𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 LAMARI 𝐏𝐆 1. K'aton gida ne dake d'auke da part ɗai-ɗai har gudu uku. Haɗeɗɗen gida ne na gani na faɗa abun sai wanda ya gani. Daga d'an gefen gate d'in gidan k'aramin flat house ne mai d'auke da d'aki biyu. Ciki da falo sai banɗaki. Flat d'in na da y'ar baranda da aka kewaye da tayels gefen sa kuma fanfo da aka yi masa d'an semint aka zagaye wajen fanfom. Yarinya ce da bata wuce shekara 17yr durkushe gaban fanfom da kwanaku gaban ta tana wankewa. Hijabina a jikinta Ash colour mai hannu daya kai mata har gwiwa. Daga gefe cikin barandar babban mutum ne a kwance kan tabarma gefen sa radio na aiki. A hankali ta d'ago karo na ba adadi ta kalli mahaifin ta dake kwance. Kwana biyu yana fama da d'an zazzabi da ciwon k'afa. Dogayen yatsun hannun ta ta kai goshin ta dake cike da gashi yala-yala da suka kwanta . Gumi ta sharce saboda rana yau da ake mai zafin gaske. Yanayin garin na hunturu. Ana cikin tsakiyar zafi musamman yau daya kama ranan juma'a. Cike da nutsuwa ta maida kanta ta cigaba da wanke-wanke da take tana Allah-Allah ta gama ta d'ora musu abincin rana. Horn da akayi daga can bayan gate d'in gidan yasa ta ajiye kwanan da sauri ta miƙe har tana tuntu'be ganin mahaifin nata na k'ok'arin miƙewa. Da muryar ta mai tsananin sanyi tace "Baba bari na buɗe " Murmushi ya yi yana kallonta ta nufi katon gate d'in ta fara k'ok'arin buɗewa. Yasan zata iya buɗewa tunda wani lokacin tare suke buɗeshi. Gate d'in irin mai biyu ne da k'ofar in an buɗe ta ta tsakiya sai ta buɗe kaman littafi. Yana kallo ta cire sakatar taja b'ari d'aya gefe ta koma d'aya b'arin shima taja shi gefe. Dankareriyar Prado jeep ce ta sawo kai cikin gidan bayan ta k'ananan motocine Honda sports biyu. Da ido tabi shegun motocin da suka shigo gidan har wajen k'aton parking space dake cike da motocin na kece raini. Numfashi taja ta juya tana k'ok'arin maida gate d'in ta rufe. Daga can b'angaren parking space d'in Bodyguards ne suka fito daga cikin k'ananan motocin ko wanne sa sanye da suit bak'i. A hanzarce d'aya daga cikin su ya matsa jikin prado d'in ya buɗe gidan baya. Hamshakiyar macece ta fito daga cikin motar da a k'alla zatayi shekara 40 zuwa da biyar. Duk da shekaru da suka fara ja, saboda kuɗin da jindaɗin rayuwa baza kace takai haka ba. Wani arnen less ne a jikin ta da yake kudan kuɗi an kashe shi da d'inki da kana gani kasan yaci Naira. D'an yololon mayafine a jikinta pink colour daya shiga da leshen jikinta. Mayafin yane yake gefen k'afad'ar ta. Wuyan ta zuwa hannun ta shegun gwala-gwagwalai ne kaman wacce tayi wanka dasu. Dankareriyar Louis VUITTON jakace a hannun ta da had'addiyar Samsung galaxy Fold. D'aya b'arin da aka buɗe. Kaman wannan data fito itama hamshakiya ce taci ado kaman mazu zuwa gasan kyau. Tunda ta fito daga motar idon ta ke kan Jadwah dake k'ok'arin maida gate ta rufe. Da wani irin yanga da kasaita ta juyo ta kalli d'aya matan . "Wai Hajiya Balaraba wacece wancan yarinyar ne?" Wadda aka kira da Balaraba ta d'an yatsina fuska tana k'ok'arin wucewa ta shiga cike tace "Yarinyar maigadi ne" Kallon ta matar ta k'ara kaiwa kan Jadwah da yanzu ta matsa can wajen wanke-wanken ta ta cigaba. Kallo d'aya tayiwa yarinyar ta hango tsantsan kyau tattare da ita gata da k'ananan shekaru. Kai ta jinjina ta wuce ta shiga ciki. Katon falon k'asa ta samu H Balaraba zaune kan kujera gabanta lemo ne mai sanyi tana d'an kurba. Falon babu wani tarkace a ciki amma kayan da aka zuba masa kayane na mak'udan kuɗi. Guri ta samu ta zauna yarinyar dake kula da cikin gida ta dawo d'auke da ruwa da lemo cikin jug ta ajiye gaban ta. Lemon ta tsiyaya cikin cup ta fara jika mokogaron ta ,kafin ta maida hankali kan Balaraba dake ta faman danna waya tace "Wai ya akayi ban taɓa ganin ta ba tunda nake zuwa gidan nan?" D'agowa tayi daga kallon wayar da take ta watsa mata ido cike da tuhuma tace "Wai menene ya dame ki da yarinyar nan ne. Na gaya miki yarinyar maigadina ce. Bata dad'e da dawowa gidan nan ba bayan Mahaifiyar ta ta rasu wata bakwai da suka wuce. Na sanki Suwaiba. Yarinyar is off limits kaman Asiya. Kar ki zubarmin da mutunci. Kiyi duk abunda zakiyi da wasu amma banda ita. " Wata y'ar dariya H Suwaiba tayi tace " dole na kyasa yarinyar tayi. Kin ganta kuwa?. Gaskiya baza ki yimin katanga da nama na ba. Tunda ke kin k'i ki shiga wannan harkar. Baki san abunda ki ke missing ba wlh. Akwai sugar yanda baki tunani" Baki Balaraba ta tab'e rai a d'an b'ace tace " eh bana ra'ayin hakan. Muyi duk abunda zamuyi amma banda wannan harkar taki. Ina k'ara gaya miki ki kyale yarinyar nan kar ki zubarmin da k'ima wajen Ubanta dake ganin girmana" Baki Suwaiba ta tab'e bata ce komai ba, cikin ranta tana kyestima abubuwan da zatayi wajen cimma manufarta. Zama Balaraba ta gyara fuskarta very serious tace "Wai kinsan d'an iskan yaron nan duk d'awainiya da nake dashi har yanzu ya gagara d'aukata uwa. Mene ban masa ba? , ni naci kashin sa ,naci fitsarin sa tun yana tsumma. Duk wannan abun bai gani ba. Ganin sa ma kawai idan zanyi sai nayi ta masa magiya da roko?" "Taya ki ke so ya gani tunda baki gina shi kan tarbiya mai kyau ba. Baki d'ora shi kan sanki da tsoron ki ba?,Ki gaggauta dai ki san yanda zakiyi ki mallakeshi kaman yanda ki ka mallake uban sa kafin ya hau kan kujerar nan. Idan Asiya ta aure shi kinga ko ta ina kece a sama. Kin riƙe uba kin riƙe d'a sai yanda ki ka yi" Numfashi Balaraba taja mai zafi tace " dalilin kenan da yasa nace kizo. Zanyi duk yanda zanyi na shawo kansa yazo Nigeria yanda aikin zaifi tafiya da kyau. Ina so jibi ki rakani wanjen JALLI yamin aiki" Murmushi Suwaiba tayi "angama" kai Balaraba ta d'aga ta miƙa hannu jikin kan tebir ta d'auki wayarta ta dannawa wata number kira. Babu jimawa saiga d'aya daga cikin masu tsaron ta ya shigo a sukwanne. Yana shigowa ta miƙe ta kalli Suwaiba dake zaune tana murmushi. "Bari na shiga daga ciki na d'an matse gajiya" Da y'ar dariya ta shak'iyanci tace " a fito lafiya". Da ido ta bisu har suka haura sama. Kai ta k'ara girgizawa tana tunanin da ita da Balaraba wa yafi shed'anci?. Kaman wadda ta tuna da abu ta miƙe da sauri ta haura sama tayi wajen balcony dake da clear view na compound d'in gidan har k'ofar d'akin Baba Maigadi. Zaune ta hango ta tana tankad'e fuskar ta d'auke da murmushi. Da alama maganan da mahaifin nata yake mata ne yasa ta wannan murmushin. Tana gamawa ta miƙe ta shiga d'aki bata jima ba ta fito riƙe da d'an bokiti a hannun ta mai murfi ta kalli Mahaifin nata. "Bari na kai mana markad'e Baba. Nasan yanzu an sakko daga masallacin" "To a dawo lfy. Allah ya tsare" Cike da tsananin jindaɗin Addu'ar sa ta amsa da Amin fuskar ta d'auke da murmushi . Murmushin da tayi ya bada daman ganin dimples nata da suke lub'awa koya ta motsa fuska. Harta fice idon Suwaiba na kanta tana kissima abubuwa da dama. K'oda ta fito a hankali take tafiya cike da nutsuwa har gidan da zata kai markad'en dake d'an gaban layin su kad'an. Layin data tarar yasa ta ajiye nata, ta fito tayi bakin kasuwa tasan yau juma'a kasuwa naci sosai. Chanjin dake hannun ta ta siyo musu magi ,gishiri da d'an sauran kayan kamshi don wanda ta siyo ya k'are. Hardasu daddawa da busheshshen kifi. D'an canji daya rage ta siyo musu d'an nama na dubu d'aya tana tunanin yaushe rabon data ga nama da ido bare a miya. Musamman ma saboda rashin lafiyar Baba bakin babu dad'i tasan zaiji dad'in tuwon sosai. Bata jima ba ta fito daga kasuwar ta koma gidan markad'en ta tarar har anyi mata nata. Dauka tayi ta fito bayan ta biya kuɗin. Tana fitowa ta tsaya cak tana kallon bak'ar motar dake fake k'ofar gidan data lura tun data fito daga kasuwa motar ke binta amma bata bawa abun muhimmanci ba. Kyakkyawan saurayi ne d'an fari jingine jikin motar cikin manyan kaya. Yana ganin ta ta fito ya saki murmushi ya d'an matsa daga jikin motar ya matso ida take tsaye. Fuskata ta b'ata tana kallon sa yana mata sallama. "Assalamu'alaikum warahmatullahi wa barkatuhum" Saboda sanin muhimmancin sallama yasa ta amsa masa fuska babu walwala Ciki-ciki. D'an murmushi ya yi mai k'ayatarwa yace "Kiyi haƙuri baiwar Allah nasan na takura ki, amma bazan iya barin ki tafi ba tare da nasan sunan ki da gidan ku ba. Sunana Junaid" "Hmm, kayi hak'uri bana tsayawa a waje" Tana gama fad'in haka ta wuceshi da sauri bata jira abunda zaice ba. Murmushi ya yi ya shiga mota yabi bayanta. A ransa babu abunda yake cewa face yaga matar Aure. Har k'ofar gidan Balarabe ya bita. Mamaki sosai ya kamashi ganin ta buɗe k'aramin gate d'in gidan ta shige. Kai ya jinjina k'afin yaja mota ya tafi tambayoyi kala-kala cikin ransa. Dama bayan ASIYA DA ISMA'IL ya'yan Hajiya Balaraba dake zaune cikin gidan nan akwai wata budurwar ne da bai sani ba?. In haka ne menene alakarta dasu?. Batun yau yasan wacece Hajiya Balaraba da yaran ta ba. Sai Babban yaron Alhaji Balarabe SHAZALI dake zaune k'asar waje. MUHAMMADAN BALARABE SHAZALI da akewa lakab'i da MOHA ko BIG BROTHER. A da zai iya cewa lokacin da suke samartaka sunyi abota da Moha. Bayan tafiyar sa jam'ar Oxford karatune abotar tasu ta dakushe. Kowa da burin daya sa gaban sa. Rayuwar da Moha ya d'auka ne zai iya cewa tayi sanadin da zumuncin su ya b'aci. Kan idon Suwaiba ta shigo. Murmushi tayi tana k'ara gyara zama burinta dai taga ta cire hijabin dake jikinta ta samu daman k'are mata kallo. Ajiye bokitin tayi ta d'an sunkuyo tana cewa Baba "Na dawo Baba. Na d'an shiga kasuwa ne shi yasa na d'an jima" Murmushi kawai ya yi yana kallonta cikin matsananciyar soyayya da tausayi. Gani yake a matsayin sa na Mahaifin ta ya kasa sauke wannan nauyin da Allah ya d'ora masa kan ya'yan sa, sai ita keta d'awainiya dashi. Da ido ya bita yana k'ara alfahari da Allah ya bashi y'a d'aya tak, tamkar dubu. Abunda take yi ko wasu mazan Albarka. Komai nata irin na mahaifiyar ta ne. Hak'uri, juriya, sanyi da d'aukan komai ba komai ba. Ita gaba d'aya rayuwar nan bata gabanta. Bata d'orawa kanta son abun duniya ba bare har ya kaiga shagalar da ita. Tuwon masara ta d'ora musu miyar d'anyen k'ub'ewa. Ita kanta H Suwaiba dake can nesa dasu kamshin tuwon har inda take zaune sai had'iyar yawu take ranta ya yi matuƙar biyawa dashi. Musamman yanda taga tuwon nan tas-tas dashi ya tuku. Tana kallon yanda ta zuba musu cikin kwano mai kyau ta miƙawa Baba dake zaune fuska d'auke da murmushi sai shi mata Albarka yake. Suna gama cin tuwon ta had'a kwanukan ta wanke sannan ta gyara gurin ta d'orawa mahaifin ta ruwan wanka ta kai masa bayi. Ita ta taimaka masa ya miƙe ta kaishi har k'ofar banɗakin sannan ta juya ta shige d'aki bayan ta d'aura alwala. Har cikin ran Suwaiba rayuwar su ta birge ta matuƙa. Gashi dai basu da komai, amma suna cikin nustuwa da kwanciyar hankali. Haka ta lalace tan aikin kallon Jadwah da Mahaifin ta da basu san tana yi ba. Babu azahar bare la'asar ga magriba, amma sam bata damu ba, kuma babu alamun zatayi. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ O8140754777. Chat me up wannan number ga duk maison payment. 𝐏𝐆 2. Da wuri ta kwanta saboda makaranta tahafiz da take zuwa duk ranan asabar da lahadi. Tana yin sallan isha ta taimakawa Baba ya shiga d'aki ya kwanta yana lazimi har baci ya kwashe shi . Allah ya taimake su suma suna da wuta kman sauran gidan don har fanka ce dasu ciki da falo. Maganin sauro kawai ta kunna ta k'ara jawa mahaifin nata zanin gadon ta rufe shi zuwa kugunsa kafin ta mik'e ta fito falon inda ta shimfiɗa y'ar tabarma tayi shimfiɗa a kai. Babu yanda Baba baiyi da ita ba kan ta koma d'akin ta dinga kwanciya kan katafir tak'i. Ita tafi son kwanciyar k'asa. Zama tayi ta cire hijabin dake jikinta ta cire riga atamfar dake jikinta ta musanya da y'ar doguwar riga mara nauyi, kafin ta mayar da hijabin ta samu guri ta kwanta tana Addu'a. Bata jima ba kuwa barci ya yi awon gaba da ita mai nauyin gaske. Wajejen shabiyu na dare ta farka a d'an firgice saboda wani gigitaccen horn da ake a k'ofar gidan. A hanzarce ta miƙe daidai Baba na k'ok'arin fitowa yaje ya buɗe. Da sauri ta tare shi tana cewa "Jeka kwanta Baba bari na buɗe " Kafin yace wani abu ta juya ta fice da sauri. Daga ita har Baban sunsan masu dawowa cikin wannan lokacin na talainin dare. Ya'ya Hajiya Balaraba ne da suke da shegen yawon tsiya. Har mamaki take idan taga irin rayuwar da Asiya da Isma'il suke. Sau biyu kawai ta tab'a had'uwa da Isma'il saboda yawo sai ya yi wata ma baya gida. Asiya ce dai ita duk inda take zata dawo gida koman dare. Koda yake d'aga dan lokacin data dawo gidan bayan rasuwar mahaifiyar ta. Ta lura gidan sam babu tarbiya . Shi yasa take duk iya bakin k'ok'arin ta wajen ganin ta guje wa abunda zai had'ata dasu. A hanzarce ta fito tana k'ok'arin buɗe gate. Had'addiyar BMW ce baka wuluk ta sawo kai cikin gidan. Wani irin fakin motar tayi harbar gidan kafin wata kyakkyawar budurwar ta fito daga cikin motar sanye cikin wando na jeans da farar riga da suka kamata matuƙa. Kannan nata yasha uban gashi doki had'uwawu. Farcen dake hannun ta kuwa sai kaji kaman kayi amai yasha uban polish sai shek'i yake. A zafafe tayo kan Jadwah dake k'ok'arin shiga d'aki bayan ta gama rufe gate d'in. Wani irin fisgota tayi ta dawo baya tana juyowa ta d'auke ta da mari daidai Baba na fito. Hannu Jadwah ta kai kuncin ta ta dafe ranta a matuƙar b'ace tana kallon Asiya dake zuba uban huci. "Ke don ubanki minti nawa nayi tsaye k'ofar gida ina horn. Saboda baki da mutunci har kaman ni zanyi ta horn sai kinga dama zaki zo ki buɗe min k'ofa" Numfashi taja mi k'arfi ta buɗe baki zata mayar mata Baba ya yi saurin katse ta "Kiyi haƙuri Hajiya. Akasi aka samu" Wani irin kallon kyama ta watsawa Baba da Jadwah data ji kaman ta shak'e ta. Zata iya jurar komai amma banda cin zarafin mahaifin ta. Mugun tsaki taja ta tofar da yawu gefe d'aya kafin ta juya a zafafe tayi cikin gida. Da wani irin kunan rai Jadwah ke kallonta zuciyar ta na tarfasa. Muryar Baba taji yana cewa. "Zo ki wuce ki kwanta. Babu komai, kiyi haƙuri " Numfashi taja mai zafi ta fesar. Badan Baba na gurin ba da yau sai ta yagawa Asiya rigar mutunci. Shiru ba tsoro bane. Wucewa tayi d'aki ya biyo ta ya tsaya har ta kwanta kafin ya wuce ciki. Ta jima idonta biyu kafin ta samu barci ya kwasheta. In banda suya babu abunda ranta yake. Shigar Asiya ciki ta tarar da Maman ta dake saukowa sanye da kayan barci fuska babu walwala. Tsayawa tayi kan benen daidai k'afar karshe tana kallon Asiya dake zuba uban huci tace "Menene ki ke fushi" "Wai Mummy kamanni nazo ina horn sama da minti d'aya k'ofar gida ,wannan y'ar iskan yarinya da Baban ta an rasa wanda zaizo ya buɗe min k'ofa saida suka gama shanyani a waje" "Shine ki ke fushi?, amm kinsan dare ne yanzu ko?, daga ina ma ki ke?" A d'an tunzure irin na sakalallun ya'yan tace "Aina gaya miki k'awata Jojo ce tazo daga SOUTH AFRICA. Muna tare da ita " Hamma tayi cike da k'osawa da maganan da suke da y'ar tata tace "To sai kije ki kwanta dare ya yi. Suwaiba na nan kiyi hankali kar ki tashe ta" Kai kawai ta d'aga tana kallon Mummy ta data haura saman d'akin ta. Saida ta tabbatar ta shiga d'aki ta juya da sauri d'akin da take tunanin Suwaibar na nan. A hankali ta d'an kwakwasa kaman minti biyu H Suwaiba ta buɗe sanye da kayan barci a jikinta. Suna had'a iso suka sakarwa juna murmushi da wani irin zalama Suwaiba ta kaiwa Asiya cafka suka rungume juna suna sumbatar kansu. D'akin suka shiga da sauri suka mayar da k'ofar suka rufe harda muk'ulli. Cikin d'an k'ank'anin lokaci suka raba kansu da suturar dake jikin su. Jikin Suwaiba na rawa take cin Asiya kace miji da matane. Banda ihun su da gurnanin su baka jin komai cikin d'akin dake sound proof. Bayan komai ya lafa ne tana kwance kan k'irjin Suwaiba dake cike da uban nono kaman silifas. Sai shafa kanta take zuwa bayanta. Can kuma ta yunƙura daga jikin Suwaiba ta d'auko wandon ta ta fiddo taba ta kunna tana sha Suwaiba na kallon ta kaman ta had'iye. "Na tambaye ki mana Asiya?" Saida ta zuki tabar ta ta juyo tana kallon H Suwaiba "Ina jinki Mom Subee" "Wannan yarinya Maigadin , taya ki ke tunanin zan sameta don yarinya tana da kaya. Tunda na ganta kuma raina ya biya yanda baki tunani. Kinsan ina son yara k'anana kaman ku?" Baki Asiya ta tabe tana zuk'ar tabar ta cikin tsananin gwanan cewa tace "Akwai abunda ya rage ki mata ruwan kuɗi. Irin wannan da ki ke gani mayun kuɗi ne, babu abunda baza suyi ba idan da Naira. Ki kashe mata dukiya tuni zakiga ta bada kai"" Wani irin murmushi Suwaiba tayi na gamsuwa da maganan ta. Asiya ta juyo tana fuskantarta sosai tace "Ya maganan aure na da Big brother ,mom Subee" Y'ar dariya Suwaiba tayi tana gyara kwanciya tace "Wani lokacin sai na rasa me ki ke so tsakanin mace dana miji. Kina son mata kuma kina son Moha?" Wani irin lumshe manyan ido Asiya tayi tana kyestima irin kyau na Moha kafin tace. "Duk ina son su Mom Subee, amma nafi son Big Brother. Big Brother k'arshene wlh. Zan iya barin wannan harkar in har ya aure ni,nasan shi kad'ai zai sauke min dukkanin wata ishin ruwa. Kinsan kuwa yanda mata ke haukawa ce kansa?" Kai Suwaiba ta jinjina tana murmushi. Tabbas kuwa shegen yaron ya yi ta ko ina. Amma ita da yake tayi nisan da bata jin kira had'uwar sa bai d'ad'ata da k'asa. "Kisha kurimin ki. Moha kaman kin sameshi kin gama" Wani irin ihu Asiya tayi ta daka wani uban tsalle ta d'ane Suwaiba . Tuni suka kara dilmiyawa cikin duniyar alfasha. (Allah ya tsare zuk'anta mu dana ya'yan mu da dukkanin y'an uwa musulmi). Sun jima suna murje juna ko mata da miji albarka kafin su saurara ma kansu, Asiya ta tashi da sauri ta saka kayanta ta fice daga d'akin don kar asirinta da Suwaiba ya tono wajen mahaifiyar ta. Washegari k'arfe takwas ta fito sanye cikin dogon Hajabi na makaranta daya kai mata har k'asa. Y'ar jakata ce a hannun ta ta thank you data saka Qur'ani da y'an littafan ta a ciki. K'ofar d'akin ta sami Baba zaune kan benci yana lazimi da charbi a hannun sa gefen sa kuma radio ce yana jin labarai. Durkusawa tayi cike da ladabi tana gaida mahaifin nata. "Ina kwana Baba an tashi lfy ya k'arfin jiki?" Murmushi ya yi mata soyayyar ta na ratsa shi. "Lfy lau alhamdulillah Jadwah, ya naki kwanan?" "Alhamdulillahi Baba. Zan wuce makaranta ga abincin can na had'a maka a d'aki. " "To Allah ya yi Albarka. A dawo lfy" Da Amin ta amsa masa ta miƙe tana k'ok'arin ficewa ta k'aramar K'ofar gate. Kafin ta kai hannun aka turo k'ofar tayi saurin ja da baya ganin Isma'il ne . Fuska a had'e ta wuceshi ya bita da wani mayan kallo bai damu da Mahaifin ta dake zaune gefe yana kallon sa. Tunda Jadwah tazo gidan nan yake bala'in son yarinya, amma sam taki bashi fuskar ma da zaiyi mata magana . Duk hanyar da zaibi don ganin ta kulashi ya yi abun ya faskara. Ga mahaifin ta da in har yana gida to sosai yake sa ido kan y'ar tasa don kareta daga sharrin sa. Numfashi kawai yaja bayan ta fice ya juyo kaman wani yaro arziƙi har inda Baba ke zaune yana kallon sa. Durkusawa ya yi har k'asa cikin girmawa yace "Baba ina kwana?" Tsananin mamaki da tu'ajjabi yasa Baba ya saki baki yana kallon sa ya kasa amsawa. Abune da bai saba gani ba. Yaushe ne Isma'il ya yi hankali?. Kai akwai wata a k'asa. Da kyar ya tattaro y'ar nutsuwar sa yace "Anyi haka Alhaji?. Barka da zuwa bari na buɗe maka gate " Da wani irin sauri kaman yaron kirki Isma'il ya tare shi yana cewa "A'a yi zamanka Baba zan buɗe " Harda wani munafukin murmushi. Shi a ganin sa idan ya nuna musu ya chanza hali, Jadwah zata amince dashi ta kulashi kaman yanda yake buri. Kallon sa kawai Baba yake har ya buɗe gate ya shigo da mota ya fakata kafin ya koma ya rufe gate d'in. Har ya wuce ya shiga ciki Baba na kallon sa yana k'ara neman tsari wajen Allah tsakanin y'ar sa da wannan yaron. Shi kansa yasan zamanta a gidan nan hatsari ne babba. To halin rayuwa da rashin mafita yasa yake zaune da ita a nan. Main falo Isma'il ya same su H Balaraba da Suwaiba harda Asiya suna karyawa kan Family dinner. Haka ya kutsa kai cikin gidan babu sallama bare gaida na gaba dashi yaja kujera ya zauna yana zuba abinci. Dukkaninsu babu wanda ya damu da abunda ya yi hankali kwance suke cij abinci. Can Balaraba ta d'ago tana kallon Isma'il dake cin abincin kaman zai had'a da kwanan babu nutsuwa. Rai a b'ace tace "Wane irin cin abinci ne wannan kaman wani k'aramin yaro?" "Idan kina so na daina wannan dabi'u ki amince nayi aure. Kuma dole ki yarda da yarinyar da nake so" Ya k'arasa maganan da wani mugun murmushi kan fuskar. Ido kawai ta zuba masa bata ce komai ba. Dariya Suwaiba ta fashe da ita daya k'ara tunzura Balaraba a zafafe tace "Kinga halin nasu ba. Shi yasa nake so Moha yazo gari ya saitamin ku. Babu yarinya da zaka aura sai in har nice na baka ita. Kama ajiye batun ko wace yarinya ce a gefe babu kai babu ita. Zab'ina nake so kuma dole kabi umarni " A fusace ya miƙe ya yi jifa da kwanan da yake cin abinci yana zuba uban huci yace "Wlh baki isa ki hanani auren yarinya nan ba. Dole saina aure ta babu wanda ya isa ya hanani auren ta" ( da alama Isma'il yana manta cewa komai da ikon Allah ne yake faruwa). Fuu ya wuce yana jifa da dukkanin abunda yasha masa gaba. "Kinga ni ba. Suwaiba yau zamuyi tafiyar nan kinsan halin Isma'il idan ya kafe kan abu, yana da mugun taurin kai. Haka kawai bazan yarda ya nemo wata yarinya da zata juyashi ba. Tun abun baiyi nisa ba ina buƙatar Moha don shine kad'ai zai tsawatar masa" "Maganan da nake son yi miki kenan" Suwaiba tace tana kurb'an tea. Asiya dai tunda ta zauna bata ce uffan ba. Hankalin ta gaba d'aya na kan wayarta tana chat da Jojo. Tafe suke da k'awar ta Amina bayan sun taso daga makaranta. Amin y'ar makocin sune. Yarinya ce data fito daga Babban gida amma sam bata da girman kai. Tunda taga Jadwah take son ta saboda nutsuwar ta da hankalin ta. Amina ta jima tana son Moha. Tun tana k'arama take masifar son shi gashi shi kuma baima son tanayi ba. Sau d'aya ne suka tab'a had'uwa da ita lokacin tana shekara 13 a lokacin ne ya bar Nigeria ya koma Italy da zama saboda karatun sa. Kallon Jadwah tayi tana murmushi a karo na ba adadi tana k'ara gaya mata irin son da take wa Moha. Da irin mafarke-mafarke da take a kansa na kasancewa matarsa. Baki Jadwah ta d'an tabe tana cewa "Kin gamu da aiki wlh. In ba haka ba. Ina amfanin son wanda baisan kana yiba" D'an murmushi Amina tayi mai d'an ciwo daidai suna tsayawa k'ofar gidan su ta juyo tana kallon Jadwah tace "Baza ki gane abunda nake nufi ba sai ranan da ki ka ganshi. Ina nan ina Addu'a Allah ya dawomin dashi nan kusa" "Hmm, to Allah ya kyauta bari na wuce ni kar Baba yaga na dad'e" "Aikuwa kwana biyu ban samu na shigo mun gaisa da Baba ba. Ki gaidamin shi don Allah kafin na shigo" Sallama suka yi ta wuce da sauri Amina ta shiga gida. Turus ta tsaya tana kallon yayan ta Junaid dake tsaye bakin k'ofar alamun ya dad'e a gurin. Yana ganin Amina ta shigo ya yi saurin riƙe ta yana cewa "Ina ki ka san wannan yarinyar?" Da mamaki tace "wai Jadwah?, kawata ce ai sosai. Suna zaune ne gidan su Big Brother " Sata ya yi a gaba saida ta gaya masa dukkanin abunda ta sani game da Jadwah da Mahaifin ta. 𝐏𝐆 3. Tun daga nesa ta hango Baba dake k'ok'arin buɗe gate alamun za'a fita da mota. Da azama ta k'arasa bakin k'ofar ta taimaka masa suka buɗe. Daga cikin motar da H Balaraba da Suwaiba ke zaune . Suwaiba ta d'an d'aga murya tana kiran ta. Matsawa tayi jikin motar cikin girmawawa tace "Ina wuni Hajiya" Murmushi Suwaiba tayi tana kallon Mummy Balaraba data mugun had'e fuska. "Lfy lau Y'an mata ya. Ya sunan ki" Babu tunanin komai tace "Jadwah, Hajiya " "MashaAllah , sunana mai dad'i " Kafin ta k'ara cewa wani abu Mummy Balaraba ta bawa direba umarni yaja mota. Da sauri Jadwah ta matsa gefe tana kallon motar data fice ta mayar da gate d'in ta rufe. A d'an fusace Suwaiba tace "Ya haka ina magana da yarinyar zakice aja mota?" "Suwaiba, ina k'ara gaya miki ki fita harkar yarinyar nan karmu samu matsala dake" Ran Suwaiba a matuƙar b'ace ta yi kwafa bata ce komai. Tace duk abunda zatace amma bata isa ta hanata kauda kwad'ayin ta kan yarinyar. Saida ta fara ajiye jakarta ta makaranta sannan ta fito riƙe da foam a hannun ta ta durkusa inda Baba ke zaune fuska d'auke da murmushi tace "Baba ga katin mu na saukar Qur'ani nan da wata biyu masu zuwa inshaAllahu " Da matsanancin fara'a da farinci ya karb'a ransa na kissimamasa hanyoyi da zaibi wajen ganin ya ajiye y'an kudade masu yawa da zai tara idan lokacin saukar yazo. InshaAllahu zaiyi bakin k'ok'ari wajen ganin ya yi mata abubuwa da iyaye ke yiwa ya'yan su a irin wannan rana mai Albarka da kuma farin ciki. Don haka tafiya ta kamashi zuwa Kano inshaAllahu wajen y'an uwa ko Allah zaisa a dace. Albarka ya yi ta shi mata yana yi mata Addu'o'i na samun nasara. Farin ciki wajen Jadwah abun sai wanda ya gani. Haka ta koma d'aki ta chanza kaya zuwa doguwar riga da d'an k'aramin hijabi. Tana gyara wake don d'ura musu abincin rana Isma'il ya fito yasha manyan kaya. Blue d'in shadda d'inkin tazarce da bak'in takarmi mai yatsa sai bak'ar hula. Babu laifi ya yi kyau tunda abune da bai saba sawa ba. Har k'ofar d'akin nasu ya k'araso riƙe da mukulli ya durkusa kusa da Baba dake kallon sa ,Jadwah tayi mugun b'ata rai tana gyara wake bata kalli inda yake ba. "Barka da hutawa Baba" "Yauwa Alhaji Isma'il. Har an fito ne za'a fita?" Kai ya d'an sosa yana cewa " eh wlh Baba zanje d'aurin auren wani aboki na ne da za'ayi k'arfe d'aya " "To MashaAllah. Allah ya sanya alheri. A dawo lafiya " Har cikin ransa zaka san yaji dad'in Addu'ar, saboda wani murmushi daya kufce masa ya miƙe yana kallon Jadwah da ko kurar sa bata kalla ba har ya wuce ya buɗe gate ya shiga mota ya fitar waje, kafin ya dawo ya mayar da gate d'in ya rufe ya fice ta k'aramar k'ofa. Daga Baba har Jadwah babu wanda yace komai dukkanin su ,suka bar maganan su cikin zuci. Tana gama gyara waken ta d'ora musu kafin ta dawo ta daka musu yaji mai shegen dad'i dayaji gyad'ar kamshi da tafarnuwa. Sosai suke hira da Baba aka sarin hirar su kan kakar ta ne Goggo dake zaune can rugarsu a Niger. Wajen k'arfe biyu ta fito shirye cikin kayan su na islamiya. Tana k'ok'arin yiwa Baba sallama, Amina ta rangada sallama ta shigo gidan. Saida suka gaisa da Baba sannan sukayi sallama suka fito. Suna tafe suna y'ar hira Amina nata son ta kawo maganan yayan ta Junaid ,amma ta bar maganan zuwa wani d'an lokacin. Mummy Balaraba da Suwaiba kai tsaye wajen Bauchi suka nufa wajen Jalli na kan dutse. Da yake suna zaune ne a AZARE/KATAGUM dake jihar Bauchi. Tafiya sukayi kaman zasu bar gari kafin su yanke hanya subi dokar daji. Daga Suwaiba har Mummy Balaraba babu tsoro ko d'ar a ransu don hanyace da suka saba bi. Saida suka d'auki wajen awa guda suna shiga cikin kwazazzabai da ciyaye kafin su fito wani katon dutse dake zaune tsakiyar dokan dajin babu gida gaba babu gida baya. Daga d'an nesa da dutsen kad'an direba ya faka motar shi kad'ai zaka kalla kaga tsoro tattare dashi. Fitowa suka yi daga cikin motar suka cire takarmi kafin su durfafi dutsen duk taku d'aya idan suka yi suna wani irin kira kaman musu yaran Chinese. Wannan inkiya ce don su sanar wa da JALLI zuwan su. Wata irin iska ta kad'a a gurin mai tsananin k'arfi, kafin wata irin dariya mai ban tsoro ta k'arade dajin mai tsananin amo da amsa kuwwa. Kaman walkiya wata irin rub'ab'iyar bukka da, da babu ita kan dutsen ta bayya daga can koluwar saman saman ta. Baiyanar Bukar Mummy Balaraba da Suwaiba suka k'ara gyara zannuwa su karsu fad'i. Saida suka d'auki wajen minti talatin sannan suka kai bukar sai had'a wata uwar zufa suke suna uban nishi. Kaman yanda suka saba shiga da baya-baya suna kirari, haka ma yau. Da farko babu kowa cikin buk'ar har suka samu guri suka zauna. Saida suka zauna ne wani irin hayak'i ya turnke ta bak'ikkirin dashi kafin siffan wani shegegen mutum ya fara bayyana a cikin da daga can k'uryar bukar. Fad'ar irin sananin muninsa abun bata baki ne wani irin bakin mutum ne mai kwala-kwala idon da katan kai. Daga Mummy Balaraba har Suwaiba, babu wanda ya firgita ko tsorota da ganin sa saima murmushi da suka yi suka k'ara gyara zama. Wani irin dariya ya saki mai amo mara dad'i yana cewa "Nasan abunda ke tafe daku. Hahahahha" Kwarya ya fito da ita cike da ruwa ya ajiye gabansa .ya k'ara fito da wani d'an kwalba karama da wani irin bak'in abu a ciki ya miƙewa Mummy. "Matso nan ki riƙe wannan kwalban ki" Babu musu ta matso da rawar jiki ta k'arba kaman yanda yace. Wani irin sumbatu ya fara yana tura d'an yatsan sa guda d'aya cikin ruwa sai ga wani hayak'i ya fito daga cikin sa. Kallon Mummy ya yi yace "Ki buɗe wannan abun ki zuba cikin ruwan ,ki kira sunan yaron sau uku" Buɗe kwalban tayi kaman yanda ya umarta wani irin wari ya daki hancinta kaman za tayi amai tayi saurin juye shi cikin kwarya tana kiran Moha. Tana gamawa kwaryar ta fara wani jijjiga sai tush ta bafe kaman an saka mata batir. Wani irin mahaukacin dariya ya saki yana cewa "An gama aiki. Zuwa gobe duk inda yake zaizo gare ki. Haka kuma Auren sa da Y'ar ki babu fashi sai yanda ki ka yi dashi, amma idan har kina son aikin ya tafi yanda ya kamata dole sai kinbi sharad'i. " Jikin Mummy na rawa tace " duk abunda kace mai Girma Jalli zanyi shi babu kuskure" "Hahahaha, ina son daga nan idan kun fita ki samu budurwar karya a binne min ita da ranta. Zulkumu zaije ya d'auko ta da zarar kin binne ta" Suwaiba da tunda suka shigo batace komai ba tayi saurin k'arbewa da sauri. "An gama Jalli. " "Hahahah , sharad'i na biyu . A yau d'innan dole ki sadu da mutum biyar. Kuma kar ki kuskura kiyi wanka har sai bayan sati gudu" Babu jin komai Mummy tayi murmushi tana cewa " Wannan ma an gama shi" Muguwar dariya ya fashe da ita mai ban haushi kafin ya b'ace bat. Suwaiba ta ciro bandir na dubu guda biyi ta miƙewa Mummy data k'arba ta ajiye bakin kwarya. Sai ga iska ta k'arade bukkar kuɗin nan bat shima ya b'ace. Miƙewa sukayi suka fito kaman yanda suka shigo ran Mummy tas kaman takarda . Burin ta yana gab da cika . Zata mallake Big Brother kaman yanda tayiwa Mahaifin sa, kafin Alhaji Balarabe ya dawo daga gurin Balarabiyar matar sa dake Dubai ta mallake Big Brother sai yanda ta juya su. Dukiya, gidaje, kamfanoni komai zai kasance sai yanda tayi. Murmushi take bakin yak'i rufuwa har suka sauko daga kan dutsen suka shiga mota. Tun a mora Suwaiba ta kira yaron su da suke sawa yana musu irin wannan aikim ta umarce shi ya samo musu budurwar kare ya binna ,kar kuma ya kuskura ya wani ya ganshi idan gana aikawata. Lokacin da suka dawo. Jadwah na zaune kan barandar sanye da riga da wando kaman Pakistan. Wandon nada d'an fad'i, rigar kuma ta kawo mata har gwiwa. Kanta kuma ta yane shi da mayafi mai d'an kauri daya shiga da kayan da suke Pitch color. Tayi irin nad'in nan na larabawa. Duk da fuskarta babu kwalliya tayi wani mugin kyau kaman ka sace ta. Manyan black eyes nata da suke d'auke da gashin gira yala-yala . Idonta tafe yake da dogon hanci kaman biro, sai d'an mitsitsin bakin ta da suke jazur dasu koda yaushe zaka gansu kaman ta shafa masu mai. Kullum zakaga suna shak'i. Qur'ani ne a hannun ta tana bita da zazzakar Muryar ta mai tsananin dad'i. In kaji yanda take kira'ar kace Sudai ne na mace. Baba dake zaune gefen ta yana sauroro, hankali sa da nutsuwar sa gaba d'aya na kanta. Gefen sa shayi ne data d'ora masa irin na buzaye cikin y'ar buta sai zuba uban kamshi yaki na kayan had'i. Horn da akayi k'ofar gate yasa ta ajiye Qur'anin a hankali ta miƙe ta nufi k'ofar da d'an sauri ta buɗe. Suwaiba ta bita da wani mayan kallo har suka wuce ciki suka faka mota. Jadwah ta maida k'ofa ta rufe ta koma inda take zaune ta d'auki Qur'anin ta ta cigaba da karatu. Da zalama Suwaiba ta fito tana kallon Jadwah dake karatu suka wuce ciki. Addu'ar Mummy Allah yasa Asiya bata nan. Allah ya taimaka kuwa bata nan dan Isma'il na fita itama Jojo tayi mata waya ta fice daga gidan. Kai tsaye ta kira masu tsaron ta mutum biyar suka haura sama suka bar Suwaiba falo da nata tunanin kan yanda za'ayi ta samu kan Jadwah. Babu jimawa da shigar su ihun Mummy ya fara dukan Suwaiba ta wage baki sai ihu take na dad'i maza biyar na kanta. Kai Suwaiba ta girgiza ta miƙe ta fice daga gidan bayan ta k'arewa Jadwah kallo. Ta gama yanke hukunci yanda za'ayi ta sameta a sauk'ek'e. Murmushi tayi har direba ya fice da ita daga gidan. ITALY. Dankareriyar Sport ferrari ce ta faka harabar wani k'aton gida mai shegen kyau da akayi rabin sa da glass. Duk da cewa dare ya tsala sosai, hasken fitilu dake gidan da waje sa, za kayi tunanin rana ce. Motar da aka faka cikin shegun motocin gidan wanda ke ciki saida ya d'auki sama da minti biyar kafin ya buɗe motar ya fito da wani irin slow motion. Wani Ingarman namiji ne dogon gaske ya fito daga cikin motar. Kallo d'aya za kayi masa ka san kakkarfa ne ko daga faffaɗan k'irjin sa da bai balle rigar ba, hannun ta kuma ya tattare shi zuwa gwiwar hannu kana hango jijiyoyin sa dake motsi koya ya motsa hannun. Short hair nashi daya tsaya perfect kansa. Wanda yafi yawa daga gaba. Bak'in wando ne a jikinsa mai kaman leather. Hannu sa dake d'auke da agogo da zubuna ya kai ya tura cikin gashin nasa mai shegen laushi ,kafin ya juyo gaba d'aya zaiyi ciki. Ya hayyu ya Kayyumu. Matsanancin kyau da yake dashi abun bazai misiltuba. Manyan ocean Blue eye's ne dashi dake dauke da dogon hanci da gashin gira yala-yala kaman na mace. Full lips nashi da suke pink colour kaman mai shafa janbaki ya tura leben sa na k'asa ciki ya fara tafiya sak yanda yara suke idan suna koyon tafiya. Yanda yake tafiya yana had'a hanya zai tabbatar maka a buge yake. Yana shiga ya zube cikin kujeru sai sumbatu yake shi kad'ai. Bai jima ba kuwa mugun barci ya yi awon gaba da shi. 𝐏𝐆 4. Kiran sunan sa da yaji anayi da wata irin murya mai amo yasa shi buɗe ido cikin matsanancin mamaki. Maimakon ya ganshi kwance kan sofa kaman yanda yake sai ya ganshi cikin wani kungurumin daci mai shegen duhun tsiya da kukan halittu mai ban tsoro ya cika shi. A mugun firgice ya fara waige-waige yana neman tsira amma kaman wanda aka kafar a gurin ya kasa motsa ko yatsan sa sai kawayar idon sa dake waige-waige cikin matsanancin tsoro da firgice. Daga gefen hagun sa yaji wannan murya ta tunkaro shi tana kira da wani irin k'araji. Matsanancin tsoro da firgici Moha ki ciki abun sai wanda ya gani. Runtse ido ya yi ko Allah zaisa ya farka daga wannan mummunan mafarki da yake mai tsananin ban tsoro gashi kaman reality. Mutsu-mutsu ya fara neman k'ubutar da kanshi saboda muryar yanzu da take gab dashi. Moha sam ya manta da kiran mai duka ,hankalin sa da tsoron sa baisa ya nemi taimakon ubangiji ba sai numfashi da yake a guje kaman mai shirin samun heart attack. Ance Allah gafurur rahamin. Daga gefen daman sa iya inda yake gani ta gefen ido, wani irin haske ya bayyana da ya yi sanadin tsayuwar koma mene ne yake tunkaro shi daya kusa cimma. "Moha" Yaji wata irin murya mai tsananin dad'i da sanyi ta kira sunan sa da saida gaba d'aya tsigar jikinsa ta motsa. Wani irin hannu mai tsananin taushi da laushi ya sauka kan kafad'ar sa da yasa shi d'an firgita. A hankali yaji muryar ta sakko daidai saitin kunnen sa tana cewa "Allahumma ajirni fi musibati, wa aklif ni khairan min ha" Bai san ya akayi ba yaji bakin sa ya fara motsawa ya fara maimaita Addu'ar kaman yanda yaji muryar nayi. Cikin ikon Allah kuwa gaba d'aya jikinsa da ya yi paralysis kaman wanda akayi snap abu jikin nasa ya saki. Da wani irin azama ya yi k'ok'arin juyowa bayansa don ganin wacece. Yanzu tana can nesa dashi ta bashi baya. A guje ya miƙe ya nufi yarinyar dake tsaye cikin wasu fararen kaya masu matuƙar shek'i . Duk taku d'aya idan ya yi don cimma ta sai ta k'ara yi masa nisa. Haka ya yi ta binta tana k'ara yi masa nisa. Ganin babu mafita ya fara kira kaman zai tsaga mokogaro. "Wait, please. Who are you?" D'an murmushi yaji muryar tayi kafin ta k'ara kiransa da muryar nan tata mai tsananin dad'i tace "MUHAMMAD MOHA" Daga haka sai bat ta b'ace daidai ya farka cikin matsanancin firgici. Ya had'a wata irin zufa kaman wanda aka deb'o ruwa aka watsawa a jiki. A yanzu ma dai big brother ya mance kiran sunan Allah sai hannu daya kai ya dafe k'irjin sa dake harbawa kaman zuciyarsa zata fito fili. Wane irin mafarki ne wannan kaman gaske?. Wacece wannan yarinyar mai murya da take da matsanancin dad'i?. Tazo kuma ta taimake shi?. Wai shin mafarki ne ya yi ko kuwa hallucinations ne?. Yanda heart nashi ke racing kace zata tarwatse. Duk da ya farka bai hana aikin Jalli tab'a shi ba don ji ya yi duniya a yanzu babu inda yake da burin ya ganshi daya wuce NIGERIA. Ko kwana d'aya baya son k'arayi a nan. Jiki na rawa ya miƙe ya yi d'akin sa muryar nan nata yi masa amsa kuwwa cikin kunne. Hakanan yaji yana son sanin wacece mai muryar nan. Akwai ta a zahiri?, ko kuma mafarki ne kawai?. Yana had'a kaya ya kira mahaifin sa Alhaji Balarabe. Bugu d'aya ya d'aga da y'ar sallama yace "Muhammadu ya akayi cikin daren nan?" "Dad. Ina so na koma Nigeria" Wani irin shiru Balarabe ya yi jikinsa ya yi sanyi matuƙa. Ba wai baison Moha yaje Nigeria bane A'a. Shi kansa ya rasa dalilin da yasa baison Moha ya kasance da Balaraba da ya'yan ta. Tun yana k'arami ta raini Moha. Kuma ya taso kan tarbiya data ginashi da ya'yan ta. Yasan irin mugun rawar data taka wajen lalacewarsa. Musamman ma kan Shaye-shaye. Babu abunda baiyi ba ya raba shi da shan giya amma abu ya faskara. Shi yasa ma ya dawo Italy nan da zama ,don da yana tare da matarsa SUHANA Balarabiyar Dubai daya aura saboda Moha. Ya samu uwa da zata bashi tarbiya ta duroshi kan tafarki kai kyau. Amma Moha yak'i. Ko kad'an shi kansa baisn zuwa Nigeria saboda Balaraba data zame masa k'arfen k'afa. Babu yanda zaiyi da ita idan yana tare da ita sai yanda tayi dash. Sautari wani lokacin idan yana neman rufeta da tujara idan ta kaishi bango duk irin yanda zuciyar sa take zafi haka zai kasace mata komai saidai ya yi ta bata hak'uri. Numfashi yaja mai zafi yace "Moha. Bana son komawar ka Nigeria. Idan ka gaji da zaman Italy d'in ne kazo nan Dubai wajen Mom naka mana. Kazo nima ka tayani neman wannan election da nake. Mutanen gari sun zabe ni ina running zabe na zama President. Come home to me my boy. I needed you here" Stubbornly Moha yace "No. I'm going to NIGERIA and that's final." Bai jira abunda Mahaifin nashi zai cebe ya kashe wayar sa. A daren yabi jirgin sa zuwa Nigeria kaman yanda yaci buri. AZARE. Tsintsiya ce riƙe a hannun Jadwah dake share compound d'in gidan. Duk da cewa akwai masu aiki wani lokacin saboda yawon shige da fice da ake kafa duk an tako k'asa. A rayuwar Jadwah koya datti yake yana masifar ci mata rai. Duk lokacin da zata share k'ofar d'akin su zata had'a da compound d'in gidan ta share duk irin girman sa. Asiya dake zaune baranda su ta main kofa da ake shiga gidan tana waya taci uban riga da wando sai murmushi take zubawa kayi tunanin da wani saurayin take waya. Cire wayar tayi daga kunnen ta ta kalli Jadwah dake matsowa kusa da inda take tana shara. Wani irin tsawa ta daka mata ke "Ke baki da hankali baki ga waya nake ba?" A hankali Jadwah ta d'aga ta watsa mata manyan idon ta, bata ce komai ba ta juya ta koma k'ofar d'akin su. Ran Asiya ya yi matuƙar b'aci. Haka kawai ta tsani yarinyar saboda kyau da Allah ya bata. Kwafa tayi ta cigaba da wayar tana gayawa JJ abunda y'ar iskar yarinyar ke mata. D'akin su ta shiga ta lek'a wajen Baba dake barci saboda ciwon kai daya kwana dashi da kafa ,da kyar suka samu ya yi barci gabanin asuba. Dan yau ko Sallah Asuba da bata wuce shi a masallaci a d'aki ya yi. Duk Abunda Jadwah take tana dauriya ne. Ciwon Mahaifin ta ya dame ta matuƙa tana tsoron shima ya tafi ya barta kaman Mahaifiyar ta. Numfashi taja mai zafi idon ta cike da kwalla ta fito ta kwashi kwanuka tayi waje dasu don ta wanke. Tana fitowa aka yi horn k'ofar gida don haka jiki a sanyaye tayi wajen gate d'in ta buɗe. Motar Hajiya Suwaiba ta shigo ciki , maimakon ta wuve sai ta tsaya kusa da d'akin su ta fito daga motar taci uwar ado kaman mai zuwa gasa. Murmushi ne kwance kan fuskarta tana kallon Jadwah harta k'arasa rufe gate ta juyo inda take tsaye. Gaban Jadwah ya yanke ya fad'i haka nan kawai taji matar bata kwanta mata a rai ba. D'an murmushi ta kirki da baikai zuciba ta d'an durkusa tana cewa "Hajiya ina kwana ,an tashi lfy?" Fuskar Suwaiba ta k'ara cika da fara tace "Lafiya lau Jadwah. Ya kwanan ki dana Mahaifin ki?" A hankali tace lafiya tana kallon k'asa. Murmushi Suwaiba tayi ta buɗe motar ta fito da leda ta miƙo mata "Ga wannan babu yawa y'ar alawa ce ta yara dana gani naga ta dace dake." A d'an razane da mamaki Jadwah ke kallonta tana girgiza kai. Yaushe ne sukayi sabon da zata karb'i abu gurinta. Ita koda ta sanka ma baka mata kyauta haka kawai ta k'arba. " A'a wlh Hajiya. Nagode Allah ya saka da alheri " Murmushi dake kan fuskar Suwaiba ya kai ta zuba mata tace "Baza ki karb'i abun hannuna ba saboda me?, ko dan baki sanni ba?" "Aa wlh Hajiya ba haka bane" "To kina kyamata ne ko kuwa kin raina abunda na baki?" Wace irin magana ce wannan?. Jadwah ta ce cikin ranta. Numfashi kawai taja ta fesar bazata iya cigaba dayi mata musu ba. Idan bata karb'a ba ,zata fuskance ta da wata manufar don bazata tab'a fuskantar ta ba. Hannu ta miƙa a hankali ta karb'a tana mata godiya. Zo kaga fuskar Suwaiba kaman anyi mata albishir sa Aljanna tana kallon Jadwah data wuce d'akin su. Murmushi tayi ta nufi cikin gidan inda Asiya ke zaune tana kallon duk abunda ke faruwa. Y'ar dariya Asiya tayi ganin yanda Suwaiba keta zuba Uban murmushi har kunne. Kai kawai ta jinjina Suwaiba ta wuce ta baki har kunne. Kai tsaye tayi cikin bakkon ta ta tura jakar cikin ta islamiya. Idan ta fita islamiya anjima zata bawa yara. Duk da cewa chocolates ne maisu shegen tsada a ciki haka nan ranta bai kwanta dasu ba. Saida ta k'ara lek'a Baba sannan ta fito tayi wanke-wanke. Ta cimma rabin sa saura kiris ta gama duk dama ba wasu kwanuka bane masu yawa. Aka yi horn a waje. Da sauri ta miƙe tana goge hannu ta nufi k'ofar ta buɗe. Wata arniyar GMC ce ta sawo kai cikin gidan baka wuluk da ita harta glass nata bak'ikkirin ne. Da matsanancin mamaki Jadwah tabi motar da kallo don bata tab'a ganin irinta ta shigo gidan ba tunda tazo. Mahaukacin ihun da Asiya tasa ta miƙe tayi cikin gida a guje kama wacce abun tsoro ya bi. Kirjin Jadwah ya buda kardai ko wasu mugayen ta buɗewa k'ofar cikin rashin sani. Tana kallon yanda masu tsaron gidan suka matso wajen motar amma babu wanda ya k'asara inda take. Wannan ya k'ara ninka tsoron Jadwah tak'i rufe gate d'in a tunanin ta koma wu waye idan suka ga babu daman da zau aikata abunda suka zo da niyar yi zasu nemi hanyar tsira. Kuma idan mutanen unguwa suka gani zasu kawo agaji. Saida motar ta d'auki minti biyu da fakawa tsakiyar gidan kafin aka buɗe ta da wani irin slow motion. Kaf babu wanda bai riƙe numfashi ba har Jadwah dake raba ido. Saida ya fara Sao k'afar sa dake sanye cikin farin cambas da bakin wando sann ya Sanyo jikinsa dake sanye cikin bak'ar hoodie ya saka hula rigar kan farin P-cab dake kansa. Had'adden Daimon Rolex dake hannunsa Jadwah ta kalla, da sark'ar data d'an ratso saboda sunkuyowa da ya yi wajen fitowa daga motar. Wani ingarman namiji ne ya fito hannun sa d'aya riƙe da jaka da yake k'ok'arin goyata a bayansa. Da yake ya juya mata baya bata samu damar gani fuskar sa . Yanda masu tsoron gida suka k'ara kamewa kaman basu numfashi yasa ta mayar da idan ta kansu, Ihun Asiya dake k'ara fitowa daga cikin gidan yasa ta mayar da hankali kanta. Ta canza kaya zuwa wata fitat doguwar riga harda d'an kwalliya kan fuskar ta. Har gwanda k'ananan kayan dake jikin ta da wannan data chanza. Baki Jadwah ta tab'e tana kallon wannan ikon Allah. Yanda Asiya tayi kansa gadan-gadan zata d'ane , ko me ya yi mata taci wani uban burki ya wuce ta da wata irin tafi ta kasaita da izaa zuwa d'aya sashen da ba'a tab'a buɗe shi ba. Yana shiga Balaraba da Suwaiba na fitowa tana cewa "Ina Mohan yake?" Kaman Asiya itama ka kasa b'oye farin cikin ta. Tabbas kuwa Jalli karshe ne wajen tsubbu. Sai yanzu Jadwah ta fara ganewa. Wannan shine Big Brother data ji ana masa inkiya. Numfashi taja tana cewa a ranta tunda ba mugu bane bari ta rufe gate d'in. Rufe gate d'in tayi tana kallon Asiya da Balaraba da Suwaiba da sukayi b'angaren da Moha ya shiga. Haka ta k'asara wanke-wanke taba tunani a ranta. Shi kuma ko da wane irin hali yazo? . Kayan ta kwashe bayan ta gama ta kai d'aki ta dawo tayi wajen y'ar tsalanta data ajiye a rana ko ta tashi. Tayi kuwa yanda take don haka ta d'auko ta koma k'ofar daki ta kunna risho ta d'ura tanda ta fara suyar y'ar tsala dataji Albasha ga had'edd'en kuli data daka musu a gefe. Tana gamawa ta juye flask ta durawa Baba kunin tsamiya. Saida ta gama ta gyara gurin sannan ta shiga d'aki ta d'auko tabarma ta shimfiɗa a baranda da d'an turaren wuta ta jera kayan abincin, kafin ta koma don tashin Baba , sai ta tarar ma ya farka. Ita ta taimaka masa ya shiga banɗaki ya kimtsa ya fito bayan ya yi brush. Baba ta fara zubawa abinci sai murmushi yake mata yana saka mata Albarka. Taso ta gaya masa kyautar da Suwaiba tayi mata, amma tasan idan ya sani bazai bari ta bayarba, zaice mata babu kyau maida kyauta. Suna cin abinci tana kallon yanda Asiya da Balaraba keta zirga-zirga da kayan abinci sashen Moha. Jiki Asiya sai uban rawa yake ta kasa nustuwa. Kai kawai Jadwah ta girgiza tana yiwa bayani bakon daya zo. In banda shirme wan nata take yiwa wannan rawar jikin kaman wani saurayi?. Wai to shi menene dashi haka da Amina ma ke sonshi?. Daga inda ta hango shi tasan ingarman namiji ne ga uban tsayi. Banda wannan bata ga komai tattare dashi ba da yake zuzuta mata. Hmm Allah ya kyauta. D'urawa kai wahala. In bata manta ba har sark'ar ta hango a wuyan sa. Allah ya shirya mana zuri'a. Sanin tarbiyar gidan yasa bata ji komai kan sark'ar dake wuyan sa. Domin tasan dukkanin su babu tarbiya daga uwar har ya'yan. Shi yasa wani lokacin rufin asiri alheri ne ga wasu. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 6. Yau ya kama ranan asabar, kwana biyu kenan da had'uwar ta da Moha. Tun ranan da suka had'u bata k'ara ganinsa ba. Itama kuma dama bata damu da k'ara had'uwa dashi. A gurguje ta fito sanye cikin kayan makaranta da nik'af a hannun ta tana k'ok'arin sawa tayiwa Baba sallama ta fito daga gida. Saboda saukar su dake matsowa yasa kwana biyu ake musu interview mai zafi. Tana k'ok'arin buɗe gate taji kaman ana kallonta. Da sauri ta juya inda take tunanin idon na binta. Tsaye ta hango shi bakin barandar sa sanye da bakin singlet mai yankakken hannun da bakin wando. Wuyansa irin ear pod d'innan ne na turawa da suke sawa. Gashinsa dake jike ya d'an zubo goshin sa zuwa idon sa. Suna had'a ido taji wani irin shock ya ratsa ta tayi saurin buɗe k'ofar ta fice k'irjinta na harbawa da sauri. Tana fitowa bak'ar motar Camry ta faka gabanta Amina ta fito daga cikin motar. Da d'an mamaki ta kalli Amina tace "Au kema wai baki tafi ba?" "Eh shigo mu k'arasa" Bata musa ba ta shiga motar ta zauna tana juyowa idan ta ya fad'a cikin na Junaid dake kallonta ta mirror. Da azama ta d'auke idon ta tana tunanin inda ta sanshi. Murmushi Junaid ya yi yaja motar suka bar k'ofar gidan. Har suka k'arasa gate na makaranta ,Amina da Junaid na hira ita ta kasa tankawa saboda kallon da yake mata ta mudubi. A hanzarce ta buɗe motar ta fice Amina itama ta fito da sauri tana cewa "Wai saurin me ki ke ne? Ki tsaya mana mu tafi tare" Batace komai ba ta juya ta shiga ⁰⁰⁰⁰makaranta Amina ta bi da sauri. Da ido Junaid ya bisu har suka shiga makarantar kafin ya ja motar yana murmushi. Tunda suka shiga aji Amina ke neman hanyar da zatayi wajen ganin ta fara kafa gwamnatin Junaid wajen Jadwah kaman yanda tayi masa alkawari, tunda ita ba waya ce da ita ba. To ko bayan da suka tashi k'arfe 11 suna fitowa suka samu Junaid jingine jikin mota yana jiransu. D'an bata rai Jadwah tayi don ta lura da take taken su shida Amina. K'ok'arin wucewa tayi ta tafi Amina tayi saurin riƙe ta ta b'ata rai "Wai me ki ke nufi ne? Yayan nawa ne ya zama abun gudu ko me?" Kallon Amina tayi taga yanda ta b'ata rai sosai. Ajiyar zuciya taja badan taso ba ta juya suka shiga motar. Tunda ta shiga takejin idan Junaid kanta, amma taki kallon inda yake zaune har suka k'arasa k'ofar gida. Da sauri ta fice daga motar babu ko sallama, Amina ta sauke glass tana k'ok'arin yi mata magana aka buɗe k'ofar k'aramin gate aka fito . Ido suka zubawa Moha daya fito sanye cikin k'ananan kaya. Ash d'in riga mai gajeren hannu da blue Jean's. Rigar ta kama k'irjin nan ta kwanta ko ya ya motsa sai kaga jijiyoyin hannun sa. Kar kuso kuga idon Amina yanda ya buɗe kaman wata horror. Baki hangame take kallon Moha dake tsaye bakin gate d'in hannu zube cikin aljihun wando, fuskarnan a mugun turb'une. Ido suka had'a da Jadwah da k'irjin ta ya fara harbawa da k'arfi itama ta tamke fuska. Juyawa tayi ta kalli Amina dake kallonsa kaman wadda ta warke makanta. Dariya ta kusa kwacewa Jadwah tayi saurin danneta tana kallon Junaid daya fito daga cikin motar da saurin yana kiran Moha. Sai a lokacin ya d'auke idon sa daga kan Jadwah ya mayar kan Junaid dake tunkaro sa. Ganin haka Jadwah ta rab'a da sauri ta gefen sa ta shige gida ta ya bita da kallo ta gefen ido. Kan benci ta samu Baba riƙe da radio yana ji. Har k'asa ta durkusa ta gaishe shi kafin ta shige d'aki ta chanza kayan makarantar ta zuwa doguwar riga d'an k'aramin hijabi mai hannu daya tsaya mata gwiwa. Kai tsaye ta fito don d'ura musu abincin rana. Shinkafa ta fara d'ura ta koma kan kayan miya ta gyara su ta wanke sannan ta samu guri ta zauna kusa da Baba tana jajjaga kayan miya. Babu zato Moha ya shigo ta k'aramin gate nasu. Kallo d'aya tayi masa ta d'auke kai ta cigaba da jajjagenta tana jin Baba na gaishe shi cikin girmamawa. Wani irin tukukin bak'in ciki ya d'arsu a ranta. Kaman mahaifin ta zai zubda girma yana gaisa da yaron daya haifa.? Bai amsa ba ya wuce fuskar nan tashi babu emotions bare ka gane abunda ke cikin ransa. Baki Jadwah ta ciji har wasu hawayen bak'in ciki suka taron mata a ido ganin Baba Sam bai damu da abunda Moha ya yi masa ba, saima murmushi dake kwance kan fuskarsa . Haka ta gama abincin ranta na matuƙar suya. Wajen la'asar Suwaiba ta shigo gidan yauma dai maimakon ta wuce ciki bayan Jadwah da buɗe mata gate, sai ta faka motar ta fito har inda Baba suka gaisa da d'an girmamawa. Mamaki sosai ya kama Jadwah dake kallon yanda ta saki fuska sosai suna magana da Baba, kafin ta kalli Jadwah da wani abu kan fuskar ta ta miƙo mata leda mai kyau. Harshe Jadwah ta taune tana kallon ledar. Sam ranta bai kwanta ba amma saboda idan Baba dake kanta ta matso cikin girmawawa ta karb'i ledan tana mata godiya. Kaman ance ta d'aga kai idan ta ya sarke dana Moha dake tsaya jikin window na saman d'akin sa fuskarnan da wani irin expression. Da sauri ta d'auke kai ta wuce d'aki da ledar a hannu. Cikin bakko ta tura ledar bata ma buɗe taga meke ciki ba. Maimakon ta fito saita samu guri ta zauna har saida taji Suwaiba tayi sallama da Baba ta wuce ciki. Ajiyar zuciya ta sauke mai k'arfi tana tunanin. Wai menene yasa kwana biyu mutanen nan suke neman shiga rayuwar ta ne?. Washegari suka tashi da hayaniya ta motoci dake sunturi a gidan. Manya mata ne suka dinga turuwa zuwa da y'an mata. Kafin la'asar an fara k'awata farfajiyar gidan da kujeru. Daga Jadwah har Baba suna zaune gefe suna kallon shige da fice da ake. Wajen La'asar saiga Amina ta shigo idon nan ya yi jazur alamun taci kuka ta koshi. Da mamaki sosai Jadwah ke tambayar ta meke damunta. Amina na kuka sosai take ce mata taron da ake na d'auren Asiya ne da Moha. Wannan taron na yau wai pre-wedding d'insu ne . Nan da sati biyu masu zuwa za'a d'aura aure. Baki Jadwah ta tab'e tana kallon Amina dake rusa kuka kaman wadda aka cewa uwarta ta mutu. Mtsww taja tsaki. Ita ta rasa menene da Moha haka da Amina take masa irin wannan so haka. Wani irin jifa ya yi da remote d'in TV dake hannun sa ya juyawa Balaraba baya dake zaune ta d'ura k'afa daya kan d'aya tana kallonsa calmly. Da k'araji ya k'ara damke wayar dake hannun sa yace "How could you Dad. Did you even aske me?, what age nake yanzu da ake neman yimin auren dole?" Numfashi Balarabe yaja ta cikin wayar murya a matuƙar sanyaye yace "Son, please. Kabi umarnin Mahaifiyar ka. Da kai da Asiya duk d'aya ne. I'm sure you will be happy da wannan choice d'in. Relax " "Relax " Moha ya maimaita da wani irin mocking voice ya cigaba. "Your telling me to relax ?. Are you even for real dear father ?. I refuse to be her puppet just like you. And she's not my mother " Da k'araji Alhaji Balarabe yace da b'aci rai. " what did you just call me?" Bai bashi amsa ba ya kashe wayar ya yi wani jifa da ita. Azafafe ya juyo kan Balaraba dake zaune har zuwa lokacin da murmushi kwance kan fuskarta. Abun mamaki yanda ya juyo da fushi da tsananin kiyayya. Kalaman dake kan harshen sa ya kasa furtawa kaman wanda aka d'aure harshe da mukulli. Matsanancin mamakin abunda ke faruwa dashi yasa ya zuba mata ido yana kallon ta. Murmushi ta k'arayi ta tako da wata tafiyar izza har inda yake tsaye tana kallonsa da k'ananan idonta . Hannu ta d'an had'a guri d'aya tace "Good. Ina muka tsaya?. Yauwa. Yau ne pre-wedding naka kai da Asiya. I expect you ka shirya ka fito kuyi hutona. Kar kayi wani abu da zai b'atamin rai. Kaman yanda mahaifin ka ke gudun b'acin raina. I hope xaka bani had'in kai kar ran kowa ya b'aci. " 'I hate you ,you witch' abunda zuciyar sa ke furtawa kenan amma harshen sa ya kasa furta shi. Wani murmushin Balaraba tayi ta juya tana kallin agogon dake hannun ta tace "Ka shirya nan da minti talatin. Nasa Isma'il ya gayyato dukkanin wasu abokan ka na nan zasu zo nan da minti ashirin. So get ready" Har takai bakin k'ofa ta juyo " au na manta. Saboda abune na manya zamuyi kyauta na mota da gidaje guda ashirin. Iya na yau kawai saboda duniya tasan za'ayi biki na y'an gata. So ina son yanzu kasa hannu kan takardun da zamu bayar zan aiko Isma'il ya karb'a. " Tana gama fad'a ta fice ta barshi a tsaye kaman wanda aka d'aure. Saida ta fice ya iya motsi yaja wani irin dogon numfashi. What just happen.? Tambayar da yake wa kansa kenan. And worst abun tsintar kansa ya yi ya deb'o takardu na gidaje da motoci yana saka hannu kaman wani robot. Is like kaman zuciyarsa da gangar jikinsa sun d'auki different part. Zuciyarsa nace masa A'a. Jikin sa kuma na aikatawa dan dole. What is happening to him?. Kaman yanda Balaraba tace kafin la'asar gidan ya cika da abokan Moha . An k'awata harabar ko a turai sai haka. Kudin da aka kashe wajen kawata gurin saika riƙe baki. Balaraba da Suwaiba sunsha ado kaman bazasu mutu ba. Ana yin Salla Asiya ta fiti cikin wani arnen gown red mai shegen kyau. Sosai tayi kyau sosai anci mutunci kayan. Gefenta wata baturiya ce dake mak'ale da ita duk inda tayi. Ba'a dade da fito da Asiya ba Moha ya fito cikin wata arniyar Maroon three pieces suit data kama jikin nan. Ya yi masifar kyau duk da yanda fuskarnan take a mugun turb'une kaman wanda ke jira a bashi bindiga ya harbe mutane. Amina na hango shi cikin abokan sa ta k'ara rushewa da matsanancin kuka ta tashi a guje ta fice daga gidan. Ikon Allah, Jadwah da Baba suka bita da kallo. Da damuwa sosai kan fuskar Baba yace da Jadwah "Jadwah lfy ko kinyiwa Amina wani abune?" Haushi da takaici yasa ta kasa cewa Baba komai sai hateful gaze nata data mayar kan Moha. Yanda ta juya do wannan kallon tsanan sai karaf idonta ya fad'a cikin nashi da tun fitowar sa yake kallon ta. Kafe juna sukayi da ido haushi da takaicin sa na k'ara nunkuwa cikin ranta. For the first time tun zuwan Moha Nigeria ya saki wani d'an k'aramin crack smile da kad'an leben nasa suka motsa. Idan ba ka zuba masa ido ba baza ka tab'a kula da wannan SAUYIN yanayin tare da Shiba. In second murmushi ya b'ace daga kan fuskar sa ta koma expressionless. Blinking Jadwah tayi ta d'an buɗe baki da mamaki. Abunda ta gani hakane ko kuwa idonta ke gane mata ba daidai ba?. Hutona akayi ta yi ango babu annuri kan fuskarsa. Asiya duk tabi ta kanannade shi babu ko kunyan mutane. In banda tsaki da girgiza kai babu abunda Jadwah ke yi gashi duk lokacin da hakan zai faru sai sun had'a ido da Moha. Idonsa baya hanata jan tsaki da disdain dake kan fuskarta. Anyi taro abun ba'a cewa komai. Kaman yanda Balaraba tace haka akayi kyauta ta gidaje da Motoci. Jadwah sai tsinewa almubazzaranci take. Idan kyautar ce suyiwa wanda suke da buƙatar ta mana, amma sai kansu suke k'ara ginawa. Har wajen shad'aya mutane nata shige da fice. Asiya na mak'ale da Moha ta kanannade k'afad'ar sa kaman zata koma ciki. Irin matsanancin b'acin rai da yake ciki abun sai wanda ya gani. A karo na ba adadi ya k'ara kwace hannun sa data sarke da nata. Wani irin kallon tsana ya watsa mata amma ya kasa furta kalaman dake kan harshen sa. Da frustrating ya miƙe a zafafe ya yi cikin d'akin sa Asiya ta biyo shi da sauri. Da azama ya shige d'akin tana k'ok'arin sawo kai ya bugu k'ofar da mugin k'arfi sai goshin Asiya. Ihu tasa saboda azaba ta koma baya riƙe da goshi tana kuka. Tayi tunanin zai buɗe ya dubata amma harta gama kukan ta babu alamun zai buɗe k'ofar. Kwafa tayi ta juya rai b'ace tai sahen su. Can uwar d'akin ta ta samu Jojo daga ita sai pant da bra. Kallo d'aya Asiya tayi mata ta fara had'iyar yawu. Jiki na rawa ta maida k'ofar d'akin ta rufe tayi kan Jojo data taso suka had'e tsakiyar d'akin. Wani irin rungume juna sukayi suna sumbatar juna kaman zasu cinyae kansu. Tuni suka raba Asiya da kayan jikinta suka haye gado. Kafin kace mene gurnanin Asiya da Jojo ya fara tashi cikin d'akin. Salo-salo suka dinga yiwa juna tuni Asiya ta ajiye Moha a gefe ta gigice tana sumbutu kan abubuwan da Jojo ke mata. B'angaren Moha cikin wani irin fushi ya nufi k'aramin fridge nashi dake cikin daki ya d'auko kwalba ta whiskey ya fara diddika babu ji babu gani. Duk girman ta saida ya zuge ta tas. Cikin d'an k'ank'anin lokaci kuwa ta fara aiki kansa ya juye. Fushi da b'acin ransa komai ya dawo masa sabo. Fitowa ya yi yana tangadi yana neman inda zai huce fushin sa. Daidai Baba na mayar da gate ya rufe bayan fitar Suwaiba da wasu mata. Kai tsaye ya yi wajen Baba da muryar irin ta y'an Shaye-shaye yace "Kaaasaniii auren ta doleee baaa?, too sai kayi....dana.. sani. Your Evil Dad" Da mamako sosai Baba ke kallon Moha dake layi gabansa sai sumbatu yake babu kan gado kafij ya chakumi kwalar Baba yana cewa "I hate you Dad" "Alhaji. Alhaji Moha baka da lfy ne?. Ni ne Baba Maigadi. Ko a kira Hajiya?" "K'arya ne. Dad. Kayi tunanin ban gane ka ba?" K'ara shak'e wuyan rigar Baba ya yi da numfashi ya fara masa wahalar fita. Jadwah dake kwance barci ya fara d'aukan ta taji y'ar hayaniyar ta miƙe da sauri ta fito. Ido ta ware ganin yanda Moha ya shak'e mata uba sai kakari yake yana k'ok'arin kwatar kansa da ce masa bashi bane. Wai wani irin red ta gani bata san sanda tayo inda suke ba da wani irin gudu ta saki ihu da iya k'arfin ta ta d'aga hannu ta zubawa Moha kyawawan maruka lafiyayyu har guda biyu. Zafin marin babu shiri ya saki Baba ya dafe kunci yana kallon Jadwah cikin matsanancin mamaki. Wani irin kuka Jadwah ta fashe dashi tayi kan Baba dake zaune d'abar a kasa riƙe da wuya yana tari. D'agowa tayi ta watsawa Moha kallo, matsanancin tsana da kiyayyar sa kwance kan idonta. Tuni marin da tayi masa yasa shi wartsakewa daga duniyar buguwa daya tafi ya zuba musu ido cikin matsanancin mamaki. Shi Moha aka mara? Marin ma yarinyar k'arama y'ar maigadi? 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 7. Matsanancin mamaki yasa shi k"amewa a tsaya kaman wadda aka dasa dafe da kunci. Yana kallon Jadwah ta kama Baba suka shige d'aki. Saida suka b'ace masa ya yi blinking idon sa ya k'ara blinking. Da muguj b'acin rai ya juya sashen sa zuciyarsa na dukansa kan dalilin da yasa ya kasa aikata komai kan yarinyar data mareshi. Yana shiga ya zube kan doguwar sufa daka falon bai jima ba kuwa barci ya yi gaba dashi ranshi a mugun b'ace. Har suka shiga d'aki Jadwah kuka take. Baba dske zaune yana kallonta ya yi murmushi ya kama hannun ta ya zaunan kusa dashi baice komai ba. Sun jima a zaune a har Baba ya samu barci tana zaune tana kissima abubuwa cikin ranta. Fita tayi ta d'aura alwala tayi nafika raka'a hud'u kafin ta zauna tana tilawa ko ranta zaiyi sanyi. Cikin ikon Allah kuwa barci ya fara d'aukan ta ta rufe Qur'anin ta kwanta tana Addu'a. Wannan zafi da b'acin rai dake cinta ya kau sai ajiyar zuciya da take. Washegari wajen k'arfe bakwai Moha ya farka daga barcin da yake mai nauyi. A hankali ya miƙe zaune dafe da kanshi da yake masa wani irin ciwo. Yunƙurawa ya yi ya miƙe ya shige d'akin sa. Wanka ya yi sannan ya fito d'aure da alwala . Saida ya fara saka doguwar riga fara sannan ya kalli gabas ya yi sallan asuba. Har ya idar da sallan kansa na sarawa ya kai hannu ya dafe. Bai tab'a samun hangover irin na yau ba. Yana nan zaunen abunda ya faru jiya ya fara masa rushing kwanyar kansa. Ware manyan idonsa ya yi ya riƙe hab'ar sa. Innalilllahi mene ya aikata haka?. Tunda yake a rayuwar sa bai tab'a cin zarafin wani ba. Babba ko yaro. Meke damunsa haka? Bazai manta kallon tsana, kyama da kiyayya da yarinyar nan tayi masa ba. For the first time a lifa nashi yaji ,yaji kunyar ganinsa da wani ya yi cikin halin maye. Wani irin numfashi yaja mai shaking ya miƙe ya zauna gefen gadon sa dafe da kai. Taya zai fara gyara wannan abu da ya yi?. Ya jima a zaune yana ta sak'awa da warwarewa kafin yaja dogon numfashi ya miƙe ya fito. K'ofar falonsa ya tsaya yana jin shakkar buɗewa. Numfashi yaja mai k'arfi ya kama murfin motar ya buɗe. Da Baba dake zaune can barandar su ya fara cin karo zaune kan benci da carbi a hannun sa. Baida Jadwah ba don haka ya fito da sauri k'irjinsa na harbawa. Da ido Baba ke kallon Moha daya tunkaro shi kanshi a k'asa. Har ta k'araso gaban Baba bai iya d'aga kai ya kalleshi ba saida ya tsugunna sannan ya d'ago. Da d'an mamaki kan fuskar Baba ke kallonsa. A hankali ya d'an d'ago a mugun kunyace ya fara gaisar da Baba daya amsa fuska d'auke da mamaki. Numfashi Moha ya k'ara ja kafin ya cigaba da cewa "Don Allah kayi hak'uri Baba da abunda nayi maka jiya. Ba halina bane, bansan meke kaina ba?" D'an murmushi Baba ya yi yana girgiza kai yace "Kar ka damu Alhaji, ni ai tuni na yafe maka" Wani irin numfashi Moha yaja ya d'ago yana kallon Baba dake masa murmushi . Yana k'ok'arin k'ara cewa wani abu Jadwah ta shigo riƙe da d'an bokiti k'arami a hannun ta. JADWAH POV. Turus na tsaya ina kallon Big Brother dake durkushe kusa da Baba. Tuni raina ya b'aci tuna irin nakastamin mahaifi daya so yi daran jiya. Da sauri na k'araso ina jifansa da mugun kallona na tsana da k'iyayya. Kusa da Baba na tsaya don yasan shirye nake na k'ara zuba masa wasu marukan idan har ya yi niyar k'ara cutarmin da mahaifi. Daga shi har Baba murmushi naga sunyi kafin yana kallona da wani abu cikin kwayar idonsa dana kasa gane shi. A hankali naga ya miƙe tsaye still idonsa na kaina cikin zuciyata sai d'ura masa zagi nake . Ido muka k'ara had'awa dashi ya had'e leben sa guri d'aya kafin ya juya a hankali bayan ya yiwa Baba sallama ya wuce na bisa da muguwar harara. Muryar Baba ta katsemin tunani nayi saurin d'auke ido daga kan Moha dake nufar sashen sa "Har anyi markad'en ne" "Eh Baba bari na fara soya mana rana nayi" Ina maganan ina k'ok'arin juyawa kan barandar mu. Wajen juyawar ne idona ya kai k'ofar d'akin Moha. Yana tsaye jikin k'ofar hannun sa kan murfinta amma idonsa na kaina. Baki na cije irin na ban haushin nan na watsa masa harara lebene na motsawa a hankali 'mashayin Banza da wofi' . D'an murmushi naga ya yi ya buɗe k'ofar sa ya shige naja d'an k'aramin tsaki. D'aki na shiga na ajiye hijabi na saka k'arami kafin na fito na d'ura mana kosai da kunun gyad'a. Kwana biyu tunda nazo na same shi tare da Baba yanzu yana yawan fitowa wajen barandar sa ya zauna. Wani lokacin haka zan kamashi ya kafeni da ido kaman bak'in maye. Duk irin harara da k'ananan manganu da nake jefe masa masa baisa ya daina kallon nawa saima murmushi da zakaga ya yi, hakan kuwa ba k'aramin konamin rai yake ba. Muguwar tsanan sa na k'ara ruruwa cikin raina. Ga Amina tun ranan data tafi take kwance wai babu lfy ta d'urawa kanta wahala zata hallaka kanta a banza a wofi. Ita kanta matar tashi da zai aura kar kuga irin sintiri da rawar kai da take sashen sa, haka zata fito wani lokacin tana kuka. Jaraba kenan. Ance rana bata k'arya saidai uwar d'iya taji kunya. Satin bikin Moha da Asiya ya gabato. A gobe juma'a za'a d'aura aure. Yau tun safe nake safa da Marwah bak'in gate. K'afafuwa sunyi kugin gajiya. Amma duk da haka na hana Baba tayani. Har fad'a saida ya yi mun nayi mirsisi dashi. A daren yau na alhamis na farka k'arfe d'aya saboda nishin Baba da nake juyowa daga d'aki da gudu na fad'a d'akin nasa na sameshi akwance cikin wani irin mawuyacin hali. A guje nayi kansa na rungume ina kira. Saboda hannuna kawai ya iya riƙewa cikin mawuyanci hali numfashi na masa wahalar fita. Wani irin kuka na saki na miƙe a guje na fito nayi sashen Hajiya Balaraba dake dake cike da bak'i . Duk da cewa dare ne hayaniyar su ta cika gidan ta ko ina. Jiki na rawa na hau buga k'ofar ina kira cikin matsanancin kuka. Saboda ihun su da hayaniyar su basuji bugun ba. Hankalina duk ya tashi na rasa inda zanyi a guje nayi b'angaren Moha. A haukace nake bugu ina kira kaman tab'abbiya. Babu zato aka buɗe k'ofar Moha ya fito sanye cikin kayan barci doguwar riga da wandon ta mai mad'auri. Ido ya d'an ware cike da matsanancin mamaki yana kallona. Ina kuka sosai na fara k'ok'arin yi masa magana muryar Asiya ya katseni "Honey waye?" Ido na zubawa Asiya data bullo ta bayansa sanye da kayan barci. Saurin kyifta ido nayi ina girgiza kai na juya da sauri zan bar gurin. Babu zato naji an rik'o hannuna . Wani irin shock ya ratsani ba juyo a razane ina kallin hannun Moha dake riƙe da nawa kafij na mayar kan manyan Blue eye's nashi daya kafeni dasu. Da wannan deep voice nashi yace "What happen?. Menene?" Tuni na manta da Asiya dake gefensa tana jifana da wani irin kallo, bare na tsaya tunanin abunda take sashen sa yanzu da daddare. Muryar ta na wani iri rawa nace "Don Allah a taimaki Babana bashibda lfy" Ido ya d'an ware damuwa naga ta bayyana kan fuskar sa kafij ya wuceni da sauri ya yi b'angaren mu na bishi da gudu. Ina jin Asiya na kiransa da wani irin b'acin rai. "Moha ina zakaje?" Dagani harshi babu wanda ya juyo inda take .ya rigani shiga d'akin mu. Yanda muka iske Baba na k'ara rushewa da wani irin matsanancin kuka don yanzu da kyar yake fisgar numfashi. A hanzarce Moha ya ciccibi Baba muka fito ina kuka sosai . Muna fitowa ya bawa d'aya daga cikin masu tsaro ya d'auko masa mukullin mota. A guje ya shige b'angaren sa bai jima ba ya fito da gudu da mukulli a hannun sa. Motar Moha ya buɗe ya saka Baba a ciki na zagaya jiki na rawa na shiga na rungume Baba. Ina jin ya fisgi motar a guje ya fice daga gidan. Har mukaje asibiti kuka nake rusawa rungume da Baba da yanzu jikinsa ya saki gaba d'aya. Sai ka k'asa kunne sosai kake jin fitar numfashi sa. A hanzarce Moha ya faka motar ya fito da gudu ya zagayo inda nake riƙe da Baba ya sureshi ya yi cikin asibitin da gudu na rufa masa baya. A gaggauce aka karb'i Baba zuwa emergency. K'ofar d'akin na durkushe ina kuka sosai. Motsin mutum da naji gefena yasa na d'ago a hankali na kalli Moha dake durkushe kusa dani kaman yanda nayi. Numfashi ya sauke fuskar nan tashi d'auke da damuwa sosai kanta. Saurin d'auke ido nayi daga kansa. Har yau ban manta abunda ya yiwa Mahafina ba. Mun jima a durkushe k'ofa d'akin har sama da awa d'aya kafin likita ya fito . Da sauri na tashi nayi kansa jikina na rawa. Wani irin kallo ya watsamin na tsantsan pity kafin yace "Ki shiga yana buƙatar ki. Kece Jadwah y'ar sa ko?" Kai kawai na d'aga na kasa cewa komai saboda kuka dake cina. Da kai ya min nuni na shiga. A guje nayi d'akin da suka kwantar da Baba. Yana kwance kan gado cikin d'an k'ank'anin lokaci ya lashe ya yi wani fari kaman wanda bashi da jini a jiki. Ina gunjin kuka na na rungume Baba dake murmushi na tsantsan ciwo. Da kyar ya d'aga hannu ya rungumeni. Murya a shak'e yace "Yi shiru ki daina Kuka. Naji sauki " Sosai na k'ara matse shi ina kuka sosai. Ina ji aka buɗe k'ofar d'akin aka shigo. Ban damu da d'agowa naga waye ba na k'ara matse Baba ina sheshshek'a. Bansan ya akayi ba barci ya yi awon gaba dani na tsantsan wahala. A hankali Baba ya d'ago ya kalli Moha dake tsaye gefensa fuskar sa cikin matsanancin damuwa. Murmushi Baba yace "Nagode sosai d'ana" Wani irin d'agowa Moha ya yi jin sunan daya kirashi dashi. Hawaye suka tarar masa a fuska. Hannu Baba ya mik'o masa Moha ya yi saurin motsawa ya kama a hankali yana kallon Jadwah dake barci sai ajiyar zuciya take ja. "Nasan kai yaron kirki ne Muhammadu. Wannan hali da dabi'u naka ,nasan akwai mak'asudi da yasa kake aikata su. Ko wane irin bawa da kaddarar sa. Ina so ka riƙe Allah ,Muhammadu inshaAllahu komai zaizo maka da sauk'i. " Wani iri sanyi jikin Moha ya yi kaman an zuba masa k'ank'ara. Rana ta farko a rayuwar sa yaji wani irin kunya da nadama Shaye-shaye sa yake . "Ina son wata Alfarmar guda d'aya a gurinka Muhammadu. Ban sani ba ko ina da sauran kwana a gaba, amma ina neman taimakon ka saboda Allah " Jikin Moha na rawa ya k'ara matse hannun Baba cikin nasa. Murmushi Baba ya yi ya d'ago d'aya hannun sa da akewa k'arin jini ya shafa kan Jadwah kafin yace "Wannan yarinya ita kaɗai ce Allah ya mallakamin a wannan duniyar. Mahaifiyarta ta rasu watanni da suka wuce. Ita ce rayuwar mu. Ita d'in alheri ne a garemu nida mahaifiyar ta da bazamu tab'a samun sama da hakan ba. Alfarmar guda d'aya nake so kamin saboda Allah" K'ofar d'akin da aka buɗe hankalin su gaba d'aya ya yi kan k'ofar. Wani kyakkyawan mutum ne ya shigo magidanci fari tas dashi,kana ganinsa kaga Moha. Tamkar ya yi kaki ya tofar. Murmushi Baba ya yi cikin ransa yana hamdala. Yasan komai zaizo masa da sauki. Wane Alfarma ne ku ke tunanin Baba ke nema gurin Moha? 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝒜ɱαȥιɳɠ ★'★ ɯɾιƚҽɾʂ ϝσɾυɱ ( 𝒜, ★ ʂƚαɾ'ʂ ,ɯ ★ ϝ) 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 8. Numfashi naja a hankali na fara buɗe idona. Bansan sanda barci ya d'auke ni ba. Kallon Baba nayi dake barci cikin nutsuwa fuskar sa d'auke da murmushi. Wani Numfashin na k'araja na janye a hankali daga k'irjinsa na miƙe in salati. Mamaki ne ya kamani ganin rana tayi a hanzarce na shige banɗakin da nake tunanin cikin d'aki na d'auro alwala na fito. D'ankwalin dake kaina na cire na shimfiɗa na tada sallan asuba. A hankali na shafa Addu'ar dana gama na miƙe ina k'ok'arin d'auke d'ankwali na aka buɗe k'ofar aka shigo. K'irjina ya wani irin harbawa lokacin da idona ya sarke cikin nasa. Sanye yake da manyan kaya wata dakakkiyar farar shadda da tayi masa masifar kyau babbar rigar tasha surfani. Kanshi sanye da bak'ar hula data k'ara fito da ainihin kyansa. Kamshin da yake mai tsananin dad'i da sanyaya gabba ya yimin sallama naja dogon numfashi. Yaune fa d'aurin auren sa ko? Zuciyata ta tunatar dani. D'auke idona nayi daga kansa na mayar kan k'ofar da ya k'ara buɗe ta sosai. Ido waje nake kallkn Gwagwo data bullo ta bayan nasa tana cewa "Ina suke ne Muhammadu?" A guje na tashi nayi kan Gwagwo ina kuka da kira. Wani irin d'ane ta nayi har muka kusa fad'uwa. "Subhanallahi Jadwah zaki kadani. Yi a hankali kinsan ba lafiyar k'afa ce dani ba." Bance komai ba na k'ara matse ta ina kuka sosai. Ban damu da idan Moha dake tsaye bayana saida Gwagwo ta janye ni daga jikinta da sauri ta shiga d'akin tana kiran Baba da har zuwa lokacin bai motsa ba. Barci yake mai tsananin nutsuwa da wani irin annuri da murmushi kwance kan fuskar sa. Numfashi naji Gwagwo taja mai k'arfi murya tana d'an rawa ta juyo ta kalleni kafin ta mayar kan Moha dake tsaye har zuwa lokaci. "Kira Likita Muhammadu " Bai musa ba ya juya da sauri ya fice Gwagwo ta juyo ta rungumeni sosai cikin k'irjin ta tana faman maimaita Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Rikicewa nayi na d'ago ina kallonta nace "Gwagwo menene? Ko na tashi Baba ne ya ganki?" Kai ta girgiza " barshi ya huta Jadwah. Yana samu hutun da bazai k'are ba" Cikin rashin fahimtar maganan ta naja doguwar ajiya zuciya. Dr ne suka shigo da sauri da Moha. A hanzarce naga ya yi kan Baba yana tab'a k'irjin sa zuwa hannun sa kafin yasa abunnan kaman dutsen k'arfe ya fara tab'a k'irjin sa dashi. A yanzu na fara gane inda maganan Gwagwo ta dosa k'irjina ya fara wani irin harbawa da k'arfi numfashi ya faramin wahalar fita. Banyi zato ba naji wasu hannu masu tsananin laushi da kauri suka sauka kan kafad'ata. Luu nayi baya sai jina nayi cikin faffaɗan k'irjinsa. Muryar Gwagwo naji sama-sama tana salati Dr na cewa a fita dani daga d'akin. Cak naji ya d'auke kaman y'ar tsana ya yi waje dani daga nan idona suka rufe ruf. "Muhammadu " Gwagwo ta kirashi tana nufo inda yake tsaye bak'in gadon daya kwantar da Jadwah ana mata k'arin ruwa. Baisan wane irin yanayine yau yake ciki ba. Abubuwa da bai tab'a zato ba sun had'u sun chunkushe. Har yanzu he don't even know what his feeling a kanta .bai sonta haka kuma bai k'inta. Bazai tab'a iya watsawa mutum kaman Baba dake neman alfarma ba wajen sa yana kwance kan gadon tafiya Alfarma da yake nema gurinsa. A ganinsa karb'an wannan alfarmar da ya yi ,ya yi ta ne saboda abunda ya yiwa Baba. Gani yake amincewa da buƙatar Baban ita ne zaisa ya daina saka masa da rashin kunyar da ya yi masa. All this is to much for him. Asiya da Balaraba na can sun tada fitina tun da sukaji abunda ya faru. Asiya sai hauka take , Balaraba kuwa Alhaji Balarabe tasa a gaba tana gaya masa duk irin bak'ar maganan dake fitowa daga bakinta. Daya gaji da masifar ta yace mata "Idan har kina insisting kan wannan abun daya faru saboda munyi taimako. To ki sani yanda ki ka ce ya aikata abunda ki ke umarta ce shi, itama Asiya hakan ne zai faru a gareta. So choose wisely" Shi kanshi Balarabe matsanancin mamakin mayar mata da martani da ya yi yake ,bare Balaraba data zuba masa ido cikin matsanancin mamaki baki a hangame tana kallonsa. Yau ita ne take magana Balarabe ke mayarwa?. Kafin tayi wani yunƙuri ya fice daga falon gaba d'aya. Tsayawa ya yi bak'in k'ofar yana sauke wani irin numfashi. Ji yake kaman an yaye masa wata jijiya data d'aure masa harshe. Zai k'ok'ari yaga ya taimakawa Moha wajen ganin sun riƙe wannan amana da aka basu. Jikinsa na bashi kasancewar yarinyar da Moha babban alkhairi ne a garesu. K'afad'ar sa Gwagwo ta d'an dafa tana cewa "Har yanzu bata farka ba Muhammadu?. Y'an uwa kowa yana son ya ganta. " A hankali yace "eh Gwagwo " Numfashi taja ta cigaba da cewa" yanzu ya batun wannan magana. Da wane ido Jadwah zata d'auki wannan batun?" Juyowa ya yi sosai ya fuskance ta yace "Kiyi hak'uri Gwagwo amma ban shirya sanar da ita hakan ba yanzu. Bazanyi miki karya ba Gwagwo dagani har ita babu wanda yasan yanda d'an uwansa ke cikin ransa. Tabbas ita d'in amana ce a gareni kuma nayi alk'awari riƙe ta na tsawon rayuwata. Amma nida da ita muna buƙatar lokaci da zamu koyar da zuk'anta mu san juna har ya kaimu ga zama inuwa d'aya " Murmushi Gwagwo tayi na manta "kana nufin na tafi da ita can Jordan ko A'a " Wani irin shaking voice ya sauke a hankali yace "Ina ganin hakan shine best dayafi dacewa. Muna buƙatar mu fara koyar da zuk'anta mu son juna. Zanyi k'ok'ari na koyawa kaina sonta kaman yanda zan koya mata sona" " ni nasan kai yaron kirki ne kuma tabbas MUSTAPHA yaga hakan tattare dakai har ya iya damka maka y'ar tsa guda d'aya tak da duniya ta sheda so da kauna da yake mata. Ubangiji ya taya mu rik'o baki d'aya. " A hankali ya amsa da Amin kafin ya juya ya fice daga d'akin. Kai tsaye gida ya nufa. Tun daga bakin gata ya hango Isma'il dake safa da marwa bakin gate rai a matuƙar bace. Numfashi yaja ya fesar ya tsayar da motar yana kallo Isma'il daya nufo shi kaman bijimin sa. Wani irin buga glass d'in window d'in ya yi yana maga da kumfar baki. "Har ka isa kaci amanata. Wlh baka isa ba Jadwah tawa ce. Baka da right a kanta. Nike sonta kuma ni zan aureta. " Kallo ya watsa wa Isma'il dake huci baice komai ba ya buɗe motar ya fito rai a matuƙar bace. Gate d'in ya buɗe ya koma mota ya shige gida. Isma'il ya biyo shi yana ihu. Hayaniyar Isma'il ta fito da Asiya da Balaraba da suke ta fama da ita saboda kuka da take ta rusawa. A hankali suka yo kanshi ya k'ara sauke wani ajiyar zuciyar kafin ya wuce ya yi b'angaren sa. Yana shiga suka shigo. "TAHEER " Balaraba ta kirasa da ainihin sunan sa na yanka. MUHAMMAD TAHEER. sunan mahaifin mahafiyar sa. Chak ya tsaya tsakiyar d'akin kafin ya juyo yana kallonsu fuskar na a turb'une. "Wane irin magana nake ji haka?, wane irin cin mutunci ne wannan?wannan mara mutuncin mutumin duk irin kyautata masa da muke a gidan nan da abunda zai saka mana dashi kenan?, kuma ka amince da hakan saboda tozarci?" Rai a matuƙar b'ace yake kallonsu baice komai. Balaraba ta cigaba da tsananin b'acin rai " in har na isa da kai na baka umarni ina so yanzu nan ka cika shi" "Are you done?" Baki suka hangame Asiya ta k'ara rushewa da kuka. Wai what is happening ne? Mene ya jawo wannan SAUYIN? mene tayi ba daidai ba?. "Idan har kina so nayi abunda ki ke so. Zanyi but da sharad'i she needs to go itama. I don't care if we just get married " Ya k'arasa maganan yana jifan Asiya da wani irin kallon tsana. Gunji kuka kawai take Balaraba ta zuba masa ido cikin matsanancin mamaki abunda ke faruwa. Matsawa ya yi ya d'auki y'ar takarda daga cikin memo nashi ya ciro biro daga aljihun wandonsa. Wani irin kururuwa Asiya ta saki ta nufo shi aguje ta riƙe hannun tana kuka sosai . Baki Balaraba ta cije idonta ya yi wani irin ja na tsantsan bacin rai kafin ta juya fuu ta fice daga d'akin. K'ara riƙe shi Asiya tayi "Na amince zan zauna. Kar ka sake ni don Allah " In all honesty ya yi wishing su amince da sharad'in nan nasa ko ya saukewa kansa wannan nauyi. Numfashi kawai yaja ya fisge ya shige d'aki ya barta a nan. Zama ya yi gefen gado ya dafe kansa. Yanzu yake dana saninsa na zuwa Nigeria. He wish bai dawo ba wata kila da duk wannan dramn baza ta same shi ba. Shi kansa baisan mene ya dawo dashi ba in the first place. Suna ta hauka kan yarinyar da batasan menene ke faruwa ba. In all honesty shi kansa baisan mene zai faru ba next. Ta ina ma zai fara?. A guje Asiya tayi b'angaren su ta sami mummy nasu da Suwaiba suna magana rai a matuƙar b'ace. Allah kad'ai yasan irin abunda ke cikin ran Suwaiba. Bak'in ciki da bacin rai abun har yafi na Asiya da Balaraba. Duk da haka bata cire kudurinta ba gani take hakan ma wata damace da zata cimma manufarta ta hanyar amfani da Asiya. A guje tayi wajen Mahaifiyar ta da tayi bene tana k'ok'arin kiran waya gabanta tasha tana nunata da hannu tace "Laifin ki ne. Tuntuni saida nace ki sallame su ki ka k'i. Wlh in har ya sake ni sai nayi abunda sai ran kowa ya b'aci a gidan nan" Tas Balaraba ta d'auke ta da mari tana huci. " ni zaki dinga yiwa maganan banza?. Kin fini jin zafin abunda ya faru ne?" Da k'araji Asiya da bak'in ciki tace " eh na fiki. Yau rana ce ta farin ciki a gareni amma ta zama ranan bakin ciki saboda ke. Saboda kinsa cin masu gadi a gaba baki d'auki maganata da muhammanci ba. Ko kin d'auka bansan dirty little secret naki ba na kwanciya da masu..." "Asiya " Balaraba ta kirata da wani irin k'araji ta kai hannu zata d'auke ta da mari Asiya ta riƙe hannun. Ita kanta bata san me yazo kanta ba da k'arfin ta gaba d'aya ta hankad'a Balaraba . Ihun Suwaiba dana Balaraba baisa Asiya taji d'ar abunda tayi ta ba, ta zubawa maifiyarta dake wuntsulawa kan bene tana huci. Gani take duk laifin tane. A guje Suwaiba ta tare Balaraba data sume saboda buguwa da kanta ya yi . Fuuu Asiya ta wuce d'aki tana hucu. Suwaiba tayi saurin kira suka fita Balaraba daga gidan cikin gaggawa. Isma'il shima tuni ya fice daga gidan ya yi mashayarsa dake cike da y'an matansa. Kwana d'aya Moha bai k'arayi ba a gidan ya bar gari bayan ya k'ara zuwa wajen Jadwah da har zuwa lokacin bata farfado ba. A daren ya shirya su gaba d'aya suka bar azare. Shi ya wuce UK wajen mahaifin sa daya rigashi tafiya. Jadwah kuma suka wuce JORDAN da Gwagwo. Bayan kwana biyu. Lokacin dana farka a gigice ina kuka da kiran Baba. Gwagwo ta shigo da sauri ta rungume tana lallashi. Ina kuka sosai nace "Gwagwo ya mutu ko?" Kai ta girgiza ta k'ara rungumeni. " ki kwantar da hankalin ki. MUSTAPHA yana nan da rai inshaAllahu. Wannan yaron da mahaifin sa mutanen arziƙi sun fita dashi waje don a bashi kulawa daya dace dashi" Wani irin numfashi na sauke ina jin wani iri relief. Hawayen fuskata na goge ina kallon d'an k'aramin d'akin da muke cike mai d'auke da gado da kwaba. Sai kafet da aka shimfiɗe cikin sa. D'akin tsabtsab dashi sai kamshin turaren wuta ke tashi. Gwagwo badai tsabta ba. A hankali na mayar da ido na kanta " su waye suka fita dashi?. Meke damun Baba ne Gwagwo " "Wannan ubangidan naku. MUHAMMAD da mahaifin sa. Yaro d'an Albarka. Tunda suka fita dashi suke d'awainiya damu. Yaushe rabon dana ga nasa nama a baka?. Yanzu ki duba kitchen d'ina. Nama babu irin wanda babu" Ta k'arasa maganan tana yar dariya. Shiru nayi ina kallon ta cikin rashin fahimta. Saboda me za suyi d'awainiya damu kuma?. Yaushe mahaifin nasa yazo?. Tambayoyi kala-kala cikin raina Gwagwo tace "Likita yace ciwon cancer ke damunsa ya dade masa kuma a jiki har ya kai matakin da suke tunanin lokaci kad'an ya rage masa. Amma inshaAllahu da yardar Allah zai bashi lafiya tunda har wannan yaron ya tsaya masa . Alkwarine ya d'aukar miki wajen ganin ya yi duk abunda zaiyi dan samawa Baban ki lfy, sai dai kuma hukunci na ubangiji idan ya yi kwanan nasa ya k'are " Numfashi naja a hankali na fesar ina hamdala cikin raina. Amma na kasa gane dalilin da yasa Moha yake taimaka mana yanzu. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝒜ɱαȥιɳɠ ★'★ ɯɾιƚҽɾʂ ϝσɾυɱ ( 𝒜, ★ ʂƚαɾ'ʂ ,ɯ ★ ϝ) 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝑵𝑶𝑻 𝑭𝑼𝑳𝑳𝒀 𝑬𝑫𝑰𝑻𝑬𝑫. 𝐏𝐆 9. 𝙽𝙾𝚃𝙴/𝑷𝒍𝒆𝒂𝒔𝒆 𝒎𝒂𝒔𝒖 𝒌𝒊𝒓𝒂 𝒅𝒂 𝒄𝒉𝒂𝒕 𝒔𝒖𝒏𝒂 𝒏𝒆𝒎𝒂𝒏 𝒄𝒐𝒎𝒑𝒍𝒆𝒕𝒆 𝒏𝒂 𝑺𝑨𝑼𝒀𝑰𝑵 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝒀𝒂𝒏𝒛𝒖 𝒏𝒂𝒌𝒆 𝒕𝒚𝒑𝒊𝒏𝒈 𝒏𝒂𝒔𝒉𝒊 . 𝑺𝒂𝒏𝒏𝒂𝒏 𝒘𝒂𝒏𝒏𝒂𝒏 𝒃𝒐𝒐𝒌 𝒅'𝒊𝒏 𝑷𝑨𝑰𝑫 𝒏𝒆. 𝒁𝒂𝒌𝒖 𝒊𝒚𝒂 𝒇𝒂𝒓𝒂 𝒕𝒖𝒓𝒂 𝒌𝒖𝒅'𝒊𝒏 𝒌𝒖 𝒌𝒂𝒇𝒊𝒏 𝒎𝒖 𝒈𝒂𝒎𝒂 𝒇𝒓𝒆𝒆 𝒑𝒂𝒈𝒆𝒔 𝒌𝒂𝒎𝒂𝒏 𝒚𝒂𝒏𝒅𝒂 𝒘𝒂𝒔𝒖 𝒔𝒖𝒌𝒂 𝒇𝒂𝒓𝒂. 𝑪𝒉𝒂𝒕 𝒎𝒆 𝒖𝒑 𝒊𝒅𝒂𝒏 𝒌𝒊𝒏𝒂 𝒏𝒆𝒎𝒂𝒏 𝒌𝒂𝒓𝒊𝒏 𝒃𝒂𝒚𝒂𝒏𝒊. Watana d'aya a Jordan na samu nutsuwa da kwanciyar hankali. Y'an uwa da abokan Arziƙi duk sunzo yimin jajen jikin Baba. Damuwa da nake da ita yanzu ta d'an ragu dan Gwagwo kullum na k'ara kwantarmin da hankali jikin Baba na kyau. Tace saboda yanayin jikin nasa yasa ko waya bazai samu damar yi mana sai lokacin daya dace. Da farko na d'auka ko tana fad'an hakanne don ta kwantar min da hankali, amma ganin yanda take yi komai babu damuwa da yanda take gayamin Baba na nan da ransa ,zatona ya d'an kau. Wata d'ayan nan da nayi iyayen Amina da yayanta Junaid sunzo sun dubani ,nayi mamaki da naga babu Amina. Kafin su tafi ne muka d'an keb'e da Junaid k'ofar gida. Babu laifi na d'an sakar masa fuska. Mutumin daya b'ata tsawon awanni yazo duba ka bai cancan wulak'anci ba. Numfashi yaja a hankali ya d'an kalleni kafin ya kawar da kai gefe ya bayan ya kira sunana. Kallon sa nayi nace "Na'am " Numfashi ya k'araja yana cewa "bazan miki k'arya ba Jadwah. Tun ranan dana fara ganinki na kamu da sonki. Saidai nauyin bakina daya hanani furtawa da wuri ya jawomin har ki kamin nisa. Hak'ika nayi bak'in ciki da faruwar wannan abu, amma hakan bazai hanani yi miki fatan alkhairi ba. Allah ya bad...." "Yauwa Jadwah ,zo maza ki d'ura d'ura mana kunun madara Hajiya Fati na sha'awar sa" Muryar Gwagwo ta katse Junaid bai k'arasa kalaman da yake furtawa. Numfashi naja na juya ina kallom Gwagwo dake tsaye bakin k'ofa. Kai na d'an girgiza kafin na juya kan Junaid da shima ke kallon Gwagwo ya juyo da idon sa kaina. D'an murmushi nayi masa da baikai zuci ba na wuce da sauri ina juya kalaman sa cikin raina. Kwata-kwata ban fuskanci inda ya dosa ba. Ina jin Gwagwo biye dani har kitchen saida taga na d'ura kunun sannan ta wuce falo suka cigaba da hira mahaifiyar su Junaid. Sosai Gwagwo ta had'a musu shatara ta arziƙi sai godiya suke ana ta raha. Da zasu tafi ne nake jin dalilin daya hana Amina biyo su. Wai bata jindaɗi ne kuma tana tsakiyar jana jarabawa. Numfashi naja na fesar. Har cikin raina banji dad'in hakan ba. Dan dai kwana d'aya Amina ai tazo ta dubani ko babu komai tsakanin mu naci albarkacin zumunci. Washegari bayan tafiyar su na fito daga wanka d'aure da zani da d'an hijabi. Ina shiga d'aki na samu Gwagwo zaune kan kujera riƙe da y'ar k'aramar wayarta torch kare a kunnen ta. Tana d'an d'aga murya tana magana "to shikenan TAHEER hakan ma ya yi. To babu komai " Kai Gwagwo da kwashe-kwashe take wlh. Waye kuma TAHEER?. Tunda nazo Jordan nasan Gwagwo ta jama'a ce. Kullum gidan cike yake da mutane. Samari ,manya da yara. Ko dan tana da barkwanci ne da faran faran. Gata Sam bata da rowa. Kusan samarin layin a nan suke cin abincin rana .ko duk lokacin da suka bushi iska zasu shigo neman abinci. Nima zama a gidan na fara sabawa da wasu. Mai na d'auko ina shafawa ina sauraran Gwagwo dake waya da wannan Taheee kafin ta kashe. Kallona tayi kaman zatace wani abu sai kuma ta girgiza kai ta juya ta fice na bita da d'an kallo. Baki na tab'e na cigaba da harkar gabana. Kafin zuwa azahar gidan ya fara cika da hayaniyar mutane dake ta safa da Marwah cikinsa. Majina ta k'ara sharewa tana kallon kawarta Saudat. Tsaki Saudat tayi tana cewa da Amina "Ai saida na gaya miki kiyi hankali da wannan yarinyar simi-simi kasauce. Kina ganin ta hakan wai ita saliha munafukace. Yanzu ba gashi nan taci amanarki ba. Tasan kina san Moha amma ta zagaye ta aure. Ke kuma da yake banza ce kin zauna kina ZUBDA HAWAYE kan wanda bai sani ba. Nace miki a kawai hanya da zaki same shi a saukake number nashi kawai zaki samo kiga aiki da cikawa. Idan ita bataji komai wajen butulci ba ke me yasa zakiji idan kin mayar mata da abunda ta aikata miki?. Wannan rayuwar fa kowa kanshi ya sani. Tun wuri ki newa kan ki mafita" Majina Amina ta k'ara facewa idon nan sunyi jazur .har wani rama tayi saboda sawa kai damuwa. Tsana da k'iyayyar Jadwah sunyi mata katutu a rai. Sam bata damu da auren sa da Asiya ba tunda tuntuni tasan da wannan. Kuma a ganinta Asiya bata isa ta hana ya sota ba. Babban bak'in cikinta Jadwah. Ta san yanda take masifar son shi amma ta zagaya taci amanarta. Ashe tasan abunda take tsabar munafurci idan tayi mata zancen sa tayi ta kushewa. Kwafa tayi ta sharce hawayen dake fuskarta tace da Saudat "Yanzu menene abun yi? ,in har number nashi ne ba abu ne mai wuya ba. Nasan Ya Junaid bazai rasa ba" Murmushi Saudat tayi " abunda za'ayi ki shirya yanzu zan kai ki wajen Malami dake min aiki. Cikin d'an k'ank'anin lokaci kema zaki samu Moha. Taya ki ke tunanin nake juya wannan alhazawan cikin yatsun hannuna?" Murmushi Amina tayi ta miƙe da sauri tayi b'angaren Junaid. Da sallama ta shiga shiru babu kowa. D'akin sa tayi kai tsaye nan ma bayanan sai k'arar ruwa da takeji daga banɗaki. Dad'i ne ya kamata hango wayarsa da tayi kan gado . Da sauri ta d'auko wayar ta buɗe tana bincika number Moha. Wajen number biyar suka bayyana ko wacce k'asar ta daban. Duka ta kwas.he numbobin don bata san da wacce yake amfani ba yanzu. Karya sukayi wa Maman su suka fito da zummar zasuje dubi wata k'awar su da bata da lfy. Can kasan ran Amina abunda take shirin yi tana d'an shakkar sa amma inta tuna cin amanar da Jadwah tayi mata sai taji tsananin b'acin rai da tsanan ta. Suna zuwan wajen Malami kaman yanda Saudat tace. Ya gama bincikensa ya d'ago yana kallon su yana wani lashe lebe yace. "Mafita guda d'aya ce. Wannan yaran da ki ke so yana da burin ganin ya hayayyafa da yawa. Yana da son yara. Zan iya juya mahaifar matars da yake zaune da ita yanzu ta hanyar da bazata tab'a iya haihuwa ba. Ke kuma zaki shiga gidansa ki hayyafa ta yanda zaki kasance ke kaɗai ce cikin zuciyar sa. Amma fa da sharad'i guda d'aya " Ido Amina ta zuba masa tana jiran taji menene sharad'in. Lashe harshe ya k'arayi "In har kina son hakan ya tabbata dole ki shiga wannan d'akin yanzu" Ya nuna mata wani k'ofar d'aki mai duhu. Ido Amina ta zaro matsanancin tsoro ya rufeta ta shiga uku. Anya kuwa zata iya wannan abu?. Tayi alkwarin ajiyewa Moha budurcinta na har abada. Ganin damuwa dake kwance kan fuskar Amina kaman tana son janye kudurin nata Saudat tayi maza tace "In har kina son Moha wannan ba komai bane. Ki sawa ranki kin same shi kin gama sai yanda ki ka yi dashi kuma bazai tab'a rabuwa dake ba. Abunda ki ke damuwa dashi bazai tab'a ganewa ba .akwai hanyoyi da dama da zaisa bazai gane ba. Kedai karki damu ina tare dake" Numfashi taja mai k'arfi ta fesar. Tabbas maganan Saudat gaskiya ne. Akwai hanyoyi da yawa. In har burinta zai cika zata mallaki Moha za tayi komai a kansa. Kai ta d'aga ta kalli d'akin kafij ta miƙe tayi ciki. Murmushi Saudat tayi Malam ya miƙe da sauri yabi bayan Amina. Malam an samu y'an shila bai damu wai Amina budurwa bace ya zage yana juyata sai sumbatu yake yayinda Amina keta ihin azaba ga uban wari da hamami da Malam yake. Saida ya gurji Amina san ranshi sannan ya fito zuciyar sa fes sai washe jajayen hak'oran sa yake. Da kyar Amina ta iya fitowa sai sharce hawaye take . A hankali ta zauna kusa da Saudat daketa jera mata sannu. Zama Malam ya yi gaban k'asar sa ya yi wani rubuce-rubuce kafin ya d'ago yana kallon Amina dake share hawaye. "Kina da number nashi?" Da kyar ta iya d'aga kai. "To maza a kirashi yanzun nan. Duk inda yake zaizo gareki" Amina najin wannan batu ta wartsake jiki na rawa ta fara neman number Moha. Saida taki wajen uku a kashe ta hud'un ne number shi ta US ta shiga. Wayar na fara ringing Amina ta dafe k'irjinta dake tsananin bugawa kaman zai tarwatse. Har ta fidda rai zai d'auka sai taji wannan muryar mai tsananin taushi da gardi ta ratso speaker wayar "Hello" Wani iron d'auke numfashi tayi ta kasa cewa komai saida Saudat ta zungureta. Muryar a hankali tace "Ya Moha" Shiru ya ratso wayar na y'an mintina kafin taji yace "Who is this?" "Amina ce" "Amina" Ya maimaita sunan da wata irin murya data kaaa fuskartsa. Da ido Malam yace yi mata nuni ta kashe wayar. Bata musa ba ta kashe do gaba d'aya ta rud'u bata Sam abunda zatace ba. "Wannan kiran nashi da ki ka yi. Baza ki k'ara ba daga yau. Shi zai dinga kiran ki a ko da yaushe. Ki tsaya ki gani. Aikina yankan wuk'a ne a take yake ci" Ya k'arasa maganan da wani irin murmushin mara kyau kam fuskarsa. Yana rufe baki kuwa wayar Amina ta fara ringing. Wayyo Allah ran Amina kaman wacce aka yiwa albishir da Aljanna. SOME WEEK'S LATER. US. A gajiye ya faka mota harabar motoci. A hankali ya fito sanye yake da k'ananan kaya farar riga mai botira da bakin jeans. Kayan sunyi masa kyau sosai duk da rashin barci dake tattare dashi. Kai tsaye cikin gidan sa ya nufa tun daga k'afar bene ya fara balle botiran rigar sa ya cireta ya wurgar. Yana buɗe k'ofar d'akin sa ya tsaya turus ya k'ara wara ido yana kallon Asiya dake kwance kan gadonsa da wasu y'an iskan kaya a jikinsa. Yaushe tazo nan har tasan inda yake zaune.? Wani irin mayen kallo Asiya ke masa tana bin murdadadden k'irjin sa da kallo zuwa fatar cikinsa dake shak'e da Abs. Lebe ta lashe ta taso tana wata y'ar iskar tafiya sai tana juya Mazaunai ta nufo shi. Ido kawai ya zuba mata fuskarnan babu expression harta k'araso gabansa ta tsaya. Hannu ta kawo a hankali zata d'ura kan k'irjin sa ya wani riƙe hannun kaman wanda ya riƙe kashi. "Are you mad? What are you doing in my house?" "Gidan ka? Gidan ka kai kad'ai? Nima ai gidana ne. Ai ba laifi bane idan mata tazo wajen mijin ta" Taune harshe ya yi yana kallonta da wnai irin tsana. Kina matsayin mace amma kece ke nuna maitar ki kan namiji. Yana kallon yanda take wani kashe ido tana cije lebe ya wurgar da hannun nata kafin ya juya da sauri zai bar mata d'akin. Da azama tasha gaban sa "Gaskiya abunda ka ke kana d'aukan hakkina. Yau watanmu nawa da aure? Tunda ka bar Azare baka k'ara waiwayata ba bare ka duba Mummy dake kwance gadon asibiti. Kasan ni dai ba dutse bace dole na buk'aci mijina tunda an daura shi yasa nayi tattaki nazo har inda ka ke" Haushi takaici yasa ya zuba mata manyan ocean Blue eye's nashi ya kasa cewa komai. K'ara matsowa tayi sosai k'irjin ta kad'an ya rage bai had'u da nashi ba. Da wata y'ar iskar murya tace "Kaima nasan kana buƙatar haka. Ba waliyi bane ba kai. Ka bari muji dad'in juna. You will enjoy this yanda baka tunani" Wani irin shafo k'irjin sa tayi zuwa nipples nashi wani irin shock ya ratsashi .yana jin sautin numfashin ta daidai wuyansa tana k'ok'arin kai masa sumba. Kaman rad'a yaji wannan murya mai tsananin taushi da dad'i cikin kunnan sa kaman iska "MOHA" firgigit ya wartsake daga trans daya shiga daidai Asiya na neman had'e bakin salu . Wani irin ja ya yi da baya labbanta ya sauka kan iska. Idonta dake rufe ta buɗe tana kallon Moha daya juya da sauri yana sauka daga kan benen. Bata san sanda ta saki ihu na frustration ba tana kallon sa har ya fice daga gidan gaba d'aya. Da ihu ta shige d'aki tana jifa da dukkanin abunda taci karo dashi. A mugun buk'ace take ga Jojo bata nan. Rashin sanin abunyi ya haye gadon da hoton Moha tana saukewa kanta ishin dake damunta. Ihunta da sunan sa kawai ka ke ji yana tashi cikin d'akin. A guje ya fice daga gidan shi kansa bai san inda ya nufa ba. Abubuwa ne sai kara jagule masa suke. Gefen titi ya faka motar ya koma ya kwanta jikin sitiyarin motar yaba sauke numfashi. Can ya d'auko wayarsa yana k'ok'arin kira kiran ya shigo masa waya. Ido ya zubawa number Amina dake yawo kan screen nashi. Wai what is happening to him ne?. Sam baya jin yarinya cikin ransa but ya rasa dalilin da yasa ya kasa cireta cikin ransa haka ya kasa daina kiran wayarta a kullum. Ya kasa hana kanshi neman aurenta duk da cewa can k'asan zuciyar sa bashi da wannan burin. Numfashi yaja mai k'arfi ya k'ara wayar a kunne. A shagwaɓe ta kirasa kaman za tayi kuka "Big Brother ko nayi maka laifi ne yau?" Saida ya fursar da numfashi yace " No. Sorry nayi busy ne yau. " Murmushi tayi " OK dama nace bari na sanan da kai abubuwan dana shirya na bikin da event da zamuyi" "Hmm" Kawai yace harta gama b'ab'atun ta baice komai ba sai OK. Suna gamawa ya kashe. Tunda ya tura mahaifin sa neman Auren ta bayan neman shawarar Gwagwo ta bashi had'in kai d'ari bisa d'ari. Shi yasa yake son matar duk da sanin matsayin sa gurin Jadwah . Sam bata da son kai. Numfashi yaja mai k'arfi ya fesar yana maimaita sunan JADWAH kan leben sa. Lokaci ya yi da ya kamata yaje ya ganta. A hankali ya d'auko wayar ya lalubo number Gwagwo ya danna mata kira. Miƙewa nayi ina mik'a bayan na idar da sallan isha. Gwagwo dake kwance kan gado har ta fara munshari na kalla nayi y'ar dariya na gyara mata bargo. Garin yau sanyi ake sosai sabida ruwa da aka wuni anayi. Kan tawa katifar na nufa ina k'ok'arin cire hijabin dake jikina. Rigar barci nasa mara nauyi na samu guri na kwanta ina Addu'a tunanin Baba fal cikin raina. K'arar wayar Gwagwo yasa na d'ago da sauri ina kallon gefen Gwagwo da wayar ke ajiye. Da azama na tashi na d'auko wayar ina kallon suna TAHEER JIKA NA da Gwagwo tasa. Baki na tab'e na d'aga wayar da y'ar sallama "Hello, Slma" Wani irin shiru ne ya ratsa wayar sai numfashi da naji an sauke a hankali. Shirun nima nayi ina sauraran ko zaice wani abu. "Gwagwo tayi barci" Nace ina cigaba da sauraran yace wani abu. Haushi ya kamani na cire wayar daga kunnena ina d'an tsaki . Da wata irin rad'a naji ance "JADWAH " sai kuma diff wayar ta katse. Baki na hangame ina kallon wayar da tunanin waye ne kuma wannan? Ina kuwa nasan wannan muryar?. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 10. Washegari ban gayawa Gwagwo kiran da akayi mata na cigaba da sabgogin gaba. Bayan kwana biyu da faruwar hakan yau muna zaune tsakar gida ina yiwa Gwagwo kalba. Duk da cewa shekaru sunja amma gashin Gwagwo har yanzu da tsayin sa da santsin sa, da kyar yake kamuwa .gashi ne har gadon baya. Baba da Ammi na basu da gashi sosai, amma ni kuwa gashina har hip's d'ina yake nayi gado wajen Gwagwo. Gashi baki mai tsantsi. Numfashi naja mai k'arfi na fesar Gwagwo ta d'an juyo tana kallo na. "Lafiya ki ke sauke ajiyar zuciya? " Murmushi nayi da baikai zuci ba nace "Wlh Gwagwo ina son cigaba da karatu na. Yanzu lokacin saukar mu ya gabato za'ayi babu ni. Bansan ya ake ciki game da saukar ba. Zaman gidan ne ya isheni. Ina son na cigaba da karatun boko ma" Kai Gwagwo ta jinjina kaman mai tunanin wani abu tace "Kina da gaskiya. Bari za muyi magana da TAHEER naji yanda za'ayi " "Waini Gwagwo waye wannan Taheer d'in ne da komai zakiyi sai kin nemi shawarar sa?" Nayi magana da jin haushi. Y'ar dariya kawai tayi batace komai. Washegari na tashi da kiran Gwagwo. Miƙa nayi na miƙe zaune ina kallon agogo dake kafe jikin bango. Numfashi naja a hankali na miƙe ina salati. Hijabi na d'ura kan rigar barcin dake jikina na fito nayi falo inda nake jin muryar Gwagwo na kira. Baki na turo da d'an shagwaɓa na d'aga labulen d'akin ima cewa "Waini Gwagwo kiran na menene haka kaman zaki fasamin dodon k..." Maganan tawa ta mak'ale sakamakon tsarkewa da idona ya yi dana Big Brother. Wannan manyan Blue eye's nashi sun kafeni da ido. Dum k'irjina ya buga nayi saurin d'auke nawa ido na k'arasa shiga falon na samu guri kusa da Gwagwo na zauna. "Yauwa kin taso. Maza ki gaidar da Muhammadu. " A hankali na d'ago inda yake zaune sanye da k'ananan kaya. Farar riga mai botira da bak'in wando sai bak'ar jacket d'aya d'ura kan rigar tashi. K'asa k'asa nace "Ina kwana?" Bai amsa ba sai ido kawai daya zubamin ko kunyar Gwagwo dake zaune gurin baiji. Rai na k'ara b'atawa Gwagwo tace "Maza jeki deb'o masa Kiddirmun nan da ki ka hada akwai ragowar sa da gashin naman nan" Ban musa ba na miƙe da sauri na fice daga falon ina jin idansa na bina. D'aki na koma na fara chanza kayan dake jikiba zuwa doguwar riga bak'a da d'an hijabin ta, sannan na fito nayi kitchen. Kiddirmun da na had'a mana jiya da daddare daya sha kwakwa da inubi na d'auko na zuye cikin glass jug da cup nashi na d'ura kan tire kafin na k'ara gasa masa gashin tsiri da nayi mana na tunkuya na juye cikin d'an flasks mai kyau. D'auka nayi na koma falon. K'asa-k'asa nake jin maganan Gwagwo tana cewa "Bikin ya gabato kenan. Jibi-jibi nan. Ita Aminan ce dai?" Banji mai yace ba na d'aga labulen na shiga ina k'ara kiran sunan Amina a raina. Bikinsa da Amina ne yazo?. Amma Amina shine babu labari?. Wai anya wani abu bai shiga tsakanina da Amina ba? Amma ace bikinta guda da Moha na kasa sani?. Wannan abun farin ciki ne a gareni don burinta ya cika ta samu wanda ta jima tana dakon soyayyar sa. Gabansa na ajiye kayan ina jin idon sa a kaina. Juyawa nayi zan fice Gwagwo tace "Yauwa tunda kazo Muhammadu. Ka kaimun Jadwah kasuwa zata yimin cefane." Da sauri na kalli Gwagwo dake k'ok'arin ficewa daga d'akin. Wai me Gwagwo ke nufi ne?. A hankali na mayar da ido na kansa har yanzu ni yake kallo. Kasa jurar kallon nasa nayi na juya da sauri na fice daga falon. D'aki nayi kai tsaye ina kumburi na samu Gwagwo zaune a hankali kwance. "Waini Gwagwo menene sai faman had'ani ki ke dashi?. Mutum sai shegen kallo kaman maye ko kunyar ki bayaji, to kurwata kur" Baki Gwagwo ta d'an hangame sai kuma tamin dakuwa "Ungu nan. In bai kalle kiba ni zai kalla?. Kajimun wani shashancin banza. " Haushi ya k'ara kamani na "kasuwar me kuma zamuje bayan akwai komai a gidan?" "Aa babu Muhammadu na son cin tuwon masara niyar k'ub'ewa. Kije ki siyo mun k'ub'ewar da nama a dura masa. Da ai da kaina zanje amma tunda gaki ga mota kinga ai yafi sauki" Wayyo yanda kuka san na rufe Gwagwo da duka wlh haka naji tsabar haushi. "Wuce maza kije kiyi wanka ki chanza wannan kayan" Ido kawai na zuba mata. Wai ba ita naji tana maganan auren sa da Amina ba?. Tasan kuwa abunda take tana neman had'ani dashi ta k'arfi da yaji don na gane inda ta dosa. Numfashi kawai naja na cire kayana fice zuwa banɗaki na watsa ruwa na fito. Sanda na dawo bata d'akin naji maganan ta falon suna hira. Shiryawa nayi cikin atamfa riga da sket na dura abaya a kansu. Gashina na nad'eshi kaman gammo nayi rolling mayafin abayar. Y'ar huda na shafa da man leb'e na fito riƙe da yar pose da flat takarmi da suka shiga da atamfar dake jikina light blue. Guri na samu a tsakir gidan nayi zamana saida naji Gwagwo ta kwad'amin kira na miƙe ina k'unk'uni na shiga falon "Baki gama shiryawa bane tun d'azu ke yake jira?" Bance komai ba naja na tsaya. Na fara gajiya da wannan kallon nasa. Miƙewa naji ya yi kafin naji wannan muryar tashi mai tsananin kaushi tace "Bari muje Gwagwo sai mun dawo" "To a dawo lfy Allah ya kiyaye. Kar ku manta da abinda nace" "InshaAllahu Gwagwo " Zuwa ya yi ya wuceni ya fice daga falon na ja doguwar ajiyae zuciya saboda kamshin sa mai sanyi da ratsa juya daya bugeni. Ban yiwa Gwagwo magana na fice daga falon don haushin ta nake ji. Ina fitowa k'ofar gida saida nayi dana sanin fitowa saboda jama'a da suka kewaye dankareriyar motar da yana nufa . Murfin motar ya d'aga sama sannan ya juyo inda nake tsaye. Jiki na rawa na nufi motar kaina a k'asa saboda idon mutane. Na tsani kallo wlh koya yake Jikina ta dinga rawa kenan. Da sauri na shige motar ya mayar da murfin ya rufe kafin ya zagaya ya shiga ya tada ida muka bar layin. Muna hawa kan titin sai ya rage gudun motar ya fara tafiya a hankali kaman mai sand'a. Numfashi na k'araja k'irjina na bugawa. Tunda na shiga motar naki kallon inda yake zaune. Kamshin motar da had'uwar ta ya sanya na jingina kaina jikin glass nata na rufe ido na. Chak naji motar ta tsaya da tafiya na buɗe idona a hankali ina kallan waje. Gefen titin ya faka motar motoci sai wucewa suke suna kallon motar dake fake gefeb titi. Idonsa da naji a kaina na had'iye wani irin yawu kafin na juyo a hankali muka had'a ido dashi. Kaifin idonsa yasa nayi saurin d'auke nawa na mayar windo. Wai menene ke damun mutumin nan ne?. Da deep voice nashi naji ya kirani "Jadwah " Yanda ya kira sunan kace don shi kad'ai aka rad'amin. Maganan nashi kana ji kasan hausa bata isheshi ba. Wani iri Ascent ne dashi mai dad'in gaske. Tsigar jikina ta tashi yamma, amma duk da haka ban juya na kalleshi ba. "You have to tell me where we are going. " Numfashi na fesar a hankali na juyo muka had'a ido nayi saurin kawar da kai. Dan dole nayi masa kwatancen inda zamu. Ina jin ya yi wani d'an k'aramin murmushi kafin ya tada motar ya hau titi yana bin kwatancen da nake masa. Kaman yanda Gwagwo tace na siyi k'ub'ewa da Nama. A hanya ya tsaya wani katon Mall ya shiga ban bishi ba don na kagu mu koma gida. Ya jima cikin Mall d'in can sai gashi da kaya niki-niki da yaran shagun biye dashi da wasu kayan. Saida suka gama saka komai cikin mota sannan ya shiga muka koma gida. Yana fakin na fice da sauri ina jin wannan mayuj idon nasa a kaina. Tsakar gida na samu Gwagwo da wasu y'an maƙota suna hira "A'a har kun dawo?" "Eh" kawai nace na shige d'aki. Ina jin yanda ake ta shigo da kaya kafij naji muryar sa yana cewa da Gwagwo zaije ya dawo. Matan dake gidan sai hauka suke. Baki na tab'e ban fito ba saida naji tafiyar sa. Na fito nayi kitchen dan d'ura mana abinci. Kai na girgiza ganin yanda Gwagwo da matannan suks dukufa suna cin gashin kaza da lemo ga kayan makuleshe baje a gaban su. Tana cin nama Gwagwo ta kalleni ta d'auko katuwar leda ta miƙo min "Ungu wannan taki ce kafin muga sauran kayan kuma" Kabar kawai nayi na koma d'aki na ajiye na fito na d'ura mana abinci ban k'arabi ta kan kayanba. Wajen la'asar ya turo yaron sa aka karb'an masa abinci. Ana yin sallan Magriba hadari ya had'u sosai muka shige d'aki nida Gwagwo. Allah yasa ma akwai wuta. Kwanciya muka yi bayan munyi sallah Gwagwo najin radio ba d'ago na kalle ta "Gwagwo " "Na'am " Ta juyo tana kallo na " d'azu naji kina maganan Auren Amina? Amina dai tawa dana sani?" Saida ta kashe radio ta juyo tana kallona sosai taja numfashi " eh ita. Me yasa ki ka tambaya?" Jikina ya k'ara sanyi nace " Babu komai. Bansan me nayiwa Amina ba auren ta guda ta kasa aikowa a gayamin " Gwagwo batace komai ba ta zubamin ido kawai. Numfashi na k'ara saukewa nace "Yaushe ne bikin nasu Gwagwo ?" "Jibi inshaAllahu za'a fara .haka Muhammadu yacemin " Kai na jinjina " tafiya ta kamani gobe Gwagwo. Duk da bata gayamin ba ni zanje bikin nata nasan akwai dalilin da yasa bata gayamin ba. Amina ta wuce haka a gurina. Dole naje Gwagwo " Zama Gwagwo ta gyara tana kallona "anya kuwa Jadwah. Me zakije kiyi?" "Kinsan bani da kawa sama da ita. Zanje nayi mata bazata" Gwagwo batace komai ba na juya na gyara kwanciya ban jima ba barci ya kwashe ni. Ido Gwagwo ta zubawa Jadwah dake sauke numfashi a hankali kafin ta yunƙura ta d'auko wayarta ta danna kira. Bugu d'aya ya d'auka "Gwagwo " Ya kira a hankali da muryar barci. " Taheer na tashe ka kana barci?" "A'a Gwagwo " "To kanaji yarinyar tasan zancen auren ka da Amina don ta ce gobe zata je. Nasan halin Jadwah da kafiya tunda tace zataje dole sai taje . Yanzu ya za'ayi kenan?" Numfashi ya sauke mai zafi ya mayar da manyan idonsa ya lumshe. Sam bashi da burin zuwa bikin nan Kwata-kwata. Burin sa ya zauna a nan yana kallon wannan kyakkyawar fuskar tata dake so fierce kaman tiger. "Babu komai Gwagwo nima goben zanje azaren sai mu tafi tare " " to shikenan zance mata ta shirya ku tafi tare da tabi motar haya." "Gwagwo bata buɗe wayar dana bata bane?" Da d'an mamaki Gwagwo tace " au ka siyo mata waya? Yoo ai ita kanta bata sani ba. Bari da safe zansa ta fiddo da. An gode kaji Allah ya k'ara buɗi da arziƙi " Da wannan sukayi sallama yana jin Gwagwo tamkar uwa daya rasa. Washegari ya kaman alhamis. Ban koma barci ba bayan sallan asuba nayi tilawa da zikiri da gari ya fara haske na fito gyara gidan na d'ura mana abinci. Dana gama ba shiga wanka sai bayan na fito ne Gwagwo ta tashi daga barci. Kayana da zan tafi dasu na fara shiryawa cikin jaka sannan na shirya cikin atamfa maroon d'inki riga da sket. Duk abunda nake Gwagwo na kallona batace komai ba saida na gama shiryawa ta d'auko ledar dana ajiye ta buɗe tana lalube. Saiga kwalin waya ta fito da ita mai shegen tsada. Ina kallo ta buɗe had'addiyar iPhone ta miƙo min. Da mamaki sosai kan fuskata na k'arba ina juya wayar tafin hannuna. "Kunna mu gani" Ban musa ba na kunna wayar .anyi set d'inta gaba d'aya don harda sim a ciki .cike take kuma da chaji. Karb'an wayar tayi ta saka number ta kira sannan ta miƙo min tana cewa "Yauwa kinga na samu hanyar da zanji yanda ki ke sauka" Na kasa cewa komai sai ido kawai dana zuba mata cikin matsanancin mamaki. Mamakina bai karu ba saida naji muryar Moha ya shigo gidan cikin shiri Gwagwo na cewa "Yauwa Muhammadu k'araso. Maza ki wuce ku tafi kar kuyi rana" Tana maganan tana turani ina binta da sakakken baki. Har bakin mota Gwagwo ta rakomu tana yima Addu'a. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 11. 𝙽𝙾𝚃𝙴 / sabods gudun rikicewa nayi wannan d'an notice. JORDAN kowa yasan jirgine za'abi ba mota ba. Amma ina so ku gane wannan JORDAN tawa kirkirar ce 😂. Don haka kar a rikicewa kusa tafiya zasuyi da baifi awa 4 ba a mota , to make it all short. Da fatan kun fahimci abunda nake nufi?. Ok?, OK 👌. Alright on with the story. Tunda muka d'auki hanya na mayar da hankalina da nutsuwa ta waje. Ban bari idansa da nake ji a kaina ya sani damuwa ba. Cikin raina nake Addu'a da y'ar tilawa duk dan hankalina ya kau daga kansa. Bansan awa nawa mukayi ba ya hanya ya faka gefen wani k'aton masallaci mai girma gaske da ke d'auke da kasuwa ta matafiya. Yana fakin motar na fara k'ok'arin buɗewa na fice saboda hango masallacin mata da nayi . Motar tak'i buɗewa saida na juyo na kalleshi already dama naji idon sa a kaina. Kaifin idonsa yasa kashemin jiki na sunkuyar da kai na k'asa k'irjina na harbawa. Wani irin firgita nayi na koma jikin window na mak'ure sakamakon hucin numfashin sa da naji ya daki fuskata babu zato. Kamshin minti breath nashi da daddad'an Kamshin sa ya bugeni. Ido waje nake kallon shi ya yunƙuru sosai wajen fuskata yana kallona da wani irin yanayi kan fuskar sa . Ido muka zubawa juna ina tunanin menene yake shirin aikatawa haka kuma? Numfashi ya d'an daya daki fuskata kafin naji yace a hankali "Me ki ke so kici?" Bakina ya fara rawa na kasa furta komai saboda yanda yake kallona. Wai meke damunsa ne?. Ganin na kasa cewa komai ya d'an ja baya kad'an ya riƙe sitiyarin motar da duka hannun sa biyu. Wani Numfashin ya k'araja a hankali ya fesar ya danna wani abu jikin motar ta buɗe. Da sauri na fice daga motar har ina k'ok'arin kifawa. Kai tsaye b'arin mata nayi na kama ruwa nayi alwala na shige masallaci nayi salla. Saida na d'an b'ata lokaci wajen Addu'a sannan na shafa na fito. Zaune na hango kan motar yana danna waya mutane sai kallonsa suke kaman sunga sabon halitta. A hankali na nufi motar ya d'ago daga duba wayar da yake dubeni kafin ya duro daga kan motar. Kafin na k'arasa ya buɗe min motar. Shiga nayi a hankali bance komai na shima ya zagayo ya shiga. Ledoji ya fidda dasu daga bayan motar ya ajie kusa dani. Tuni kamshin kaji da snacks suka cikamun hanci cikina ya fara kukan yunwa. Ina ji yace a hankali "Eat something sai mu tafi" Babu yanda za'ayi na iya cin abinci a gaban sa. Kaman yasan tunanin da nake naji ya yi d'an murmushi kafin ya buɗe motar ya fice. Yana fita na zage naci abincina hankali kwance saida nayi nak na ture gefe. Kaman minti biyu da gama cin abincin nawa ya dawo cikin motar muka d'auki hanya. Bamu jima da d'aukan hanya ba barci ya yi awon gaba dani ban farka ba saida muka isa Azare. Ido na buɗe a hankali ina salati. Gani nayi har mun shiga layi ya dunfari gidansu. A hanzarce na juyo ina kallonsa nace "Ina zaka kai ni?" Bai kalleni ba yace " Home" kai na girgiza da sauri ina kallon sa ido waje. Me zanyi a gidansu kuma? " A'a gidansu Amina zaka kai ni me zanyi a gidan ku?" Baice komai ma ya juya da motar zuwa gidansu Amina. Tun daga bakin layin nasu za kaba motoci nata shige da fice. Murmushi nayi sanda ya faka motar a k'ofar gida ba farara k'ok'arin buɗe motar amma taki motsi. Juyowa nayi na kalleshi. "Ka buɗe min k'ofar " Kaman bazai motsa ba sai kuma yaja numfashi ya buɗe min motar na fice da sauri shima ya fito. Zagayawa ya yi ya buɗe boot ya fiddo da jakata da wani d'an akwati mai kyau ya ajiye k'ofar gidan su Amina. Kallonsa nayi da akwatin nace " Wannan ai ba nawa bane" Wani irin motsawa ya yi gabana nayi saurin ja da baya na had'u da gate d'in gidan ina kallonsa ido waje. D'an sunkuyowa ya yi saitin fuskata yace "Take care of yourself Alright?. Zan ki raki anjima" Galala na tsaya ina kallonsa da d'unbin mamaki da tu'ajjabi. Menene hakan ne yake yi? Ya kuwa san nan k'ofar gidansu matar da zai aura ne. Idan mutane suka ganmu a haka me yake tunanin zasu d'auka?. K'ofar da aka d'an tab'a alamun za'a fito yasa ya d'an ja baya yana kallona. Yan matane suka fito sunci kwalliya sai shek'a dariya suke da alama hirar da suke tana musu dad'i. Gaba d'aya sukaci burki suna kallkn Moha da ido a waje. Shikam ko kallon su baiyi ba ya juya bayaj ya k'ara jifana da wani one last look ya juya da tafiyar nan tashi ta izza ya shige mota. Bansan na riƙe numfashi na ba saida motar ta b'ace daga idona na sauke wani irin dogon nishi. Jakata na d'auka da akwatin na shige ciki na bar y'an matan nan tsaye suna kallona har zuwa lokacin shock baibar kan fuskar su ba. Su zuzuce ganin Moha. Murmushi ne kwance kan fuskata na shiga gidan da ya cika da mutane kai. Ina shiga falon naci karo da Hajiya Fati da mutane. Taja ganina ta saki murmushi sosai kan fuskar ta ta nufoni da sauri "A'a Jadwah. Kece a garin yau. Ashe zaki zo?. Lale maraba sannu da zuwa ya Gwagwo?" Manyan matan dake d'akin ta bi tana nuna musu ni kafin tace a kaini wajen Amina suna can suna shiryawa za'a tafi kamu. D'akin Amina mua nufa har zuwa lokacin da murmushi kan fuskata. Daga I sai wasu kayenta guda biyu da maiyi mata kwalliya. An shiryata cikin wani arnan less da akayi masa d'inki doguwar riga maroon colour. Sosai tayi kyau. Ta mudubi muka had'a ido da Amina da akewa kwalliya. Mamaki ne naga kwance kan fuskarta tana kallo haka ma kawayenta. "Jadwah " Ta kira sunana babu wani farin cikin ganina. Ban damu da hakan ba na k'ara matsowa ina murmushi. "Wlh baki da kirki Amina. Yanzu ace bikin ki guda da Big Brother ki kasa aikowa a gayamin?" Fuska babu walwala tace " abubuwane sukayi yawa shi yasa na sha'afa" ido kawai na zuba mata aka cigaba dayi mata kwalliya daga haka bata k'ara cemin komai ba. Ina lura da irin harara da kawayen nara keta zubamin. Duk sai naji na fita daban, amma duk da haka ban sareba na cigaba da tsayuwa har aka gama yiwa Amina kwalliya aka k'arasa gyarata. Gaba d'aya suka miƙe zasu fito na biyo bayansu. Ban damu da chanza kayan jikina ba tunda babu abunda kayana sukayi. Harabar gidan da aka k'awata da decorating nan akayi kamu. Anci ansha an dance. Ina ta murmushi na jindaɗi sam ban bari ko in kulan da Amina kemin ya dameni ba. Ba'a tashi daga kamun ba sai wajen tara na dare kowa ya nufi makwanci. Hajiya Fati da kanta ta nemomin d'aki da zan kwanta inda na tarar da y'an mata biyu ne kawai a ciki. Jakata na hango gefen gadon na zauna ina tunani daga baya na shige bayi na watsa ruwa da alwala na fito nayi salla da nafila . Lokacin dana idar tunani y'an matan nan sun kwanta kan gadon. Kan kujera na samu na kwanta riƙe da wayata. Kunnata nayi ina tunanin kiran Gwagwo nasan yanzu dare ya yi tayi barci na barta saida safe. Ina k'ok'arin kashe wayar tawa kira ya shigo min. Mamaki ya kamani ganin sunan Big Brother a jiki. Koda yake ba abun mamaki bane tunda shiya kawomin wayar. Kaman karna d'aga na dai d'aga da y'ar siririyar murya. Numfashi naji yaja a hankali kafin yace "Bakiyi barci ba?" "Hmm" kawai nace . "Dama na kirane naji yanda ki ke. Fatan kinci abinci. Kuma suna treating d'inki well?" Tunanin yanda Amina ta sauyamin ya fad'o " Lafiya nau nake. Me yasa ka ke tunanin za suyimin wani abu?" Shiru ya yi baice komai ba har na y'an sakanni sannan yace " OK. Dama na kira naji yanda ki ke have some sleeps. Nayi waya da Gwagwo tace wayar ki a kashe." Shiru ya ratso wayar har nayi tunanin ya kashe sai naji ya k'ara cewa "gobe ina so kisa kayan dana baki. " "Wane kaya bayan nazo da nawa?" " Jadwah pls kisa wanda na baki" Kasa musawa nayi a hankali nace " to" Murmushi naji ya saki ta cikin wayar "I will see you tomorrow. Good night " Bai jira amsata ba ya kashe wayar. Numfashi naja mai k'arfi na ajiye wayar gefe ina Addu'a. Washegari babu wanda ya tashi sai wajen shad'aya sannan aka fara sabgogi bayan an karya. Har d'akin Hajiya Fati naje na gaisar da ita da manyan mata dake gurinta. Da zan fito naci karo da Junaid. Sosai naga mamaki kan fuskar sa muna gaisawa da d'an murmushi kan fuskata na wuce wajen au Amina. Sanda na shiga hira suke sosai suna ganina ko wacce ta b'ata fuska. Ban damu ba tunda ba gurinsu nazo ba nayi wajen Amina dake danna waya. Zama nayi gefenta ina murmushi nace " Amarya kinsha kamshi barka da safiya" A takaice ta bani amsa " yauwa" kawayenta suka rushe da dariya da nasan dani suke. Ido kawai na zubawa Amina ina tunanin menene nayi mata haka mai zafi daya sa ta SAUYA min haka cikin d'an k'ank'anin lokaci. Wajejen azahar aka fara shirin tafiya dinner. Nima na miƙe don naje na shirya. Ina fitowa daga wajen Amina na tsaya turus ina kallin Hajiya Suwaiba da suke tare da Hajiya Fati suna magana tsakiyar falon. Gabana ya yanke ya fad'i kafin nayi saurin wucewa ta ganni da mamaki sosai naji ta kira sunana "A'a Jadwah. Kece" Yake na d'anyi na d'an rankwafa ina gaisheta. Wani irin farin ciki ne naga kan fuskarta ta nufoni da sauri tana amsawa. "Saukar yaushe Jadwah babu labari ?" A hankali nace jiya . Kai ta jinjina ta k'ara cewa " Kina nan har sai an gama bikin kenan? " Kai kawai na jinjina. " to MashaAllah. Ai kuwa kin kyauta da ki ka zo duk da sanin matsayin ki dana Amina yanzu. Amma zakije duba Balaraba ko?. Kinsan ta dade gadon asibiti bata da lafiya sakamakon faduwa da tayi daga bene. Ta samu karya duka kafuwan ta" Da d'an mamaki na kalli H Suwaiba ina d'an girgiza kai nace " wlh ban sani ba. InshaAllahu zan dubata kafin na tafi" "To ya yi. Sai kiyimin magana idan zakije don har yanzu tana asibiti. Saboda gidan babu kowa Asiya tana can UK" Kai kawai na d'aga mata na wuce da sauri ta ina jin idon ta kaina. Murmushi Suwaiba tayi .shikenan fad'uwa tazo daidai da zama. A gurguje nayi wanka na fito na fara shiryawa. Allah ya taimake ni d'akin babu kowa saini kad'ai magan duk sun fice an fara tafiya wajen dinner. Agogo na kalla naga yamma tayi sosai ana gab da shirin sallan Magriba. Ina shiryawa na k'ara kiran Gwagwo muka gaisa kafin na kashe ma d'auko jakar daya bani. Wata arniyar silver gown ce mai shegen kyau da taci adon duwatsu kaman diamonds harda sark'ar ta. Ajiyar zuciya nayi na d'auko rigar ina juyata a hannuna. Anya kuwa zan iya saka wannan rigar. Zuciyata tace mun yau d'aya saboda Amina. Numfashi naja na saka rigar data shigeni da kyar tsam ta kamani tabi dukkanin shape d'ina ta kwanta. Tufke gashin kaina nayi da ribon na saki jekar ta sauka bayana. D'an mayafin rigar na yafa shi a wuyana na saki jelarsa ta baya. Had'addiyar sark'ar kansa mai shegen tsafa data zauna tsam saman k'irjina daya d'an fito ta saman rigar data matseni. Allah ya taima takarmin ba mai tsini bane sosai shima Silver ne haka ma y'ar purse d'in ta. Ni kaina nasan nayi kyau dukka banyi waya kwalliya ba. Tsayawa nayi bakin k'ofar na kasa fitowa har na tsawon minti biyar kafin naja ajiyar zuciya na fito ina Addu'a cikin raina. Numfashi na sauke ganin an watse sai daidaikun mutane dake fitowa wanda suka zo da motocin su. Ina tafe ne ina hardewa saboda abune da ban saba ba gashi duk inda na had'u da wani sai ya bini da kallo. Harabar gidan na tsaya ina tunanin abunyi don duk an watse babu kowa sai wata mota guda d'aya da ina karasowa ta fice da y'an mata a ciki. Numfashi naja a hankali na juya zan fice naji an saki wani uban horn daya firgitani na juyo da sauri. Wata dankareriyar LAMBO ce fake can gefe da ban lura da ita ba baka wuluk da ita harta glass nata bakine. Ina juyo dalla motar ta haskeni nayi saurin kai hannu na rufe fuskata. Tada motar naji anyi da saida tayi kuwwa tsakar gidan a hankali ta matso gabana ta tsaya glass nata ya sauka a hankali. Moha ne zaunw cikinta sanye cikin wata arniyar dark ash d'in suit three pieces data kamashi tsam necktie d'in nan ya zauna wuyansa. Tsaban yanda kayan suke so dark sai suka zama kaman silver . Fad'ar irin kyan da ya yi abun b'ata bakine. Wani irin kallo ya watsomin da wannan manyan Blue eye's nashi yace "Get in" Murfin motar ya d'aga sama. A hankali na shiga na zauna ina tunani abunda ya hanashi tafiya wajen dinner tuntuni Amarya kuwa ta dad'e da hallara a wajen. A hankali yake tafiya kan titi kaman baya so ga wani irin kallo da yakemin da duk sai naji na tsargu sai Mutsu-mutsu nake na discomfort. Alright. Free page's na gabda zuwa k'arshen. Zaku iya fara payment ga duk masu buƙatar karin bayani chat me up. 08140754777 Kar a manta 500 ne kuɗin SAUYIN LAMARI. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 12. AUTHOR POV. Numfashi Jadwah ta sauke a hankali saboda wani irin nauyi da take jin k'irjinta ya yi. Hakan nan kawai zuciyarta ke bata akwai wani gagarumin abu da zai faru matsawar taje gurin dinner d'in nan. Tunda tazo ta fuskanci kaman Amina na fushi da ita wanda ita kanta bata san fushin na menene ba bare kuma yanzu a ganta tazo tare da ango shida ya kamata ace tare suke da Amarya. Batayi tsammani ba saboda zurfi da tayi cikin tunani bata lura da sanda ya sauka daga kan titi ba ya faka motar, saida taji sun daina motsawa sannan ta juyo a hankali ta kalli Moha daya kwantar da kai jikin sitiyarin motar yana mata wani irin kallo mai kashe sassa da gabban jiki. A hanzarce ta d'auke kai bugun k'irjin ta na k'aruwa. Wai meke damun Moha ne?. Murya na rawa tace "Me ka ke haka?, lokaci na tafiya ka sani " Baice komai ba saima k'ara gyara kwanciya da ya yi jikin sitiyarin yana k'are mata kallo. Dukkanin wasu sassa da kofofi na jikin sa dake motsa sha'awa sun buɗe. Ji yake kaman ya yi jumping nata ya yi duk yanda yaga dama da ita a wannan lokacin, amma duk da cewa ita d'in halaliyar sa ce, dole ya jira har na d'an wani lokaci. Yana so ya koya mata son shi kaman yanda ya fara gina kansa kan Soyayyar ta da kishin ta. Yanzu yake dana sanin sata saka kayan don wani iri kishi yake ji har yana tunanin ya juya motar su koma gida. Bai tab'a sanin cewa haka ta had'u ba. Dole ta dinga b'oye kanta cikin hijabi don had'uwar ta ya wuce yanda yake kissimawa. Wani irin k'asa ya yi da idon sa yana kallon saman k'irjin ta da sark'ar nan ta kwanta lum a kansu. Koya tayi nishi kota motsa sai sun taso. Baisan sanda ya wani lashe lab'b'a ba da yake jin sun bushe lokaci guda tsabar ishi. "Kaji" Wannan muryar ta ta mai tsananin zaki da taushi ta k'ara dukan dodon kunnen sa. Wandonsa ya k'ara tighten jikinsa . Oh he cannot wait for ranan da wannan muryar zata dinga ihun kiransa idan yana pleasuring nata. Ranan da zata kasance k'arshesa tana sumbuta yana rikitata da salon sa. Numfashi ya k'ara saukewa mai k'arfi dake shaking. Maida idonsa ya yi ya lumshe don saisaita nutsuwar sa kafin ya buɗe idon a hankali kanta. Har zuwa lokacin kanta na k'asa tana wasa da yatsun hannun ta . Kasa jurewa ya yi ya d'ago da hannun sa a hankali ya kai fuskarta yana k'ok'arin tab'awa wayar sa ta fara ringing. Numfashi ya sauke a hankali ya mayar da hannun nasa daya tsayar bisa iska ya kara wayar a kunne. Daga d'aya b'arin muryar Amina ta doki dodon kunnen sa tana gab da fashewa da kuka. Dogon nishi ya k'ara saki na rashin jindaɗi. Ya mutsu abubuwa su warwarewa Jadwah tasan matsayinsa yanzu a gurinta dana Amina. A takaice yace "I'm coming " bai jira amsar taba ya kashe wayar ya fara k'ok'arin tada motar. Duk abunda yake Jadwah na jinsa jikin ta ya k'ara wani irin sanyi ganin ya tada motar sun hau titi. Anya kuwa baza tace ta fasa zuwa gurin dinner d'in nan ba?.ya sauke ta kawai ta samu mota ta koma gida?. Hakan bai samu ba don yanzu sosai yake gudu kan titi basu jima ba suka k'arasa event d'in da akayi booking saboda dinner d'in. Tun daga wajen events d'in zaka san an kashe dukiya bare kuma cikin sa. Hannu ta kai a hankali ta dafe k'irjinta dafe saitin zuciyar ta dake wani irin bugawa kaman zata tarwatse. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un ta fara maimaita da take tunanin cikin ranta takeyi. Ido ya zubawa d'an k'aramin bakin nata dake ta salati yasha man leb'e sai shek'i yake. Tsintar kansa ya yi shima yana maimaitawa a hankali kan l'eben sa sai ka kula da kyau za kaga motsin su. Wata irin nutsuwar zuci yaji ta fara ratsa shi ya sauke ajiyar zuciya yana kallon yanda take kallon k'ofar Hall d'in daya faka motar mutane nata shige da fice ga masu tsaro. Gashi sanda ya faka motar hankalin kowa ya yi kanta ana jiran aga waye zai fito daga cikinta. Murmushi ya yi na gefen baki ya buɗe motar ya fito majestically ya zagayo inda Jadwah ke zaune ya buɗe mata. Babban aminin sa LAMEEN,daya kasance shi kad'ai ne nasa a gurin dake zaune a Dubai, ya nufoshi da sauri don shina zuwansa kenan bai dad'e sauka Nigeria ba. "Dude. What ?sai yanzu kazo wai?" Yace yana kallon sa cike da tuhuma. Moha bai kalle shi ya ya matsa ya buɗewa Jadwah motar ya d'an rankwafa a hankali ya miƙa mata hannun sa .kallon hannu tayi ta d'ago ta watsa masa kallo ta fito daga motar. Y'ar dariya Lameen ya yi yana kallon Jadwah dake rarraba ido ya mayar da kallonsa kan Moha. Ido suka had'a kaman masu yin magana da ido. Kai Lameen ya jinjina da sauri yace "Sannu Madam " Da sauri ta d'ago ta watsa masa innocent eyes nashi yar kunya ta kama Jadwah a hankali tace "Ina wuni?" Wow Lameen ya furta cikin ransa. "A'a Aunty na ni ya kamata na gaishe ki. Sannu da zuwa. And you mu hanzarta kai kad'ai ake jira" Ya k'arasa maganan yana kallon Moha daya kafe Jadwah da ido ko kyiftawa baya yi ga wani iri kishin ta dake cinsa. Gani yake kowa ita yake kallo. Hannun sa Lameen ya kama yaja yana kallon Jadwah yace "Muje ko?" Bata musa ba ta wuce da sauri suka rufa mata baya. Da d'an rad'a Lameen yace saitin kunnen Moha "I see why your so wip. Ka ajiyr Amarya gefe ka tafi wajen uwargida" Dariya Lameen ya fashe da ita Moha ya d'an kai masa duka na wasa ya kauce. Murmushi shima ya yi yana kallon Jadwah dake takawa a hankali kaman baza ta taka k'asa ba. Da sauri ya fisge daga hannun Lameen ya matsa kusa da ita suka jera daidai suna shiga Hall. Ido ta zaro tana kallon Moha daya matso sosai kusa da ita kafin tayi wani yunƙurin kaucewa sun shige Hall. Ai kuwa Hall ya d'auki wani irin shiru kace babu mutane. Jikin Jadwah ya fara rawa saboda yawon idon da ya yi kansu. Maimakon ya matsa sai ya k'ara matso ta har k'afad'ar sa na gugan tata. Cak ta tsaya da tafiyar da take tana kallon Amina dake zaune can kan high table ta miƙe tsayi wani irin kishi da b'acin rai kwance kan fuskar ta. Fuskarnan data sha makeup duk ta ya mutse tana shirin fashewa da kuka. Muryar Lameen dake bayansu tace "Muje mana kunci burki" Jikin Jadwah na rawa ta matsa da sauri ta samu guri ta zauna. Kallo Moha ya watsa mata ya wuce gurin Amina dake kallonsa kaman tayi bindiga. Wannan wane irin tozarci ne da cin fuska?. Duk irin cin amanan da tayi mata bai isheta ba sai ta nunawa duniya ita cikakkiyar butuluce mai cin amanar abota?. Har Moha ya k'araso inda Amina ke tsaye tana kallonsa da jan ido. Wuceta kawai ya yi ya samu guri ya zauna abunsa bai damu da yanayin Amina ba. A sanyaye ta zauna kar tozarcin ya yi yawa .suna zama kuwa guri ya kaure da hayaniya. Tambayar kowa a gurin shine wacece wannan suka zo da ango mai mamakon a ganshi da amarya?. B'angaren Jadwah abun ba'a cewa komai kaman tayi tsuntsuwa ta bar gurin. Tana ganin yanda mutane suka kasu kashi kashi. Wasu na zaginta wasu na ganin sun dace ita da ango, wasu na jifan ta da mugun kallo da harara. Kujerar dake gefenta Lameen yaja ya zauna yana d'an murmushi yace "Karki damu da abunda suke cewa. Babu wanda ya isa ya hanaki zuwa da Moha wajen bikinnan don kin fisu right dashi" Maganan sa ta d'aure mata kai amma batace komai ba. Zuwa wani d'an lokacin aka cigaba da sabgogi na harkar biki. Koya ta juya idonta sai ya tsarke dana Moha ,sai tayi maza ta sauke idon ta. Banda Moha harda Amina da kawayenta dake jifanta da wani mugun kallo na tsantsan tsana. Minti talatin da zuwansu aka fara ci dasha kafin a fara cashewa. An kira ango da amarya suzo su d'an taka. Amina ta k'anannade Moha suna bin slow music da aka saka musu yana tashi a hankali an rufe su ana musu likin kuɗi. Bayan sun gama suka koma inda suke zaune. Jadwah ta fara gajiya da kallo da ake binta dashi. Tana kallon yanda maza da dama suke son suzo suyi mata magana amma Lameen ya kasa ya tsare kaman mai bata tsaro. Da zarar wani ya yunƙuro zai jefi da mugun kallo dole ya koma inda yake zaune. Karfe shad'aya aka gama dinner aka fara k'ok'arin tafiya. Da sauri Jadwah ta miƙe ta fito daga Hall d'in Lameen ya biyo ta da sauri. Fita tayi ta tsaya harar gurin tana kollan yanda kowa ke shiga motar daya zo. Tunani ta fara na yanda zata koma gida. Shawara ta yanke tayi hanyar waje Lameen yasha gabanta. "Ina zaki kuma? " A hankali kanta na k'asa tace " zanje na samu mota ne a waje" "Aa wace irin mota kuma ga wanda ku ka zo da ita?" Kafin tace wani abu muryar Moha ta doki dodon kunnen ta. " meke faruwa?" A hankali ta juyo suka had'a ido da Amina dake gefen sa kaman zata shige masa ciki. Kallon data watso mata yasa ta sauke ido kasa da sauri. Sabad'in d'azu, yanzu wata dankareriyar Audi ce jeep baka ta faka gabansu. Moha ya matsa ya buɗe motar. Amina ya fara kalla murya a dake yace "Get in" A hanzarce ta shige motar babu musu. Juyowa ya yi ya kalli Jadwah kafin ya shiga bayan suka had'a ido da Lameen. Da sauri Lameen ya matso kaman zau turata yace "Oya shiga- shiga muje we don't have all day" Yanda yake matso ta yasa babu shiri ta shiga motar a hanzarce. Sanyi da kamshin motar ya ratsa ta ta sauke ajiyar zuciya. Ko kad'an bata juya ta kalli Moha da Amina dake gefenta ba duk idansa da take ji kansu. Idona nuwa da d'aya ke d'auke da burning hate d'aya kuma da wani burning lust. B'angaren Balaraba tafi kowa takaicin abunda ke faruwa. Tunda taji zancen auren Moha da Amina ta d'aga hankalinta matuƙa. Bakin ciki kaman zai kashe ta. Ta lura Asiya Sam bata damu ba don yanzu ta fara watsar da LAMARIn Moha tunda tana tare da Jojo da sauran y'an harkallanta suna bad'alarsu. Randa ta kirata saboda Auren baran baran suka rabu a waya. Bakin ciki goma da ashirin ga rashin k'afa gashi yanzu komai ya daina tafiyar mata yanda take so. Balarabe tun kwanciyar asibiti sau biyu yazo dubata don shima ya fara gajiya da ita. Duk da haka yana bata kulawa yanda ya dace .Komai yanzun ya daina tafiya mata daidai. Allah Allah take ta samu lfy ta koma wajen Jalli. Ita ta tura Suwaiba gidansu Amina don ta tabbatar da zancen auren shine sanadin data ga Jadwah a gidan bikin. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 13. Basu jima ba a kan titi saboda gudu da motar take suka isa k'ofar gidansu Amina. Motar na fakin Jadwah ta fara k'ok'arin buɗewa ta fice saboda yanda take jinta tension da ya yi yawa cikin motar, kaman an kunna mata wuta duk uban Ac dake aiki. Ta gefen idanta take lura da Amina dake kwance kan k'irjin Moha kaman zata koma cikinsa. A hanzarce ta buɗe motar ta fice tun kafin wani daga cikin su ya yi yunƙuri. Tana fitowa wasu motocin na fakin k'awayen Amina da sauran mutane suka fito. Dukkaninsu da kallo suka bi Jadwah data wuce da sauri cikin gidan kaman wata barauniya. Da ido ya bita harta b'ace ciki gate ya d'an sauke ajiyar zuciya a hankali. Amina dake kallonsa kaman tayi bindiga tsabar kishi tace "Wai me ka ke nufi dani ne Dear? Wane irin cin mutunci ne wannan ranan farin cikin mu ka mayar dashi na bak'in ciki. Ko ba komai ai ka nunawa duniya nima ina da matsayi mai girma a wajen ka tunda yau ranan mu ce. Amma shine don cin fuska ka barni ka tafi gurin tsohon hannu?. Yanzu da wane ido ka ke tunanin zan fuskanci irin wannan cin mutunci?" Uffan baice mata ba saida ta gama b'ab'atun ta taja neman rushewa da kuka ya bata amsa da kalma d'aya. "Saida safe" Kaman zuciyarta zata fashe haka Amina taji wasu hawayen bak'in ciki suka suka mata fuska. Juyawa tayi k'ofar gidan su ta hango su Saudat tsaye suja juran fitowar ta. Dole ne ta nuna musu itama tana da babban matsayi mai girma wajen sa. Dukkanin wata kuryar ta ajiye gefe ta juyo ta kalli Moha dake kallon gaba fuska babu wani emotion. Wani irin shammatansa tayi ta rungume shi tsam yanda kayanta. A d'an razane kaman wanda aka watsawa shock ko irin kashin nan mai d'uyi ya fara kici-kicin kwacewa. Saboda y'ar kokwar da suka yi head d'in ta ya zame rigar ta d'an cukwikwuye ta gaba . Idan ka kalla a naka b'angaren babu abunda zai hana kayi tunanin wani abu ne ya faru tsakanin su. Yana samun damar cireta daga jikin sa ya watsa mata mugun kallo. D'an far tayi da ido bak'in ciki cikin ranta kaman ta had'iye zuciya. Ita Moha ke kyenkyami kaman ya tab'a kashi?. Kwafa tayi cikin rai daga gobe ne zai shiga hannun ta sai yanda tayi dasho don a shirye take tsab. Juyawa tayi ta fice daga motar riƙe da head nata a hannun tana d'ahxhhhdn gyara gaban rigarta. Ai kuwa su Saudat na ganin yanda ta fito suka fara shewa da ihu Amina ta wuce da munafukin murmushi kan fuskar ta ita dole akwai abunda ya faru. Kai tsaye b'arin su suka nufa tana kissima cin mutunci da zatayi wa Jadwah a daran nan. Jadwah kai tsaye ta shige d'akin da aka mata ma sauki. Y'an matan da suke kwanciya tare ta tarar zaune kan gado suna magana. Ganinta cikin d'akin ko waccen su ta tsayar da abunda take suka zuba mata ido. A hankali wuce su ta nufi jakatar daidai wayarta na ringing. Sunan Moha data gani rad'an jikin wayar yasa taki d'agawa ta zauna tana cire takarmin k'afar ta. D'aya daga cikin y'an matan mai suna Baby tace "Am Jadwah ko? " Kai Jadwah ta d'aga tana kallon ta kafin ta d'an d'aga kai. Baby ta k'ara gyara zama tace " Don Allah menen had'in ki da Angon Amina? Wanki ne ko saurayin ki? Mutane nata fad'an maganganu kan ki. Kan kinzo bikin Amina zaki kwace mata miji kaman yanda ki ka saba yiwa mazajen wasu?" K'irji Jadwah ta dafe tana kallon ta da ido a waje. Ita ce ake kira da sunan karuwa ko me, idan ta fuskanci inda magananta ta dosa?. Kaico ita Jadwah da ace tasan abunda zai faru kenan wlh da batazo bikin nan ba. Hawaye suka tarar mata a ido ta buɗe baki zatayi magana Saudat da Amina da wasu y'an mata suka shigo d'akin. Kai tsaye kan Jadwah suka yi Saudat bata jurar komai ba ta cire hannu ta d'auke Jadwah da wani b'arin makauniya. Bata bata damar jin zafin marin ba ta fisgi gashin kan Jadwah da k'arfi tsiya saida ta saki ihu ta kai hannu ta dafe na Saudat. Yan matan nan duk sukayi chirko-chirko suna kallon abunda ke faruwa. Hawayen dake kwance idan Jadwah ya gangaro kuncin ta. Amina dake gefe ta matso tanaji itama kaman ta rufe ta da duka. Da hannu ta nunata tana zuba uban huci tace "Baki cika y'ar iskar karuwa ba saj kin hau kaciyar Moha gaban ido na sannan zansan cewa ke annamiya ce butulu mai cin amanar abota. Kinsan cewa ina son Big Brother amma don tsabar munafurci ki ka zagaya aka aura miki shi a b'oye ban sani ba saboda munafukaci. Waya santa hanyar da aka bi har yace yana so?. To ki kard'e kunnen ki kiji. Nida Moha mutu ka raba takarmin kaza. Idan kinsan wata baki san wata ba. Ki shirya zama dani a matsayin kishiya ba k'awa ba , sai kinyi dana sanin auren wamda nake so. Bake y'ar iska ba?. Ki nunawa duniya ke k'arshe ce a fagen yaudara a annamimanci? To mu zuba nida ke" Tsananin mamaki da shock daya ziyarci Jadwah yasa ta sandare a tsaye bata iya motsawa sai idonta da k'irji ta dake masifar harbawa sai ka tsorata. Hankad'a ta Suka tayi da mugun k'arfi ta daki bango yaraf ta koma ta zauna idonta na kallon kasa. Duk cikin kalaman Amina kalma uku ke mata yawo a kwakwalwar kanta. KIN AURI WANDA NAKE SO. ANNAMIMIYA, KISHIYA?. Maganan Saudat taji tana k'arasawa Amina "Kuma ki hanzarta barin gidannan. Dama ba gayyato ki aka yi ba munafurci da iya bariki yasa ki ka zo babu gayyata. Gayyar sod'i munafuka mai fuska biyu." Har suka fice daga d'akin ta kasa d'agowa tanajin yanda hawaye suka wanke mata bata iya ganin gabanta sosai. Muryar Baby da d'aya yarinyar Hamra'u suka taso da suari suka d'aga ta Hamra'u na cewa "Haba wane irin abune wannan. Amma gaskiya Amina da Saudat basu kyauta ba. Ashe matarsa ce yanzu a wannan rayuwar waye zai d'auki k'awarsa aminiyarsa a matsayin kishiya?" Shar hawayen bak'in ciki suka kara wankewa Jadwah fuska. Wai me yasa suke ta fad'ar wannan kalman ne. Yaushe ta san Moha da har zata aure shi?. Amina tayi nata gurguwar fahimta. Bazata tab'a cin amanar Amina haka ba. A hanzarce ta wuce su da sauri don taje ta wanke kanta gurin Amina. Tana fitiwa harabar gidan had'addiyar BMW fara tasa ta sawo kai cikin. Bata kalli motar ba tayi b'angaren su Amina tana zuba uban sauri saidai kafin ta isa taji muryar Suwaiba na kiranta. Chak ta tsaya tana wani irin nishi kaman mai shirin tada asma. Da sauri Suwaiba ta riske ta tana cewa "Lfy Jadwah naga kina kuka haka?, meya faru?" Saboda yanda kukan ke cinta ta kasa cewa komai sai Jan numfashi take tana k'ok'arin buɗe baki tayi magana. Matsowa sosai Suwaiba tayi ta rungume ta aikuwa Jadwah ta rushe da wani irin kuka mai tsananin ban tausayi da kashe zuciya. K'am Suwaiba ta matse ta cikin k'irjinta tana d'an buga bayanta. A hankali ta jata har zuwa cikin motar ta ta saka a ciki ta rufe. Saboda tsananin tashin hankali yasa Jadwah bata farga ba saida suka fice daga gidan gaba d'aya. Numfashi ya sauke a hankali ya cire wayar sa daga kunnen sa a karo na ba adadi tak'i picking. Ya kasa cire surarta daga kwanyar kansa . Hannu ya kai ya matse Antenan sa dake pulsing tana neman abinci. Tsawon rayuwar sa bai tab'a son kasancewa da abu kaman yanda yake son kasancewa da Jadwah ba. Yana so ya yi feeling nata in and out. Bai tab'a jin yana cikin shauki na tsananin son kashe ishin ba kaman Jadwah. Sau biyu ya tab'a kasancewa da mace. Yarinya farko daya fara sanin dad'in mace a kanta lokacin yana Dubai gurin Ammin sa dake a matsayin uwa yanzu haka a gurinsa. Sunan yarinyar Jalila. Balarabiyar Dubai ce dake zaune a can. Had'uwar su ta farko zai iya cewa tension ne na lust kawai kafin abin ya juya zuwa soyayya. Ya so Jalila son da bai tab'a tunanin zaiyiwa wata y'a mace ba. Tsautsayi da rudin shed'an ya jasu suka aikata abunda bai halasta a garesu ba. Daga wannan lokacin Jalila ta d'auke masa kafa da alama dama abunda take buƙata kenan a gurina don ita ce dama ta rinjayeshi harya santa a matsayin mace. To kuma daya santan sai ya lura bashine na farkon taba kaman yanda yake hasashe har yake burin aurenta. Tun daga nan kowa ya kama gabansa. Yarinya ta biyu daya sani a matsayin mace bayan ya koma Italy da zamane sunan ta Alice. Itama dai kaman Jalila ita ta fara bada kanta shi kuma yaga chance ya karb'a. Kasancewar sa da Alice babu wani armashi bare Zuma. Is like kaman yana tare da karane da bashi da ruwa. Da kyar ya samu ya kawo shima saida ya had'a da y'an dabaru. Tun daga lokacin bai k'ara barin mace ta rudeshi ba, yana ganin duk d'aya suke babu armashi bare Zuma,but Jadwah tun zuwansa gidan Gwagwo his always in need. Da kyar ya samu ya iya calming kansa ya yi barci da mafarkai kala-kala. Washegari aka tashi da d'aurin auren a daren babban wan mahafinsa Alhaji Taheer da Moha yaci sunan sa ya dira garin azare asubar fari. Alhaji Taheer yana zaune da iyalansa a garin Abuja Maitama. Hamshakin mai kuɗi ne kaman Balarabe. Suna da had'in kai kafin Balaraba tazo ta raba kansu. Misalin k'arfe goma aka shiga masallaci don d'aura aure amma babu Moha bare labarinsa. Yana can hankalin sa ba a kwance ba don ya gaza samun Jadwah. A yanzuma idan ya kira wayar tata a kashe take ga Amina data isheshi da waya sai kashewa ya yi ya kunna private line nashi da sai ka isa ka ke sanin number. Safa da marwa kawai yake d'akin hakan jikinsa ke bashi ba lafiya ba. Bugun k'ofar sa da akayi yasa ya tashi a hanzarce ya buɗe k'ofar yana kallon Lameen daya shigo cikin farar shadda babbar riga da hula. Sosai ya yi kyau abunka da bak'in Balarabe. "Wai ya akayi ne baka shirya ba har yanzu. Uncle Taheer ya iso fa yana masallaci ke kawai ake jira" Numfashi ya fesar mai zafi ya koma ya zauna yana cewa "I don't know dude. Tun jiya Jadwah taki picking calls d'ina. Munyi waya da Gwagwo tace itama ta kasa samunta duk hankalin ta ya tashi. I swear to God idan sukayi mata wani abu na fasa auren. I don't even know what makes me want to marry her in the first place " Zama Lameen ya yi kusa dashi ya dafa k'afad'ar sa. "Relax babu abunda zasuyi mata. Kasan sabgar biki wata k'ila ta saka wayan wani gurin ne, and Amina is not a fool enough tayi mata wani abu tasan a halin da ake ciki yanzu. Relax muje tukun sai musan abunyi daga baya " Da kyar ya iya shiga ya yi wanka ya shirya cikin farar shadda d'inkin babbar riga but simple. Duk da damuwa dake kan fuskarsa masifar kyan da ya yi sai ka kalleshi ka k'ara kallonsa. Murmushi Lameen ya yi yana jan wani uban fito sanda Moha ke karya hula a kansa. "Dude. Kaga angon Am..." Wani mugun kallo daya watsa masa yasa shi sakin dariya ya k'arasa da " Kaga Angon Jadwah d'aya tamkar dubu" Murmushi Moha ya yi suka fito don zuwa masallaci da za'a d'aura aure. So da wannan page zai kasance shine last free page, but am nice enough na k'ara muku pagi d'aya. Ku hanzarta ku fara biya kar ayi tafiyar babu ku don yanzu littafin namu zai fara d'aukan zafi.🙃 @500 👇 3078293374 Aisha sani danjuma First Bank Chat me up 👇 08140754777. 𝗦𝗔𝗨𝗬𝗜𝗡 𝑳𝑨𝑴𝑨𝑹𝑰. 𝔸𝘚Η𝔸𝑵𝚃Ⲩ 𐐛૦𝚅𝞔.♡︎ 𝐏𝐆 14. K'aramin flat house suka shiga dake d'auke da d'akuna uku sai katon falo da dinning area. Gefen sa kuma kitchen ne. Hannun Jadwah ta kama da har zuwa lokacin tana kuka da sauke ajiyar zuciya. K'aton falon suka shiga ta zaunan da ita kan lumtsuma lumtsuman kujeru dake falon. Tana zaunan da ita ta wuce kitchen. A hankali Jadwah ta d'ago tana kallon falon nustuwar ta ya fara dawowa . K'irjin ta ya fara bugawa da k'arfi ganin ta inda bata sani ba kafin tayi wani yunƙuri Suwaiba ta fito daga kitchen riƙe da jug da lemo a ciki kan faranti. Kusa da Jadwah ta zauna tana murmushi ta tsiyaya mata lemon ta miƙa mata. Kai Jadwah ta girgiza Sam bata jin zata sha wannan lemon da bai kwanta mata a rai. D'an b'ata rai Suwaiba tayi tana kallon hannun ta dake riƙe da lemon ta mayar kan Jadwah tace "Har yanzu baki yarda dani ba Jadwah? Kina ganin zan cuce ki ne? Numfashi Jadwah ta fesar a hankali ta miƙa hannu ta karb'a ta kai baki. Kad'an ta kurbua ta ajiye ta maida kai k'asa tana kallon lallausan kafet d'in dakin. Matsowa Suwaiba ta k'ara yi kusa da ita tace "Menene ya faru ki ka fito kina kuka haka?" Shar wasu hawayen suka k'ara wankewa Jadwah fuska bakinta ya fara rawa, amma kafin ta kaiga furta wani abu idonta suka rufe ruf ta koma yaraf ta kwanta cikin kujerar kaman kasa. Murmushi Suwaiba tayi ta kai hannu a hankali tana shafa kuncinta zuwa gefen wuyanta kamin ta miƙe ta suri Jadwah tayi uwar d'aki da ita kace y'ar tsana ta d'auka. Shimfiɗa ta tayi kan gado sannan ta sauke ta shige banɗaki don ta watsa ruwa zuciyarta fall farin ciki. Yau burinta zai cika zata kauda ishin ruwanta kan Jadwah. Tana fitowa d'aya daga cikin yaranta Cele na sawo kai cikin d'akin. B'ata rai Suwaiba tayi ganin shigowar Cele yau bata sha'awar kowa sai Jadwah . Turus Cele ta tsaya tana kallon Jadwah dake kwance kan gado kaman matacciya ta mayar da idonta kan Suwaiba dake kallonta fuska babu yabo babu fallasa. "Mummy who is this?, New girl naki ce" A takaice Suwaiba tace mata "ehe" . Kai Cele ta jinjina ta k'ara matsowa sosai bakin gadon tana k'arewa Jadwah kallo. Da yake ita wayayyiyace, bayan Suwaiba tana da Hajiyoyi da d'an dama "Wow Mummy she's cute fa. Nima a d'an bani test mana" Harara Suwaiba ta watsa mata cike da kishi ta matsa kusa da kan Jadwah tana cewa " Wannan tawa ce ni kad'ai bana sharing " Dariya kawai Cele tayi ta fara cire kayan jikinta. "To Mummy tunda nazo a fara sauke min tawa ishin ruwan tukun. Yau na ajiye kowa nazo gare ki don ke d'in ta dabance" Wani irin murmushi Suwaiba tayi tana kallon Jadwah da tunanin yanda itama zata dinga nemanta ruwa a jallo idan ta kaita duniyar Maji dad'i. Babu b'ata lokaci suka fara ciwe a hanyacin su. Tun suna yi a tsaye suka kwanta gefen gadon kusa da Jadwah. Ihun su da gurnanin da suke kusa da ita shiya farkar da ita daga barcin da take mai shegen nauyi. A hankali ta buɗe manyan idonta haske ya dalle mata su ta mayar ta rufe tana dafe kai. Gefen taji ihu ana kiran "Wayyo Mummy dad'i. Ahhhh" A wani irin firgice Jadwah da juyo da kanta idna ihun ke tashi , tayi kuwa mummunan gani. Suwaiba da Cele ne kwance gefen ta haihuwar Uwarsu. Suwaiba ta haye ruwan cikin Cele ta d'aga k'afafuwan ta kan kafad'arta kugunta dana cele a had'e kaman cingam sai sukuwa take a kanta kaman doki. Wani irin gigitaccen ihu Jadwah tasa tuni ta wartsake ta wani mugun hantsilawa da diro tim daga kan gadon batayi wata wata wata ta kwasa a guje ta fice daga d'akin. Ai wani hantsilawa Suwaiba tayi ta biyo ta da mugun gudu tana kira. K'ofar farko data fara cin karo da ita ta fad'a a guje ta banko k'ofar Suwaiba na k'ok'arin sawo kai ciki. Allah ya taimake ta K'ofar da mukulli ta cika babu jira ta danna mata key. Buga k'ofar Suwaiba ta fara tana kira da cewa. "Kar ki bada ni mana Jadwah. Kaman ba wayayyi ba. Nayi miki alkwari zan jiyar dake dad'in da baki tab'a jiba. Buɗe min k'ofar kinji. Zanyi miki duk abunda ki ke so" Da lallashi sosai take maganan duk amma tayi mirsisi da ita. Sosai Jadwah ke wani irin kuka ta koma ta zauna bakin k'ofar ta had'a kai da gwiwa. Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un wannan wace irin masifa ce?. Tana jin yanda Suwaiba keta kira da lallashi tana ce mata ta buɗe k'ofar daga bisani kuma ganin taki buɗewa suka sawo falon ita da Cele suka cigaba da abinsu suna ta ihu kaman mahaukata. A ganin Suwaiba idan taji yanda suke yi zatayi sha'awar hakan. Kunnen ta Jadwah ta rufe tana matsanancin kuka da kiran sunan Allah. Sun d'auki wajen awa d'aya a falon suna abinsu kafin taji sunyi shiru. Sai alokacin ta d'ago taga cikin d'akine inda ta shige don k'ubutar da kanta. Ita dama tasan cewa wannan matar ba matar arziƙi bace. Can Suwaiba ta k'ara dawowa k'ofar d'akin bayan ta kimtsa. Cigaba tayi da lallashin Jadwah ta buɗe k'ofar ko abinci ne taci, amma Jadwah taki. Daga baya haushi ya fara kama Suwaiba. Kaman ita da yara y'an mata kebi saboda iya salon da tattali tana yi musu abunda taga dama zata tsaya tana lallashin yarinya y'ar k'arama?. K'ofar ta k'ara bugawa da b'acin rai tace " to ki kad'e kunnen ki kiji ni da kyau. Baki isa ki hanani yin abunda naga dama dake ba tunda ki ka shigo hannuna. Dan kin samu ma ina lallabaki?. Kinsan yara nawa ke burin ganin na basu kulawa kaman yanda nake da burin baki?. Tun wuri kiyiwa kan ki lamuni ki bani had'in kai. Kar ki manta babu wanda yasan inda ki ke. Nan daga ni sai ke ne. Idan ki kwantar da hankali zan jiyar dake dad'in da baki tab'a jinsa ba kuma zan baki dukkanin abunda ki ke so. Don haka shawara na gareki ki bani kanki yanzu na maida ki gidan biki hankali kwance" Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Wayyo Allah Gwagwo da Baba su kawo mata d'auki. Kukan da take yi kenan ta kanme hannu a k'irji. Saboda tsananin tashin hankali haka ta kwana gurin a zaune ta kasa motsi bare ta tashi tayi sallama. K'arfe shida daidai taji Suwaiba bakin k'ofar na cewa zata sa azo yanzu a balleta idan har bata buɗe. Tsoron Jadwah ya k'ara nunkuwa ta miƙe da kyar ta shige banɗaki ta d'auro alwala ta fito. D'ankwalin ta ta warwarewa ta yafa a tada sallan nan bakin k'ofar tana kuka sosai kaman ranta zai fita. Tana idan da salla taji gidan ya yi wani irin shiru kaman babu bil adama. Da kyar ta iya yin Addu'a ta shafa ta yunƙura da kyar ta koma jikin k'ofar ta kasa kunne ko zataji motsi. B'angaren Suwaiba,Balaraba ce tayi karanti jikinta ya motsa shine ta tafi badan taso ba da niyar da zarar ta dawo zata saka a balle mata k'ofar. Jadwah saboda tsananin tsoro da firgici duk da shirun data ji ta kasa fitowa ta daga d'akin har na tsawon minti talatin sannan ta buɗe k'ofar a hankali cikin sand'a ta lek'o. Shiri babu kowa sai k'arar Ac dake aiki. Jiki na rawa ta k'arasa fito ta nufi k'ofar fita a guje saidai tana zuwa jikin k'ofar taji a garkame ta waje. Kuka ta k'ara fashewa dashi tana dukan k'ofar da dukkanin k'arfi da Allah ya bata, daga bisani ta koma ta zauna yaraf tana kuka mai gunji da kiran sunan Allah. Bata san tsawon lokacin data yi zaune bakin k'ofar ba saida taji k'arar shigowar mota gidan tayi wuf ta tashi a mugun gudu tayi hanyar d'akin data kulle kanta a ciki. Harta gifta idonta ya hango mata k'aramar pose nata dake zaune kan tebir. Bata san sanda tayi wani irin tsalla ta suri jakarba ta yi d'akin da mugun gudu da banko k'ofar, daidai Suwaiba na sawo kai ciki. A guje tayo wajen k'ofar tana kiran Jadwah amma ina tuni ta garkame ta. Jiki na rawa ta zazzage jakatar wayarta ta fad'o. D'an k'aramin ihun kuka ta saki ta d'auko wayar sa saura kad'an ta mutu. Babu wani tunani ko jinki ta dannawa Moha kira. Numfashi ya k'ara saukewa yana kallon Lameen dake ta amsa gaisuwa da murna da ake yi masa a matsayin sa na ango daya angwance yanzu. Gaba d'aya babu wani farin ciki ko annushuwa kan fuskar sa. Kana kallonsa zaka san yana cikin matsanancin damuwa. Zaka san dan dole yake tsaye a gurin badan san ransa ba. Wani Numfashin ya kara saukewa yana kallon kawun sa dake gaisawa da dangin amarya. D'an tsaki yaja ya buɗe motar da yake jingina a jiki ya shiga ya zauna. Gaba d'aya ya matsu yaje yaga Jadwah ya san ya ta tashi. Zamansa ke da wuya wayar sa ta fara ringing. Wani tsakin ya k'ara ja ya karkata ya ciro wayar daga aljihun wandon sa. Ido ya d'an zaro ganin Jadwah ke kiransa a hanzarce ya d'aga harda sauke wata y'ar k'aramar ajiyar zuciya. Kukan ta ne ya fara dukan dodon kunnen sa . Tuni ya firgice "Baby what's wrong? Kukan me ki ke.? Amina tayi miki wani abu ne" Tana kuksa sosai tace " kataimake ni ya Moha. Bansan inda nake ba" "What?. Me ki ke cewa ne? I don't get you" "Hajiya Suwaiba ce ta sa...." Dididid wayar ta mutu. Wani irin dukan sitiyarin ya yi ya buɗe motar ya fito kaman mahaukaci yana kwalawa Lameen kira. A hanzarce Lameen ya matso yana tambayar sa "Lfy, meya faru?" "Wani abu ya faru da Jadwah muje gidan su Amina" A guje auka shige mota Lameen ya fisge ta da mugun gudu suka harba kan titi. Suna tafe yana k'ara kiran number amma ana ce masa Switch off. Suna isa k'ofar gidansu Amina ko fakin bai bari Lameen ya yi ba ya buɗe motar a guje ya fice ya yi cikin gidansu Amina duk uban mutane dake cikin sa. Kai tsaye ya yi falonsu yana kwalawa Jadwah wa kira. Hajiya Fati da kawayenta kowa ya miƙe yana kallon Ango cikin matsanancin mamaki. Tuni labari ya jewa Amina ta fito a sukwanne cikin dakakken leshi Maroon. Yana ganin Amina ya yi kanta harta fara murmushi tana d'an kwakwasa. " ina Jadwah? Me ki ka yi mata?" Ya watso mata tambayar dukkanin wani annuri fuskar Amina ya b'ace hawayen bak'in ciki suka wanke mata fuska. Wannan wani iri cin mutunci ne gaban iyaye da y'an uwa yana kiran sunan matarsa?. Me ya kamata ya yi yanzu da ta kasance tashi. K'ara matsowa ya yi yana huci da karaji ya k'ara cewa " ina Jadwah?" "Dude" Lameen ya yi saurij dafe k'afad'ar yana kallon yanda mutane ke kallonsu cikin dumbin mamaki. Juyawa ya yi kalli Hajiya Fati da fuskarta ke d'auke da matsanancin b'aci rai. Ko wace uwa aka yiwa y'ar irin wannan wulak'anci dole ranta ya b'aci. Da sauri Lameen yace "Kiyi hak'uri Mummy. Hankalin mune a tashe. Jadwah ta kira ne tana ce mana bata san inda take ba kafin tayi mana bayani kuma wayar tata ta mutu" Jin wannan furucin fuskar Hajiya Fati ya chanza zuwa tsananin damuwa. Da d'an k'arfi ta furta "Innalilllahi wa Inna'ilaihi raji'un. Me ka ke nufi?, kana nufin an sace Jadwah a gidan nan" " ke Amina ba tana tare da kuna jiya?" Baby dake kusa tayi saurin matsowa tace " A'a Mummy jiya sun d'an samu matsala da Amina. Iya sanina bayan fitarsu Amina ta bi bayansu. To kuma har yanzu bata dawowa. Munyi tunanin ko wani d'akin ta kwana shi yasa bamu fad'a ba" Aikuwa gaba d'aya d'akin ya kaure da salati. Amina kaman ta had'iye zuciya. Moha kuwa sai ka tsorata da yanda jikinsa ke rawa .realisation ya yi down a kansa. Their is a possibility an sace Jadwah, babu wanda yasan inda take. But waye zai sace ta.? Saboda me.. wait.. "Hajiya Suwaiba ce..." Last sentence nata ya dawo masa kwanyar kansa. Ina yasan sannan wannan sunan?. Suwaiba ya k'ara maimaitawa a fili. Da sauri Hajiya Fati tace "Wace Suwaiba ba?, Suwaiba dana sani?" Yana jin ta furta wannan sunan ya wani irin juyawa da mugun gudu ya fice daga falon Lameen ya rufa masa baya. Amina ta zaune a gurin dabar ranta na matuƙar suya. Hallau dai Jadwah ta k'ara cin galaba a kanta. End of Free page's. Tafiyar tamu yanzu ta fara zafi. Kuna ganin Moha zai k'ubutar da Jadwah kan lokaci? Ya zaman aurensa zai kasance da Amina da Jadwah, ga kuma Asiya? Jadwah zata amince da Moha har tayi zaman aure dashi? Wai shin Baba yana nan da rai ko kuwa ya mutu? Taya akayi Moha ya auri Jadwah ranan da Baba ya nemi wannan alfarmar ? Duk wad'annan amsoshi na cikin book2 namu da zamu fara nan kusa inshaAllahu. Kudai ku biyoni. Kunsan alkalami na babu na banza ba cika baki ba. Duk wanda yasan books na Ashanty love yasan daban take wajen rubutu. Ko hanzarta ku fara saka kudin ku cikin wannan asusun bankin 👇 3078293374 Aisha sani danjuma First Bank. @500N kacal. Domin neman k'arin bayani a tuntu'bi wannan number. 08140754777. Ashanty love ce.❤🤟