kunne yace mata suje suyi salla bata musa ba ta miƙe tsaye ya tashi ya d'auke chak ya haura sama. Saida ya fara wanke tas ya naduta cikin tawul ya fito ya shafeta da turaruruka masu kamshibya saka mata y'ar k'aramar riga ta shan iska data tsaya mata iya gwiwa. Pant kawai yasa mata babu bra. Itama bata damu ba don kwana biyu sosai take damunta ga wani irin cika da k'irjin nata ya k'ara. Basu tashi daga kan dadduma ba saida akayi sallan isha suna ta tilawa da muryoyinsu mai tsananin zaki da gard'i. Suna shafawa ya Mike ya fice. Miƙe tayi itama tana k'ok'arin hayewa gado ta kwanta tana tufke gashinta. Karar Moha taji kaman wanda ya yi wata mugun fad'uwa. Ai a guje Jadwah ta fito tana kiransa. Kafin ta kai k'afar bene taji ya rik'o ta yana y'ar dariya. Saurin juyowa tayi tana kallon. Ganinsa lafiya lau ta kai masa duka yana kaucewa yana dariya. Da bango ya had'ata yana cewa "Baby. Haka ki ke sona?" Harara ta watsa masa tana turo baki. Hannu ya kai ya lakuce mta hanci. Sannu a hankali ya fara shafa gefen fuskarta zuwa wuyanta yana matso da fuskarsa sosai kusa da tata. Bakinsu ya had'e da wani irin slow motion yake bata deep kiss. Matseta ya yi sosai jikin bangon da katon jikin sa yana bata zazzafan sumba tana mayar masa da martani. Hannu ta tura cikin gashin sa tana ya mutsawa. Yana gurnani ya tura kai gefen wuyanta yana sumbata har zuwa k'irjinta daya kama da hannun sa yna juyasu yanda yaga dama. Durkusawa ya yi gabanta ya rungume kugunta. Rigar ya d'aga ya tura kansa cikin. Tayi d'an k'ara tana kallon yanda ya d'aga k'afarta guda d'aya ya dura a wuyansa. Kafin Jadwah tayi wani abu taji fuskarsa cikin kugunta. Ihu tayi ta riƙe kansa jikin na rawa. Cikin d'an k'ank'anin lokaci tsayuwar ta fara gagarar Jadwah sai rawa jikinda da kafafuwan ta suke. DUBAI Asubar fari suka daga zuwa Dubai. Tun kafin su sauka Jadwah ta d'ago. Jirginsu na sauka White House ta dire a guje tayi wajen su Gwagwo da Ummi dake nufosu cikin matsanancin farin ciki. Kai ranan Jadwah taga gata. Kememe ta mak'ale wajen Gwagwo duk yanda sukayi ita da Ummi ta tafi d'aki ta ta kwanta tak'i. Moha kuwa sai sunturi yake ya kasa zama guri d'aya. Tun Gwagwo na mata fad'a har ta gaji tayi shiru ta zuba musu ido. Moha kuwa ya shak'a don washegari haka ya tashi yana ta kumburi kaman wanda aka yiwa wani abu. A daren ranan labara da sukayi a Dubai suka wuce ENGLAND wajen Baba da suke saka ran tawowa dashi da yardar Allah. To Asiya dai ciwo ya yi tsanani gashi an rasa danginta. Tun ana bata kulawa har aka daina. Jinya take sosai ta zama paralysis banda ido babu abunda ke motsi a jikinta. Saboda hatsari ne tayi mummunan daya tab'a mata kwakwalwa. Sai kuma abun ya had'e da Shaye-shaye da take wanda yasa dukkanin wata jijiya dake kanta take kai sak'o lungu da sako na jikin d'an Adam ta daina saiki. Har yanzu ana kan gabar samo wani nata. Cikin ikon Allah saiga Jojo tazo asibitin checkup saboda ciwo da take kwana biyu. Da akayi mata test aka ga HIV ne da ita. Bata damu da ciwon ba sam tunda tasan zata samu magani ta warke. Tana bin dukkanin wani kaida daya dace amma kuma ciwo yaki ci yak'i cinyewa. Ta k'ara dawowa second test aka gano ashe harda Blood cancer take d'auke dashi. Yau ta dawo ne booking ranan da za'ayi mata aiki. Har ta wuce d'akin Asiya ta dawo cikin matsanancin mamaki tana kallon Asiya da duk ta fice daga hayyacin ta. Hankali tashe ta kira Balaraba dake fama da kanta ta sanar da ita halin da Asiyan ke ciki. Kai Balaraba taga tashin hankali. Tayi kuka tayi kuma kaman babu gobe. Ance kaikayi koma kan mashekiya. Gashi nan dukkanin abunda suka shuka ita da ya'yan nata suna girba. SECOND TO LAST PAGE INSHAALLAHU. 51-55. Not edited. Jiki Baba alhamdulillah don kwana biyu da zuwansu aka bashi sallama. Kai tsaye suka wuce Saudiya saboda gabatowar watan azumin ramadan da kuma nuna godiyar su ga Allah (S. W. T). Satin su d'aya a Saudi aka tashi da azumin ramadan. Daddy da kwanan sa biyu a can ya juya Nigeria saboda kiran Balaraba. Lokacin daya sauke ya iska ta cikin tashin hankali da mawuyanci hali. Sosai yaji tausayin ta ama bazai iya cigaba da zama da ita. Maganan gaskiya inya cigabada zama fa ita to tabbas zai cutar da ita kuma Allah bazai barshi haka ba. Saboda haka ya bata takarda. Ya yi zaton zata tayar da hankali amma sai yaga tsabanin haka. Kuka kawai take tana share majina da k'ara neman gafarar sa kan abubuwan data aikata masa. Daddy yace ya yafe mata . Gidan da take zaune ya bar mata shi da mak'udan kuɗi. Duk wani abu daya san zata buƙata ya ajiye mata. Bai kuma barta ba saida ya tura jirgi aka d'auko Asiya dake shi kuma Isma'il aka kaici asibitin kwakwalwa don bashi taimakon da yake bukata. Ko da wannan kad'ai Daddy ya gama mata komai. Bata da wani baki da zata gode masa. Haka ya k'ara nemo mata mutane da zasu dinga bata kulawa duk da yasa an kawo mata had'addiyar wheelchair tun daga waje. To Jadwah dai cikin watan ta fara wani irin laulayi mai wuya. Kullum ciki zazzaɓi take ga barci kaman kasa. Da kyar take d'aurewa fita sauke farali. Gwagwo da Ammi da suka fuskanci halin da take ciki suka fara saka ido Sosai a kanta wajen ganin sun bata kulawa yanda ya dace. Haka gogan duk inda tasa kafa yana nan. Duk da kasancewa ana tare da iyaye ne bai hana Moha duk inda ya ganta ya danne ya yi yanda yaga dama da ita ba. Babu abunda ya damesa. Ita ce dai zai bari da kunya kaman ta nutse. Bata tab'a sanin haka Moha keda mugun jaraba ba. Musamman ma yanzu da take d'auke da juna biyu ta sake masa wani irin dad'i ga gyara da take sha Kullum wajen Ammi irin nasu na larabawa. Sunana Saudi kanwar Ammi ,Ain ta iyayen ta suka zo sauke farali. Sosai Ammi taji dad'i ta nuna musu Jadwah da Baba da a yanzu Moha ya mayar dashi tamkar uban daya haifeshi. Koda yaushe idan baya tare da Jadwah to yana tare da Baba. Har shagwaɓa zakaga yana yi masa wani lokacin Jadwah saidai ta zuba masa ido tana kallon ikon Allah. Da gaske dai ana kwatar iyaye tunda gashi ita ya kwace mata nata uban. Zuwan Ain, Jadwah ta fara fuskantar yanda take yawan kallon Baba da yanda take jin matsanancin kunyar sa. Aina budurwarce don bata wuce 25 to 26yrs. Yarinya ce kyakkyawar gaske gata da hankali da nutsuwa. Duk da cewa shima Baban ba baya ba don su Shuwa Arab ne. Daga shi har Mamanta. Duk da shekaru sunja amma idan ka kalli Baba baza kace yana da y'a kaman Jadwah ba. Har yanzu da kyan jikinsa. Dagwas yake abunsa gwanin sha'awa musamman ma yanzu da hutu da kwanciyar hankali suka samu. Har wata y'ar kasaumba ya tara a fuska data k'ara masa kau. Sak kamansa ta larabawa ta fito. Numfashi ta fesar a hankali tana kallon Moha dake kwance gefen sai ajiyar numfashi yake duk ya had'a zufa kaman ba babu Ac a d'akin. A hankali ta matsa a kwantar da kanta kan faffaɗan k'irjinsa tana shafawa zuwa gefen fuskarsa. Idonsa dake a lumshe ya buɗe ya watsa mata da predator look muryar sa a mugun hankali yace "Kina buƙatar wani round d'in ne Baby?" Kai ta girgiza tana d'an murmushi tace "Love. Me ka ke tuni yake faruwa a Mind d'in Ain.?" Ido ya zuba mata sai kuma ya yi y'ar dariya yace " that girl is very clueless. Babu wanda bai fuskanci abunda take ba idan tana gaban Baba. Kowa ya sani harta Daddy jiya bayan mun dawo daga masallaci yacemin gulma. " Y'ar dariya ya k'arayi yana k'ara matse cikin k'irjin sa ya cigaba da cewa "Mahaifin Ummi sunyi magana da Daddy yace zai tuntu'bi Baba da maganan. Gani nake kaman bazai amince da hakan ba. Baby please ki nunawa Baba age doesn't matter. Wannan sunna ce ya yi Ain tana sonshi wlh ko makaho ya shafa zaiji. Shima kuka Baban nasan ya fuskanci hakan shi yasa ya rage zama a cikin gidan." Numfashi Jadwah ta sauke a hankali. Tabbas zatayi wa Baba magana. Indai saboda ita ne karya damu ya yi auren sa. Don Ain ba yarinya da za'a jefar bane. Babu abunda yafi burgeta da yarinyar sai matsanancin hankali da nutsuwa da take dashi gata da ladabi. Duk da cewa ta girmi Jadwah amma Aunty take kiranta. Bakin Moha da taji a nata yasa ta sauke ajiyar zuciya ta tura hannu cikin gashin kansa daya k'ara tsayi da laushi. Kwana biyu da yin maganan da Moha ta samu Gwagwo da batun. Itama maganan da tayi kena tace ai sunyi magana da Mahaifiyar Ain d'in don Ain ta sanarwa dakowa tana son Baba. Saboda haka zata samu Baba da maganan. To alhamdulillah yau salla baifi sati ba. Bayan ansha ruwa duk sun hallara a falon ana karyawa. Da yake yai ranan juma'a ce nan da nan aka sha ruwa. Ain data ci kwalliya cikin wata had'addiyar laffaya dataji tsone mai hula ta sauko sai zuba kamshi take ta ko ina. Kai tsaye wajen Baba ta nufa ta durkusa har k'asa tana gaida shi. A karo na farko Jadwah taga matsanancin kunya kan fuskar Baba Sam yak'i kallon inda take amma bai hana kaga walwala da farin ciki kan fuskar sa ba. Bayan ta gaisheshi tabi kowa ta gaisar har iyayen ta sannan ta miƙe cikin nutsuwa ta fara zubawa Baba abinci kan plate. A hankali ta jiye masa gabansa cike da kulawa . Mamaki kaman zai kashs Jadwah ganin Baba ya d'auki abincin yana ci a kunyace. To daga Ammi da iyayen ta har Moha babu wanda ya damu da hakan ,dan wannan al'ada ce ta larabawa ko gaban wa suke babu ruwan su da nunawa mazansu ko matansu kulawa. Ta k'arkashin table Moha ya zunguri Jadwah dake kallon yanda Ain ke bawa mahaifin ta kulawa kace su kad'ai ne a falon. Ku ruwa ya mik'a hannu zai d'auko zatayi saurin kai hannu ta rigasa ta zuba masa sannan ta mik'a masa cikin girmamawa. Cikin kunne taji Moha yana cewa "Congratulations step mom. Baba just get married " Ido Jadwah ta zaro tana kallon Baba. Ashe shi yasa yaki kallonta tunda suka hallara a nan. Murmushi ne ya kwubce mata na tsantsan farin ciki. Alhamdulillah ta furta cikin ranta. Miƙewa Moha ya yi yana goge baki ya wuce zai bar falon. Juyawa ya kalli Jadwah da bata da niyar tashi yace "Baby. Ina son magana dake pls" Da ido Jadwah ta bishi don tasan maganan. Kai ta jinjina shi Sam bayajin kunya ya nuna yana buƙatar ta a gaban kowa. Gwagwo ta zuba mata harara tana cewa "Ba kiranki naji yanayi bane" Baki ta d'an turo ta mik'e a d'an kunyace ta haura sama. Tana shiga d'akin ya fisgota da sauri ya had'a da k'ofar ya matse yana bi da wasu fazafan kiss. Tuni Jadwah ta fara fita hayyaci tana maida masa martani. Sket nata dake jikinta ya fisge shi da k'arfi ya d'aga ta saman kugunsa. Bakinsa cikin nata ya shige ta cikin zalama kaman wani mayuunwaci. A tare suka sauke wani irin numfashi Jadwah ta maida kanta ta kwantar jkin k'ofar ido a lumshe. Tura kansa ya yi cikin wuyanta ya cigaba da lasar tana bugunta kaman babu gobe. To washegari da kyar ta kwace daga jikin Moha dake ta sharar barci ta shiga tayi wanka ta shirya cikin doguwar riga mai kyan gaske mara nauyi pitch colour. D'ankwalin rigar ta d'aure shi a kanta. Fitowa tayi bayan ta gyara masa kwanciya da k'ara rufa maaa bargo. Kitchen ta nufa da sauri don zuwa d'ura musu abinci kaman yanda take yi. Turus ta tsaya k'ofar kitchen tana kallon Ain. Sanye take da wata arniyar riga da wando mai kama na Pakistan ta yane mayafin kayan a dogon gashinta. Hannu ta yasha jan lalle da awarwaro na gal. Kallo d'aya zakayi mata kasan cewa komai tana yinsa ne cikin dakiya. Wani irin banbarakwai Jadwah taji na tuna cewa Baba ya kwanta da Ain. Sai taji wata matsananciyar kunya itama ta rufeta. K'ok'arin juyawa tayi ta fice sai kuma ta fasa tana ganin bai kamata ta bar Ain tayi wanna aikin ba. Numfashi ta fesar ta shiga da sauri tana cewa "Aunty Ain. Barka da asuba" A hankali Ain a juyo cike da kunya ta ran sunkuyar da kai muryar ta a sanyaye gata a dashe kaman wacce take ciwo tace "Ina kwana?" Sai Jadwah taji wani iri tayi saurin kama hannun ta tana cewa "Haba Mummy. Nifa yanzu y'ar kice. Meya kawo ki kitchen kuma yanzu da sassafen nan. Wannan aikina ne. Ki je ki huta don Allah ki barshi zan cigaba" Juyowa Ain tayi zace wani abu suka ji muryar Baba yana kira kaman danshi aka rad'a mata sunan. A hankali suka juyo gaba d'ayan su suna kallkn Baba dake tsaye bakin k'ofar cikin manyan kaya. Ya yi kyau abun har ba'a cewa komai. Kallon da yake jefan Ain dashi saida Jadwah taji wata matsanancin kunya ta rufeta. Jadwah ya kalla dake gaidashi fuskarta cike da murmushi. Shigowa ya yi cikin kitchen d'in ya kama Jadwah ya rungume yana sauke ajiyar zuciya idonsa kan Ain dake kallon k'asa. Murmushi ya yi ya janye Jadwah cike da son y'ar tasa yace "Kin kwana lfy Habibty. Ya kwanan jika na?" Bata bashi amsa ba sai kai data k'ara sunkuyarwa. Janyeta ya yi daga jikin sa ya kama Ain yana cewa "Muje Ain. Y'ar ki zata k'arasa" Badan a Ain taso ba tabi Baba suka fice daga kitchen d'in. Murmushi Jadwah tayi ta juya ta cigaba da girkin. Bata yi cikakken minti biyu ba cikin kitchen d'in taji an rungume ta ta baya. Numfashi ta sauke a hankali tana shak'ar daddad'an kamshin turaren sa mai kashe mata jiki. Gashin kansa dake jike da ruwa ya d'an saukar mata gefen k'afad'a. Hannu ta kai a hankali ta shafi gefen fuskarsa. A haka ta gama girkin yana mak'ale a jikinta kaman zai maida ita ciki. 9MNT Ltr. Yau gaba d'ayan su suka dunguma zuwa Azare sakamakon mutuwar Balaraba data riske su. Sosai sukaji mutuwar ta ta. Jadwah dake fama da tsohon ciki babu yanda baiyi da ita ba ta yi hakuta zauna tak'i ga Ain itama dake d'auke da nata cikin d'an wata biyar. Sun tausayawa Asiya data rame ta jela ta fita hayyacin ta. Isma'il dai abun ya yi tsanani sai asibitin mahaukata aka kaishi. Yanda taga Moha na nan da nan da Jadwah sai nadama da dana sani suka rufeta. Da ace itama tayi hak'uri bata bi san zuciys ba da wata k'ila itama tana cikin wannan soyayyar. Har suka bar gidan Asiya kuka take sosai. Bayan anyi kwana uku dangin Balaraba dake zaune a kano suka zo suka tafi da Asiya. Kaman Asiya, haka itama Amina karfi da yaji ta zama y'ar kauye. Tayi sanyi da laushi ga uban baki da tayi. Tun tana kuka harta saduda. Saida taci bak'ar wuya a can sannan mahafinta ya dawo da ita gida. Sosai kuwa tayi hankali. Burinta a yanzu bai wuce taga Moha da Jadwah ba ta nemi gafarar su. Ina cikin mota za suyi Airport don wucewa Dubai. Nakuda ta tasowa Jadwah dagan dagan. Hankali a tashe suka juya da ita asibiti. Allah da ikonsa suna zuwa ta haufi sankaceciyar Baby Girl nata mai tsananin kyau. Kai murna wajen Moha dasu Gwagwo abun ba'a cewa komai. Ranan asibitin saida aka san Jadwah ta haihu. Don Daddy da Moha haka suka dinga kyautar gidaje da kujerar Hajji. Garin azare kuwa ya d'auka labarin ya riske Amina. Ya Huzaifa tasa a gaba ya taimaka ya kawota taga Jadwah ta nemi gafarar ta kafin subar k'asar. Bai musa ba ya kawota a motar sa. Lokacin kuwa suna ta shirin barin asibitin. Sosai Moha ya b'ata rai ganin Amina. Duk da mutanen dake gurin haka ta durkusa har k'asa tana kuka da neman gafarar sa. Yace shi tuni ya yafe mata. Sanda taga Jadwah ta da irin kyau da girma data kara ta k'ara rushewa da kuka. Sosai take dana sani ina ma dai bata bari shed'an da Saudat sunci galaba a kanta ba. Tayi tunanin zataga wani abu kan fuskar Jadwah sai taga akasin haka. Sosai Jadwah tayi murna da ganin Amina sainan da nan take da ita kace babu wani abu daya tab'a had'asu. Hakan ya k'ara sa jikin Amina sanyi. Yanzu kam yasan cewa ita da Jadwah tafi k'arfinta. Amma ita Jadwah Sam bata nuna mata komai ba. Saida tabi ta nunaw Ummi da Gwagwo ita har Ain . Kowa ya amsheta fuska da walwala. Kaiconta ita Amina tayiwa kanta. To a daren suka bar Azare zuwa Dubai. Acan akayi walima da kayi wajen sati ana celebrate na zuwan Aishwarya duniya. Sunan Mama taci. Baba sosai ya yi kuka na tunawa da moyiyarsa har saida Ain ta nuna kishinta a fili. Murmushi Baba kawai ya yi yana rungume Aishwarya yanajin so da kaunar ta cikin dukkanin wasu sassan jikinsa. Yawancib walimar da akayi sadakace da kuma saukar Qur'ani. Jadwah taga gata da kulawa. Banda uban kyauta da Moha da Daddy sukayi mata harma da Ummi. Gidaje, motoci kai harma da jirgi duk sun bata. Sannan Moha yasa ake gina gidan Marayu da makarantu da sunan ta. Alhamdulillah rayuwa babu abunda zasu cewa Allah sai godiya. Watan Aishwarya biyar Ain ta sankota nata Baby boy d'in kyakkyawan gaske dayaci sunan Khalilullah. Kai murna wajen Jadwah kace itace ta haihu. Finally zata zamu kani itama da zasu dinga shawara. Some years later. A guje Khaleel ya shigo Aishwarya biye dashi tana kuka. Aishwarya a yanzu dake da shekara biyar Khaleel kuma hud'u da. Falon suke zagayawa yana mata gwala sai rusa kuka take. Baba dake zaune yana karaton jaridar daily trust ya ajiyeta gefe ya juyi yana kallonsu yana kira. A guje Khaleel ya d'ane Baba yana dariya. "Me kayi mata Khaleel? Baka ga yaya bace" Baki ya zumbura yana cewa to "Daddy ba ita bace nace ta bani Baby Adeel tak'i. Wai ita kaninta ne. Shi ne nima na d'auke mata Teddy ta" Kama Aishwarya Baba ya yi ya rungume yana lallashi yace "Shikenan ya isa. Jeka d'auko mata Teddy nata yanzu ko muje na siyo miki wata ko " Ai kuwa ta ware ta fara tsalle Khaleel ya b'ata fuska yana kumburi. Ain ta fito daga d'akin riƙe da Simran dake d'an shekara d'aya. Da azama Baba ya karbi yaron yan sumbace ta suka fito sai sukaci karo da Jadwah da Moha da dake k'ok'arin shigowwa sashen nasu. "A'a Baba fita zakuyi ne" Eh "yace yana wuce k'ok'arin wuce su. Da sauri Moha yace "Dama zamu wuce ne muka zo yi maka sallama" Tsayawa ya yi yana kallon su doj har yanzu yana jin nauyi ace shi yana haihuwa y'ar sa na haihuwa. "Amma dai a nan zaku barmin Ashwa ko" Murmushi sukayi gaba d'aya ita dashi Jadwah tace " eh Baba. Sunyi hutu ne. Kasan kuma yanayin hutun su ba irin namu na Nigeria ba. Tana nan har a koma makaranta " Ai kuwa yaran suka daka tsalle suna murna. Aguje suka wuce wajen mota Baba ya bisu yana kira. Da kallo suna bisu Moha ya k'ara matse Jadwah cikin k'irjin sa da Adeel dake hannun sa sai wangale baki yake. Sunbatar goshinsu ya yi cikin kunne yace mata "I love you". Murmushi tayi ta juyo suka had'a ido. Wani kallo suke jefen juna dashi kafin su shige cike don yiwa Ain sallama. END. ALHAMDULILLAH. MUN GODE ALLAH DAYA BAMU ARON LOKACI HAR MUKA GA KARSHEN WANNAN LITTAFI. INA GODIYA GAREKU MASOYANA NA FILI DAN B'OYE. ALLAH YA BARMUN KU. KURA KUREN DAKE CIKIN WANNAN LITTAFI ALLAH YA YAFEMU YASA MU AMFANA DA ABUNDA KE CIKI. SAI MUN SAKE HAD'UWA SABON WANI LITTAFIN NAWA INSHAALLAHU. INA GODIYA❤ ASHANTY LOVE .